< Mateja Evaņg̒elijs 8 >

1 Un kad Viņš no kalna nogāja, tad daudz ļaužu Viņam staigāja pakaļ.
Da Yesu ya sauko daga dutsen, sai taro masu yawa suka bi shi.
2 Un redzi, viens spitālīgs vīrs nāca, un Viņa priekšā metās zemē un sacīja: “Kungs, ja Tu gribi, Tu mani gan vari šķīstīt.”
Sai wani kuturu ya zo gunsa ya yi masa sujada, ya ce, “Ubangiji, in dai ka yarda, za ka iya tsarkake ni.”
3 Un Jēzus roku izstiepis viņu aizskāra un sacīja: “Es to gribu, topi šķīsts!” Un tūdaļ tas tapa šķīsts no savas spitālības.
Yesu ya mika hannunsa ya taba shi, ya ce, “Na yarda, ka tsarkaka.” Nan da nan aka tsarkake shi daga kuturtarsa.
4 Un Jēzus uz to sacīja: “Pielūko un nesaki to nevienam, bet noej un rādies priesterim un upurē to dāvanu, ko Mozus pavēlējis, tiem par liecību.”
Yesu ya ce masa, 'Ka tabbata, ba ka gaya wa kowa komai ba. Sai dai ka je ka nuna kan ka ga firist, ka kuma bayar da baiko da Musa ya umarta domin shaida garesu?
5 Bet kad Jēzus Kapernaūmā iegāja, tad viens virsnieks nāca pie Viņa, To lūdza
Da Yesu ya shiga kafarnahum, sai wani hafsa ya zo gunsa ya roke shi,
6 Un sacīja: “Kungs, mans kalps guļ melmeņu sērdzīgs mājās un cieš lielas mokas.”
Ya ce, Ubangiji, bawana na kwance shanyayye a gida, yana shan azaba kwarai.”
7 Un Jēzus uz to sacīja: “Es gribu nākt un to veselu darīt.”
Yesu ya ce masa, “Zan zo in warkar da shi.”
8 Un tas virsnieks atbildēja un sacīja: “Kungs, es neesmu cienīgs, ka Tu nāci apakš mana jumta, bet saki vienu vārdu, tad mans kalps kļūs vesels.
Sai hafsan, ya ce, “Ubangiji, ban isa har ka zo gida na ba, amma sai ka yi magana kawai, bawana kuwa zai warke.
9 Jo arī es esmu cilvēks apakš valdīšanas, un apakš manis ir karavīri; un kad es vienam saku: Ej! Tad viņš iet, - un otram: Nāc šurp! Tad viņš nāk, - un savam kalpam: Dari to! Tad viņš dara.”
Domin ni ma ina karkashin ikon wani ne, ina kuma da sojoji a karkashina, sai in ce wa wannan, 'je ka,' sai ya je, wani kuma in ce masa, 'zo,' sai ya zo, in ce wa bawa na, 'yi abu kaza,' sai ya yi,”
10 Kad Jēzus to dzirdēja, tad Viņš brīnījās un sacīja uz tiem, kas Viņam staigāja pakaļ: “Patiesi, Es jums saku, ka iekš Israēla Es neesmu atradis tādu ticību.
Da Yesu ya ji haka, sai ya yi mamaki, har ya ce wa mabiyansa, “Gaskiya, ina gaya maku, ko a cikin isra'ila ban taba samun bangaskiya mai karfi irin wannan ba.
11 Bet Es jums saku, ka daudzi nāks no rīta un no vakara puses un sēdēs ar Ābrahāmu, Īzaku un Jēkabu Debesu valstībā.
Na gaya maku, da yawa za su zo daga gabas da yamma, su zauna cin abinci tare da Ibrahim da Ishaku, da Yakubu a cikin mulkin sama.
12 Bet tie valstības bērni taps izstumti galējā tumsībā; tur būs kaukšana un zobu trīcēšana.”
Amma 'ya'yan mulkin kuwa sai a jefa su cikin matsanancin duhu. Can za su yi kuka da cizon hakora.”
13 Un Jēzus sacīja uz to virsnieku: “Ej, lai tev notiek, kā tu ticējis.” Un viņa kalps palika vesels tanī pašā stundā.
Yesu ya ce wa hafsan, “Je ka! Bari ya zamar maka gwargwadon bangaskiyar da ka yi,” A daidai wannan sa'a bawansa ya warke.
14 Un Pētera namā nācis, Jēzus redzēja viņa sievas māti ar drudzi guļam.
Da Yesu ya shiga gidan Btrus, sai ya ga surukar Bitrus tana kwance da zazzabi.
15 Un Tas satvēra viņas roku, tad drudzis no viņas atstājās, un viņa uzcēlusies tiem kalpoja.
Yesu ya taba hannunta, zazzabin ya sake ta, ta kuma tashi ta fara yi masa hidima.
16 Un kad vakars metās, tad tie atveda pie Viņa daudz velna apsēstus, un Viņš izdzina tos garus caur vārdu un dziedināja visus sērdzīgos;
Da maraice ya yi, sai mutanen suka kakkawo wa Yesu masu aljanu da yawa. Da magana kawai ya fitar da aljanun, ya kuma warkar da dukan marasa lafiya.
