< Psalmi 120 >

1 Svētku dziesma. Es piesaucu To Kungu savās bēdās, un Viņš mani paklausa.
Waƙar haurawa. Na yi kira ga Ubangiji cikin damuwata, ya kuwa amsa mini.
2 Kungs, izglāb manu dvēseli no melkuļu lūpām un viltnieku mēlēm.
Ka cece ni, ya Ubangiji, daga leɓuna masu ƙarya da kuma daga harsuna masu yaudara.
3 Ko viltīgā mēle Tev dos, jeb ko viņa Tev pieliks?
Me zai yi maka, me kuma ya fi, ya kai harshe mai yaudara?
4 Tā ir kā varoņa asas bultas, kā degošas paegļu ogles.
Zai hukunta ku da kibiyoyi masu tsini na jarumi, tare da garwashin wuta na itacen tsintsiya.
5 Ak vai, man, ka esmu svešinieks iekš Mešeha, un ka man jādzīvo Kedara dzīvokļos.
Kaitona da nake zama a Meshek, da nake zama a ciki tentunan Kedar!
6 Par ilgu manai dvēselei dzīvot pie tiem, kas mieru ienīst.
Da daɗewa na zauna a cikin waɗanda suke ƙin salama.
7 Es turu mieru, bet tikko es runāju, tad tie ceļ ķildu.
Ni mutum ne mai salama; amma sa’ad da na yi magana, su sai su yi ta yaƙi.

< Psalmi 120 >