< Nechemijas 10 >
1 Un uz tā apzieģelētā stāvēja: Nehemija, tas zemes soģis, Hakalijas dēls, un Cedeķija,
Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
2 Seraja, Azarija, Jeremija,
da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
3 Pašhurs, Amarija, Malhija,
da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
4 Hatus, Šebanija, Maluks,
da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
5 Harims, Merimots, Obadija,
da Harim, da Meremot, da Obadiya,
6 Daniēls, Ģintuns, Bāruks,
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
7 Mešulams, Abija, Mejamins,
da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
8 Maāzgus, Bilgajus, Šemaja: šie bija priesteri.
da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
9 Un leviti: Ješuūs, Azanijas dēls, Binujus no EnHadada bērniem, Kadmiēls,
Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
10 Un viņu brāļi Šebanija, Hodija, Kelitus, Pelaja, Hanans,
’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
11 Miha, Reūbs, Hašabija,
da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
12 Zakurs, Šerebija. Šebanija,
da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
13 Hodija, Banus, Beninus.
da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
14 Tie ļaužu virsnieki: Pareūs, PaātMoabs, Elams, Zatus, Banus.
Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
15 Bunus, Azgads, Bebajus.
da Bunni, da Azgad, da Bebai,
16 Adonija, Bigvājus, Adins,
da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
17 Aters, Hizkija, Azurs,
da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
18 Hodija, Hašums, Becajus,
da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
19 Harips, Anatots, Nebajus,
da Harif, da Anatot, da Nebai,
20 Magpijas, Mešulams, Hezirs,
da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
21 Mešezabeēls, Cadoks, Jaduūs,
da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
22 Platija, Hanans, Anaja,
da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
23 Hošeja, Hananija, Hašubs,
da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
24 Haloūs, Pilka, Šobeks,
da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
25 Rehums, Hašabnus, Maāseja.
da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
26 Un Ahija, Hanans, Anans,
da Ahiya, da Hanan, da Anan,
27 Maluks, Harims, Baēnus.
da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
28 Un tie citi ļaudis, priesteri, leviti, vārtu sargi, dziedātāji, Dieva nama kalpotāji un visi, kas bija atšķīrušies no tiem pagāniem tanīs zemēs uz Dieva bauslības pusi, viņu dēli un viņu meitas, visi prātīgie un mācītie ļaudis,
“Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
29 Šie turējās pie saviem brāļiem, tiem virsniekiem, un svēti apsolījās un zvērēja, staigāt Dieva bauslībā, kas caur Mozu, Dieva kalpu, dota, un turēt un darīt Tā Kunga, mūsu Dieva, baušļus un Viņa tiesas un Viņa likumus.
dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
30 Un ka mēs negribam dot savas meitas tiem zemes ļaudīm, nedz ņemt viņu meitas saviem dēliem.
“Mun yi alkawari ba za mu ba da’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri’ya’yansu mata wa’ya’yanmu maza ba.
31 Un kad tie zemes ļaudis preces un visādu labību atvedīs svētā dienā pārdot, ka mēs no tiem negribam ņemt svētā dienā vai kādos citos svētkos, un ka mēs septīto gadu gribam turēt par vaļas gadu un atlaist visādu nastu.
“Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
32 Un tad mēs iecēlām sev bausli, ka ik gadus gribam dot viena sēķeļa trešo daļu sava Dieva nama kalpošanai,
“Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
33 Tām priekšliekamām maizēm un tam nemitējamam ēdamam upurim un tam nemitējamam dedzināmam upurim svētdienās, jaunos mēnešos un svētkos, tām svētām dāvanām un tiem grēku upuriem, Israēli salīdzināt, un visiem darbiem mūsu Dieva namā.
Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
34 Un mēs, priesteri, leviti un tie ļaudis metām meslus par malkas došanu, kas bija pievedama pie mūsu Dieva nama, pēc mūsu tēvu namiem ik gadus savā laikā, dedzināt uz Tā Kunga, mūsu Dieva, altāra, kā tas bauslībā rakstīts;
“Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
35 Un ka arī savas zemes pirmajus un visu augļu pirmajus no visādiem kokiem gribam ik gadus nest uz Tā Kunga namu,
“Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
36 Un savus pirmdzimušos dēlus un lopus, tā kā tas bauslībā rakstīts; un ka mēs savus pirmdzimušos vēršus un sīkos lopus gribam novest uz sava Dieva namu tiem priesteriem, kas mūsu Dieva namā kalpo;
“Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
37 Un ka tos pirmajus no savas mīklas un no saviem cilājamiem upuriem un visādu koku augļus, vīnu un eļļu gribam nest tiem priesteriem sava Dieva nama kambaros, un desmito tiesu no savas zemes tiem levitiem, un ka šie leviti to desmito tiesu dabū visās pilsētās, kur zemi kopjam.
“Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
38 Un ka priesterim no Ārona bērniem būs būt pie tiem levitiem, kad leviti to desmito tiesu dabū, un levitiem būs to desmito tiesu no (saviem) desmitiem nest augšām mūsu Dieva nama mantu kambaros.
Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
39 Jo Israēla bērniem un Levja bērniem cilājamo upuri, labību, vīnu un eļļu būs nest tanīs kambaros, kur arī svētās vietas trauki ir un tie priesteri, kas tur kalpo, un vārtu sargi un dziedātāji, ka mēs sava Dieva nama neatstājam.
Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama. “Ba za mu ƙyale gidan Allahnmu ba.”