< Michas 6 >
1 Klausāties jel, ko Tas Kungs saka: “Celies, tiesājies ar kalniem, un pakalni lai dzird tavu balsi.”
Ku saurari abin da Ubangiji ya ce, “Tashi ku gabatar da ƙararku a gaban duwatsu; bari tuddai su ji abin da kuke so ku faɗa.
2 Klausāties, kalni, Tā Kunga tiesāšanos un jūs stiprie zemes pamati, jo Tam Kungam ir tiesas lieta ar Saviem ļaudīm, un Viņš grib tiesāties ar Israēli.
“Ku saurara, ya ku duwatsu game da tuhumar da Ubangiji yake muku, ku ji, ku daɗaɗɗun tushin duniya. Gama Ubangiji yana da ƙara a kan mutanensa; yana tuhumar Isra’ila.
3 “Ak Mana tauta, ko Es tev esmu darījis? Ar ko Es tevi esmu apgrūtinājis? Atbildi Man!
“Ya ku mutanena, me na yi muku? Ta yaya na nawaita muku? Ku amsa mini.
4 Gan Es tevi esmu izvedis no Ēģiptes zemes un tevi izpestījis no vergu nama un tavā priekšā sūtījis Mozu un Āronu un Mirjamu.
Na fito da ku daga ƙasar Masar na kuma’yantar da ku daga ƙasar bauta. Na aika da Musa yă jagorance ku, haka ma Haruna da Miriyam.
5 Mana tauta, piemini jel, ko Balaks, Moaba ķēniņš, izdomāja, un ko Bileāms, Peora dēls, viņam atbildēja, no Sitimas līdz Gilgalai, lai tu atzīsti Tā Kunga taisnību.”
Ya ku mutanena, ku tuna abin da Balak sarkin Mowab ya ƙulla da kuma amsar da Bala’am ɗan Beyor ya bayar. Ku tuna da tafiyarku daga Shittim zuwa Gilgal, don ku san ayyukan adalcin Ubangiji.”
6 Ar ko es iešu pretī Tam Kungam? Kā zemošos tā augstā Dieva priekšā? Vai iešu Viņam pretī ar dedzināmiem upuriem, ar gada veciem teļiem.
Da me zan zo a gaban Ubangiji in rusuna a gaban Maɗaukaki Allah? Shin, zan zo ne a gabansa da hadaya ta ƙonawa, da ɗan maraƙi bana ɗaya?
7 Vai Tam Kungam būtu labs prāts pie tūkstošiem auniem? Vai pie desmit tūkstošām eļļas upēm? Vai došu savu pirmdzimto par savu noziegumu, savas miesas augli par savas dvēseles grēkiem?
Ubangiji zai ji daɗin hadayar raguna dubbai da kuma rafuffukan mai dubbai goma? Zan ba da ɗan farina ne don laifina, ko’ya’yan jikina domin zunubin raina?
8 Viņš tev, cilvēks, darījis zināmu, kas labs, un ko Tas Kungs no tevis prasa: tikai taisnību darīt, žēlastību mīlēt un pazemīgi staigāt sava Dieva priekšā.
Ya nuna maka, ya mutum, abin da yake mai kyau. Me Ubangiji yake bukata daga gare ka kuwa shi ne ka yi gaskiya ka so aikata jinƙai ka kuma yi tafiya da tawali’u a gaban Allah.
9 Tā Kunga balss sauc pilsētai un gudrība ir Tavu Vārdu bīties: “Klausies to rīksti(zizli) un Kas to draud.
Ku saurara! Ubangiji yana kira ga birni, a ji tsoron sunana kuwa hikima ce, “Ku kasa kunne ga sandan nan da kuma wannan wanda ya naɗa.
10 Vai bezdievīga namā vēl paliek netaisnas mantas un tā sasodītā mazā ēfa?
Har yanzu zan manta, ya muguwar gida da dukiyarki da kika samu a muguwar hanya zan kuma manta da bugaggen mudun awo wanda ake zargi?
11 Vai nenoziedzīgs būšu pie bezdievīga svara un pie maisa ar viltīgiem svara akmeņiem?
Zan kuɓutar da mutumin da yake da ma’auni na rashin gaskiya, da kuma buhun ma’aunan ƙarya?
12 Viņas bagātie piepildās ar varas darbu, un viņas iedzīvotāji runā melus, un viņu mēle ir viltīga viņu mutē!
Attajiranta masu fitina ne; mutanenta kuma maƙaryata ne harsunansu kuwa suna yaudara.
13 Tādēļ arī Es tevi ievainošu, un tevi sitīšu un postīšu tavu grēku dēļ.
Saboda haka, zan hallaka ku in lalace ku saboda zunubanku.
14 Tu ēdīsi, bet nepieēdīsies, un tavs vēders būs tukšs; un ko tu nesīsi, to tu neaiznesīsi, un ko tu aiznesīsi, to es nodošu zobenam.
Za ku ci amma ba za ku ƙoshi ba, cikinku zai zama babu kome Za ku tattara amma ba za ku yi ajiyar kome ba, gama abin da kuka yi ajiya zan ba wa takobi.
15 Tu sēsi, bet nepļausi, tu mīsi eļļas ogas, bet ar eļļu nesvaidīsies, un jaunu vīnu(darināsi), bet vīna nedzersi.
Za ku yi shuki amma ba za ku girba ba; za ku matse zaitun amma ba za ku yi amfani da mai wa kanku ba, za ku tattaka’ya’yan inabi amma ba za ku sha ruwan inabin ba.
16 Jo tur cienī Omrus ieradumu un visus Ahaba nama darbus, un jūs staigājat viņu padomos. Tādēļ Es tevi nodošu par postu un viņas iedzīvotājus par apsmieklu, un jūs nesīsiet Manu ļaužu negodu.”
Kuna kiyaye ƙa’idodin Omri da dukan ayyukan gidan Ahab kun kuma bi al’adunsu. Saboda haka, zan maishe ku kufai in mai da ku abin dariya a cikin mutane, za ku sha reni a wurin al’ummai.”