< Mateja Evaņg̒elijs 1 >
1 Jēzus Kristus cilts grāmata. Jēzus bija Dāvida, Dāvids Ābrahāma dēls.
Littafin asalin Yesu Almasihu Dan Dauda, Dan Ibrahim.
2 Ābrahāms dzemdināja Īzaku, un Īzaks dzemdināja Jēkabu, un Jēkabs dzemdināja Jūdu un viņa brāļus.
Ibrahim shine mahaifin Ishaku, Ishaku shine mahaifin Yakubu, Yakubu shine mahaifin Yahuza da 'yan'uwansa.
3 Un Jūda dzemdināja Vārecu un Cāru no Tamaras; un Vārecs dzemdināja Hecronu, un Hecrons dzemdināja Aramu.
Yahuza shine mahaifin Farisa da Zera, ta wurin Tamar. Farisa kuma shine mahaifin Hasruna, Hasruna kuma shine mahaifin Aram.
4 Un Arams dzemdināja Aminadabu, un Aminadabs dzemdināja Nahšonu, un Nahšons dzemdināja Zalmanu.
Aram shine mahaifin Amminadab, Amminadab shine mahaifin Nashon, Nashon shine mahaifin Salmon.
5 Un Zalmans dzemdināja Boasu no Rahabas, un Boas dzemdināja Obedu no Rutes, un Obeds dzemdināja Isaju.
Salmon shine mahaifin Bo'aza ta wurin Rahab, Bo'aza shine mahaifin Obida ta wurin Rut. Obida shine mahaifin Yesse,
6 Un Isajus dzemdināja ķēniņu Dāvidu, un ķēniņš Dāvids dzemdināja Salamanu no Ūrijas sievas.
Yesse shine mahaifin sarki Dauda. Sarki Dauda shine mahaifin Sulaimanu ta wurin matar Uriya.
7 Un Salamans dzemdināja Rekabeamu, un Rekabeams dzemdināja Abiju, un Abija dzemdināja Asu.
Sulaimanu shine mahaifin Rehobo'am, Rehobo'am shine mahaifin Abija, Abija shine mahaifin Asa.
8 Un Asus dzemdināja Jehošafatu, un Jehošafats dzemdināja Jehoramu, un Jehorams dzemdināja Ociju.
Asa shine mahaifin Yehoshafat, Yehoshafat shine mahaifin Yoram, Yoram kuma shine mahaifin Uziya.
9 Un Ocija dzemdināja Joatamu, un Joatams dzemdināja Akacu, un Akacs dzemdināja Eceķiju.
Uziya shine mahaifin Yotam, Yotam shine mahaifin Ahaz, Ahaz shine mahaifin Hezekiya.
10 Un Eceķija dzemdināja Manasu, un Manasus dzemdināja Amonu, un Amons dzemdināja Josiju.
Hezekiya shine mahaifin Manassa, Manassa shine mahaifin Amon, sannan Amon shine mahaifin Yosiya.
11 Un Josija dzemdināja Jekoniju un viņa brāļus ap to aizvešanu uz Bābeli.
Yosiya shine mahaifin Yekoniya da 'yan'uwansa, dai dai locacin da aka kwashe su zuwa kasar Babila.
12 Un pēc aizvešanas uz Bābeli Jekonija dzemdināja Zalatiēli, un Zalatiēls dzemdināja Corobabeli.
Bayan kwasar su zuwa kasar Babila, Yekoniya shine mahaifin Sheyaltiyel, Sheyaltiyel shine mahaifin Zarubabel.
13 Un Corobabels dzemdināja Abiudu, un Abiuds dzemdināja Eliaķimu, un Eliaķims dzemdināja Hacoru.
Zarubabel shine mahaifin Abihudu, Abihudu shine mahaifin Eliyakim, sannan Eliyakim shine mahaifin Azuru.
