< Psalmi 22 >

1 Dāvida dziesma. Dziedātāju vadonim pēc: „rīta blāzmas stirna“. Mans Dievs! Mans Dievs! Kāpēc Tu mani esi atstājis? Tu esi tālu no manas palīdzības, no manas kaukšanas vārdiem.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da salon “Matar Zomon Safiya.” Zabura ta Dawuda. Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni? Me ya sa ka yi nisa da cetona, ka yi nesa daga kalmomin nishina?
2 Mans Dievs, es saucu dienā, bet Tu man neatbildi, un nakti es arī klusu neciešu.
Ya Allahna, na yi kuka da rana, amma ba ka amsa ba, da dare kuma ban yi shiru ba.
3 Bet Tu esi svēts, dzīvodams starp Israēla slavas dziesmām.
Duk da haka kana a kursiyi a matsayin Mai Tsarkin nan; kai ne yabon Isra’ila.
4 Uz Tevi mūsu tēvi cerējuši, tie ir cerējuši, un Tu tos esi izglābis.
A gare ka ne kakanninmu suka sa bege; sun dogara ka kuwa cece su.
5 Uz Tevi tie saukuši un ir izpestīti, tie cerējuši uz Tevi un nav palikuši kaunā.
Sun yi kuka gare ka suka kuma sami ceto; a gare ka suka dogara kuma ba su sha kunya ba.
6 Bet es esmu tārps un ne cilvēks, cilvēku apsmiekls un ļaužu nicināts.
Amma ni dai tsutsa ne ba mutum ba, wanda mutane suke yi wa ba’a suka kuma rena shi.
7 Visi, kas mani redz, mani apmēda, atplēš lūpas un krata galvu sacīdami:
Duk wanda ya gan ni yakan yi mini ba’a; suna yin mini ashar, suna kaɗa kansu suna cewa,
8 Viņš to Tam Kungam sūdzējis; lai Tas viņu izrauj un viņu izglābj, ja Tam pie viņa ir labs prāts.
“Ya dogara ga Ubangiji; bari Ubangiji yă cece shi. Bari yă cece shi, da yake yana jin daɗinsa.”
9 Tomēr Tu tas esi, kas mani izvedis no mātes miesām; Tu man licis paļauties uz Tevi no mātes krūtīm.
Duk da haka ka fitar da ni daga ciki; ka sa na dogara gare ka, ko ma a ƙirjin mahaifiyata.
10 Uz Tevi es esmu mests no mātes klēpja, no mātes miesām Tu esi mans Dievs.
Daga haihuwa an jefa ni a kanka; daga cikin mahaifiyata kai ne Allahna.
11 Neesi tālu no manis, jo bailība ir tuvu, jo palīga nav.
Kada ka yi nesa da ni, gama wahala na kusa kuma babu wani da zai taimaka.
12 Lieli vērši mani apstājuši, trekni buļļi ap mani apmetušies.
Bijimai masu yawa sun kewaye ni; bijimai masu ƙarfi na Bashan sun sa ni a tsaka.
13 Tie atplēš savu rīkli pret mani kā lauva, plezdams un rūkdams.
Zakoki masu ruri suna yayyage abin da suka kama sun buɗe bakunansu a kaina.
14 Es esmu izgāzts kā ūdens, visi mani kauli ir izlauzti, mana sirds ir manās miesās kā izkausēts vasks.
An zubar da ni kamar ruwa, kuma dukan ƙasusuwana sun fiffito daga mahaɗai. Zuciyata ta zama kaki; ta narke a cikina.
15 Mans spēks ir izkaltis kā poda gabals, un mana mēle līp pie mana zoda, un Tu mani nolieci nāves pīšļos,
Ƙarfina ya bushe kamar kasko, harshena kuma ya manne wa dasashina na sama; ka kwantar da ni a ƙurar mutuwa.
16 Jo suņi mani apstājuši, un ļaundarītāju bars ap mani ir apmeties, tie manas rokas un manas kājas ir izurbuši.
Karnuka sun kewaye ni; ƙungiyar mugaye sun sa ni a tsaka, sun soki hannuwana da ƙafafuna.