17 Ka piepildītos, ko pravietis Jesaja runājis sacīdams: “Viņš ņēma uz sevi mūsu vājības un nesa mūsu sērgas.”
Ta haka kuwa maganar annabi Ishaya ta samu cika cewa, “Shi da kansa ya debe rashin lafiyar mu, ya dauke cututtukan mu.”
18 Bet lielus ļaužu pulkus pie Sevis redzēdams, Jēzus pavēlēja uz otru malu pārcelties.
Sa'adda Yesu ya ga taro masu yawa kewaye da shi, sai ya ba da umarni su tafi su koma wancan hayi na tekun Galili.
19 Un viens rakstu mācītājs atnāca un uz Viņu sacīja: “Mācītāj, es Tev iešu pakaļ, kurp Tu iesi.”
Sai wani marubuci ya zo ya ce masa, “Malam, zan bi ka duk inda za ka je.”
20 Un Jēzus uz to sacīja: “Lapsām ir alas un putniem apakš debess ir ligzdas, bet Tam Cilvēka Dēlam nav, kur likt Savu galvu.”
Yesu ya ce masa, “Yanyawa suna da ramukansu, tsuntsayen sama kuma da shekunan su, amma Dan mutum ba shi da wurin da zai kwanta.”
21 Un cits no Viņa mācekļiem uz Viņu sacīja: “Kungs, vēli man papriekš noiet un aprakt savu tēvu.”
Wani cikin almajiran ya ce masa, “Ubangiji, ka bar ni tukuna in je in binne mahaifina.”
22 Bet Jēzus uz to sacīja: “Nāc Man pakaļ, un lai miroņi savus miroņus paši aprok.”
Amma Yesu ya ce masa, “Bari matattu su binne matattunsu.”
23 Un Viņš iekāpa laivā un Viņa mācekļi Viņam gāja līdz.
Da Yesu ya shiga jirgi, almajiransa suka bi shi.
24 Un redzi, liela vētra pacēlās jūrā, ka laiva viļņiem tapa pārņemta, un Viņš gulēja.
Sai ga wata babbar iska ta taso a tekun, har rakuman ruwa suka fara shan kan jirgin. Amma Yesu yana barci.
25 Un tie mācekļi piegājuši Viņu modināja un sacīja: “Kungs, palīdzi mums, mēs grimstam!”
Sai almajiran sa suka je suka tashe shi, suka ce, “Ubangiji, ka cece mu, za mu hallaka!”
26 Un Viņš uz tiem sacīja: “Jūs mazticīgie, kam esat tik bailīgi?” Un Viņš cēlās, apsauca vēju un jūru, tad palika it klusu.
Yesu ya ce masu, “Don me kuka firgita haka, ya ku masu karancin bangaskiya?” Sa'annan ya tashi, ya tsauta wa iskar da tekun. Sai wurin gaba daya ya yi tsit.
27 Bet tie cilvēki brīnīdamies sacīja: “Kas Tas tāds, ka vēji un jūra Tam paklausa?”
Mutanen suka yi al'ajibi, suka ce, “Wanne irin mutum ne wannan, wanda har iska da teku ma suke masa biyayya?”.
28 Un otrā jūrmalā nākot Ģerģesiešu tiesā Viņu sastapa divi velna apsēsti, no kapiem nākdami, ļoti nikni, tā ka neviens nedrīkstēja pa to ceļu staigāt.
Da Yesu ya zo daga wancan hayin a kasar Garasinawa, mutane biyu masu al'janu suka fito suka same shi. Suna fitowa daga makabarta kuma suna da fada sosai, har ma ba mai iya bin ta wannan hanya.
29 Un redzi, tie brēkdami sacīja: “Kas mums ar Tevi, Jēzu, Tu Dieva Dēls? Vai Tu esi nācis priekšlaikus, mūs mocīt?”
Sai suka kwala ihu suka ce, “Ina ruwanka da mu, kai dan Allah? Ka zo nan ne ka yi mana azaba tun kafin lokaci ya yi?”
30 Bet tālu no viņiem bija liels cūku pulks ganībā.
To akwai wani garken aladu masu yawa na kiwo, babu nisa da su.
31 Un tie velni Viņam lūdza un sacīja: “Ja Tu mūs izdzen, tad atvēli mums, ieskriet tai cūku pulkā.”
Sai al'janun suka roki Yesu suka ce, “In ka fitar da mu, tura mu cikin garken aladun nan.”
32 Un Viņš uz tiem sacīja: “Ejat!” Un izbēguši tie ieskrēja tai cūku pulkā, un redzi, viss cūku pulks iegāzās no kraujas jūrā un noslīka ūdenī.
“Yesu ya ce masu, “To, ku je.” Sai aljanun suka fita, suka shiga cikin aladun. Sai kuwa duk garken suka rugungunta ta gangaren, suka fada cikin tekun, suka hallaka a ruwa.
33 Un tie gani bēga un nākuši pilsētā pasludināja visu to un, kas ar tiem apsēstiem bija noticis.
Mutanen masu kiwon aladun suka gudu, suka shiga gari, suka yi ta ba da labarin komai da komai, musamman abin da ya faru da masu al'janun.
34 Un redzi, visa pilsēta izgāja Jēzum pretī. Un kad tie Viņu redzēja, tad tie lūdza, ka Viņš aizietu no viņu robežām.
Sai duk jama'ar gari suka fito su sami Yesu. Da suka gan shi, suka roke shi ya bar kasarsu.

< Mateja Evaņg̒elijs 8 >