14 Un Hacors dzemdināja Cadoku, un Cadoks dzemdināja Aķimu, un Aķims dzemdināja Eliudu.
Azuru shine mahaifin Saduku. Saduku shine mahaifin Akimu, sannan Akimu shine mahaifin Aliyudu
15 Un Eliuds dzemdināja Eleazaru, un Eleazars dzemdināja Mattanu, un Mattans dzemdināja Jēkabu.
Aliyudu shine mahaifin Ali'azara, Ali'azara shine mahaifin Matana, sannan Matana shine mahaifin Yakubu.
16 Un Jēkabs dzemdināja Jāzepu, Marijas vīru, no kuras ir piedzimis Jēzus, kas top saukts Kristus.
Yakubu shine mahaifin Yusufu maigidan Maryamu, wadda ta wurin ta ne aka haifi Yesu, wanda ake ce da shi Almasihu.
17 Tad nu pavisam no Ābrahāma līdz Dāvidam ir četrpadsmit augumi; un no Dāvida līdz aizvešanai uz Bābeli ir četrpadsmit augumi; un no aizvešanas uz Bābeli līdz Kristum četrpadsmit augumi.
Tun daga Ibrahim zuwa Dauda, an yi tsara goma sha hudu ne, daga Dauda zuwa lokacin da aka kwashe su zuwa Babila, tsara goma sha hudu ne, sannan daga lokacin da aka kwashe su zuwa Babila zuwa Almasihu tsara goma sha hudu ne
18 Bet Jēzus Kristus piedzimšana bija tāda: kad Marija, viņa māte, Jāzepam bija saderēta, pirms tie nāca kopā, tā atradās grūta no Svētā Gara.
Ga yadda haihuwar Yesu Almasihu ta kasance. Mahaifiyarsa, Maryamu, tana tashi da Yusufu, amma kafin su yi aure, sai aka same ta da juna biyu ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
19 Bet Jāzeps, viņas vīrs, taisns būdams un negribēdams tai kaunu darīt, gribēja to slepeni atstāt.
Mijinta, Yusufu, adalin mutum ne, amma ba ya so ya kunyatar da ita a sarari. Sai ya yi shawara ya sake ta a asirce.
20 Bet viņam tā savā prātā domājot, redzi, Tā Kunga eņģelis sapnī parādījās sacīdams: Jāzep, tu Dāvida dēls, nebīsties, Mariju, savu sievu, ņemt pie sevis; jo kas iekš tās dzimis, tas ir no Svētā Gara.
Yana cikin tunanin wadannan al'amura, sai mala'ikan Ubangiji ya bayyana gareshi a mafarki, ya ce masa, “Yusufu, dan Dauda, kada ka ji tsoron daukar Maryamu a matsayin matarka. Gama abinda ke cikinta, ta wurin Ruhu Mai Tsarki aka same shi.
21 Un viņa dzemdēs dēlu, un Tā vārdu tev būs saukt Jēzus; jo Viņš izpestīs Savus ļaudis no viņu grēkiem.
Za ta haifi Da, za ka kira sunansa Yesu, domin za ya ceci mutanensa daga zunubansu.”
22 Bet viss tas ir noticis, lai piepildītos, kas runāts no Tā Kunga caur to pravieti, kas saka:
Duk wannan ya faru ne domin a cika abinda aka fada ta bakin annabin, cewa,
23 “Redzi, tā jumprava būs grūta un dzemdēs Dēlu, un Viņa vārdu sauks Immanuels,” tas ir tulkots: “Dievs ar mums.”
“Duba, budurwa za ta sami juna biyu sannan za ta haifi da, za su kira sunansa Immanuel”-ma'ana, “Allah tare da mu.”
24 Bet Jāzeps no miega uzmodies darīja, kā viņam Tā Kunga eņģelis bija pavēlējis, un ņēma savu sievu pie sevis;
Yusufu ya farka daga barci, ya yi kamar yadda mala'ikan Ubangiji ya umarce shi, sai ya dauke ta a matsayin matarsa.
25 Un viņu neatzina, līdz kamēr viņa bija dzemdējusi savu pirmdzimto Dēlu, un nosauca Viņa vārdu Jēzus.
Amma Yusufu bai sadu da ita ba sai bayan da ta haifi da. Ya kira sunansa Yesu.