17 Es visus savus kaulus varu skaitīt, bet viņi skatās un lūko uz mani ar prieku.
Zan iya ƙirga ƙasusuwana; mutane suna farin ciki a kaina.
18 Tie dala manas drēbes savā starpā un met kauliņus par manu apģērbu.
Sun raba rigunana a tsakaninsu suka kuma jefa ƙuri’a a kan rigunana.
19 Bet Tu, ak Kungs, neesi tālu, mans stiprums, steidzies man palīgā.
Amma kai, ya Ubangiji, kada ka yi nisa; Ya Ƙarfina zo da sauri don ka taimake ni.
20 Izglāb manu dvēseli no zobena, manu vientuli no suņu varas.
Ka ceci raina daga takobi, raina mai daraja daga ikon karnuka.
21 Izpestī mani no lauvas rīkles un paklausi mani no vēršu ragiem.
Ka cece ni daga bakin zakoki; ka cece ni daga ƙahonin ɓauna.
22 Es sludināšu Tavu vārdu saviem brāļiem, es Tevi slavēšu draudzes vidū.
Zan furta sunanka ga’yan’uwana; cikin taron masu sujada zan yabe ka.
23 Slavējiet To Kungu, jūs, kas Viņu bīstaties, viss Jēkaba dzimums lai Viņu godā, un bīstaties, viss Israēla dzimums.
Ku da kuke tsoron Ubangiji, ku yabe shi! Dukanku zuriyar Yaƙub, ku girmama shi! Ku girmama shi, dukanku zuriyar Isra’ila!
24 Jo Viņš nav nicinājis nedz apsmējis bēdīga bēdas, nedz no tā apslēpis Savu vaigu, un kad tas Viņu piesauca, tad Viņš paklausīja.
Gama bai rena ko yă ƙyale wahalar masu shan wuya ba; bai ɓoye fuskarsa daga gare shi ba amma ya saurari kukansa na neman taimako.
25 No Tevis es dziedāšu tai lielā draudzē, es maksāšu savus solījumus to priekšā, kas Viņu bīstas.
Daga gare ka yabona yake zuwa cikin babban taro; a gaban waɗanda suke tsoronka zan cika alkawarina.
26 Tie bēdīgie ēdīs un būs paēduši, un kas To Kungu meklē, Viņu slavēs; jūsu sirds dzīvos mūžīgi.
Matalauta za su ci su ƙoshi; su da suke neman Ubangiji za su yabe shi, bari zukatanku su rayu har abada!
27 Visi zemes gali to pieminēs un atgriezīsies pie Tā Kunga, un visas pagānu tautas klanīsies Viņa priekšā.
Dukan iyakokin duniya za su tuna su kuma juya ga Ubangiji, kuma dukan iyalan al’ummai za su rusuna a gabansa,
28 Jo Tam Kungam pieder tā valstība, un Viņš valda pār tām tautām.
gama mulki na Ubangiji ne kuma yana mulki a bisa al’ummai.
29 Visi treknie virs zemes ēdīs un pielūgs, visi, kas pīšļos guļ, klanīsies Viņa priekšā, arī tie, kas nevarēja uzturēt savu dzīvību.
Dukan attajiran duniya za su yi biki su kuma yi sujada; dukan waɗanda suka gangara zuwa ƙura za su durƙusa a gabansa, waɗanda ba za su iya bar kansu da rai ba.
30 Viņam būs dzimums, kas Viņam kalpos, par To Kungu sludinās līdz radu radiem;
Zuriya masu zuwa za su yi masa hidima; za a faɗa wa zuriya na nan gaba game da Ubangiji.
31 Nāks un sludinās Viņa taisnību tiem ļaudīm, kas vēl dzims, ka Viņš to ir darījis.
Za su yi shelar adalcinsa ga mutanen da ba a riga an haifa ba, gama ya aikata shi.

< Psalmi 22 >