< Maleachija 4 >
1 Jo redzi, tā diena nāk degoša kā ceplis, tad visi lepnie un visi bezdievības darītāji būs rugāji, un tā nākamā diena tos iededzinās, saka Tas Kungs Cebaot, kas tiem nepametīs nedz sakni, nedz zaru.
“Tabbatacce rana tana zuwa; za tă yi ƙuna kamar wutar maƙera. Dukan masu girman kai da kowane mai aikata mugunta zai zama ciyawa, wannan rana mai zuwa za tă ƙone su. Babu saiwa ko reshen da za a bar musu,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
2 Bet jums, kas Manu vārdu bīstaties, taisnības saule uzlēks, un dziedināšana būs apakš viņas spārniem, un jūs iziesiet un lēksiet kā baroti teļi.
Amma ku da kuke girmama sunana, ranar adalci za tă fito tare da warkarwa a fikafikanta. Za ku kuwa fita kuna tsalle kamar’yan maruƙan da aka sake daga garke.
3 Un jūs samīsiet bezdievīgos, jo tie būs pelni apakš jūsu pēdām tai dienā, ko Es darīšu, saka Tas Kungs Cebaot.
Sa’an nan za ku tattake mugaye; za su zama toka a ƙarƙashin tafin ƙafafunku a ranar da zan aikata waɗannan abubuwa, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
4 Pieminiet Mozus, Mana kalpa, bauslību, ko Es viņam esmu pavēlējis Horeba kalnā priekš visa Israēla, tos likumus un tās tiesas.
“Ku tuna da dokar bawana Musa, ƙa’idodi da dokokin da na ba shi a Horeb domin dukan Isra’ila.
5 Redzi, Es jums sūtu pravieti Eliju, pirms nāks Tā Kunga lielā un bijājamā diena.
“Ga shi, zan aika muku da annabi Iliya kafin babbar ranan nan mai banrazana ta Ubangiji tă zo.
6 Un viņš atgriezīs tēvu sirdis pie bērniem un bērnu sirdis pie tēviem, lai Es nenāku, zemi izdeldēt.
Zai juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, zukatan’ya’ya kuma ga iyayensu; in ba haka ba zan bugi ƙasar da hallaka gaba ɗaya.”