< Maleachija 2 >

1 Un nu, jūs priesteri, šis bauslis jums ir dots:
“Yanzu fa wannan gargaɗi dominku ne, ku firistoci.
2 Ja jūs negribat klausīt, nedz ņemt pie sirds, Manam Vārdam dot godu, saka Tas Kungs Cebaot, tad Es sūtīšu lāstu pret jums un nolādēšu jūsu svētību, tiešām, Es to nolādēšu, tāpēc ka jūs neņemat pie sirds.
In ba ku saurara ba, in kuma ba ku sa zuciyarku ga girmama sunana ba, zan aukar muku da la’ana, zan kuma la’antar da albarkunku. I, na riga na la’anta su, domin ba ku sa zuciyarku ga girmama ni ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
3 Redzi, Es jums maitāšu sēklu un kaisīšu sūdus uz jūsu vaigiem, jūsu svētku sūdus, tā ka jūs līdz ar tiem tapsiet izmēzti.
“Saboda ku zan tsawata wa zuriyarku; zan watsa kashin dabbobin hadayunku a fuskokinku, a kuma kwashe ku tare da shi.
4 Tad jūs samanīsiet, ka Es šo bausli pie jums esmu sūtījis, ka tā būtu Mana derība ar Levi, saka Tas Kungs Cebaot.
Za ku kuwa san cewa ni ne na aika muku da wannan gargaɗi domin alkawarina da Lawi yă ci gaba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
5 Mana derība ar viņu bija dzīvība un miers, un to Es viņam devu, lai Mani bīstas, un viņš Mani bijās, un viņš drebēja priekš Mana Vārda.
“Alkawarina da shi, alkawari ne na rai da salama, wanda na ba shi; domin yă girmama ni, ya kuwa girmama ni, ya kuma ji tsoron sunana ƙwarai.
6 Patiesības bauslība bija viņa mutē, un nelietība nebija atrodama uz viņa lūpām. Viņš ar Mani staigāja mierā un taisnībā un atgrieza daudz ļaudis no nozieguma.
Umarnin gaskiya yana a bakinsa, ba a kuma sami wani ƙarya a leɓunansa ba. Ya yi tafiya tare da ni cikin salama da adalci, ya kuwa juyo da mutane masu yawa daga zunubi.
7 Jo priestera lūpām būs sargāt atzīšanu, un no viņa mutes būs meklēt mācību, jo viņš ir Tā Kunga Cebaot vēstnesis.
“Gama ya kamata leɓunan firist su kiyaye ilimi, ya kamata kuma mutane su nemi umarni daga bakinsa, domin shi ne manzon Ubangiji Maɗaukaki.
8 Bet jūs esat nogriezušies no ceļa, jūs esat darījuši, ka daudz pie bauslības piedauzījušies, jūs Levja derību esiet samaitājuši, saka Tas Kungs Cebaot.
Amma sai kuka kauce hanya, ta wurin koyarwarku kuma kuka sa mutane da yawa suka yi tuntuɓe; kun keta alkawarin da na yi da Lawi,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
9 Tad Es arīdzan jūs esmu darījis nievājamus un necienīgus priekš visiem ļaudīm, tāpēc ka jūs neturat Manus ceļus, bet bauslībā uzlūkojiet cilvēka vaigu.
“Saboda haka na sa a rena ku, a kuma wulaƙanta ku a gaban dukan mutane, domin ba ku bi hanyoyina ba amma kuka nuna sonkai a al’amuran shari’a.”
10 Vai mums visiem nav viens tēvs? Vai viens Dievs mūs nav radījis? Kāpēc tad mēs cits citam neturam ticību, bet sagānam savu tēvu derību?
Ashe, ba Mahaifi guda dukanmu muke da shi ba? Ba Allah ɗaya ne ya halicce mu ba? Don me muka keta alkawarin kakanninmu ta wurin cin amanar juna?
11 Jūda netur ticību, un iekš Israēla un Jeruzālemē notiek negantība. Jo Jūda sagānījis Tā Kunga svētumu, ko viņš mīļo, un precējis sveša dieva meitu.
Yahuda ya ci amana. An yi abin kunya a Isra’ila da kuma a Urushalima. Yahuda ya ƙazantar da wuri mai tsarkin da Ubangiji yake ƙauna, ta wurin auren’yar wani baƙon allah.
12 Tas Kungs lai izdeldē tam vīram, kas tā dara, no Jēkaba dzīvokļa tos, kas prasa un kas atbild, un tos, kas upurē Tam Kungam Cebaot.
Game da mutumin da ya aikata wannan, ko wane ne shi, bari Ubangiji yă yanke shi daga tentunan Yaƙub, ko da ma ya kawo hadayu ga Ubangiji Maɗaukaki.
13 Otrkārt jūs šo dariet: jūs Tā Kunga altāri apklājat ar asarām, ar raudām un ar nopūtām, tā ka Viņš to upuri vairs nevar ieredzēt nedz labprāt saņemt no jūsu rokām.
Ga kuma wani abin da kuke yi. Kukan cika bagaden Ubangiji da hawaye. Kukan yi kuka kuna ihu gama Ubangiji ba ya mai da hankali ga hadayunku ko yă karɓe su da farin ciki.
14 Tad jūs sakāt: Kāpēc tā? Tāpēc ka Tas Kungs ir liecinieks starp tevi un tavas jaunības sievu, kurai tu ticību neesi turējis, un viņa tomēr ir tava biedrene un tava saderētā sieva.
Kukan ce, “Don me ba ya karɓan hadayunmu?” Ai, domin Ubangiji ya zama shaida tsakaninka da matar ƙuruciyarka, gama ka keta amanar da ka yi mata, ko da yake ita abokiyar zamanka ce, matar aurenka ta alkawari.
15 Tā neviens nav darījis, kam vēl gars atlicies. Bet ko tas viens darīja? Viņš meklēja dzimumu no Dieva. Tāpēc sargājaties savā garā, un neatstāji savas jaunības sievu.
Ashe, Ubangiji bai maishe su ɗaya ba? Cikin jiki da ruhu, su nasa ne. Me ya sa suke ɗaya? Domin yana neman’ya’ya masu tsoron Allah. Saboda haka sai ka lura da kanka, kada kuma ka ci amanar matar ƙuruciyarka.
16 Jo Es ienīstu šķiršanu, saka Tas Kungs, Israēla Dievs, un to, kas savas drēbes apgāna ar varas darbu, saka Tas Kungs Cebaot; tāpēc sargājaties savā garā, ka turat ticību.
“Na ƙi kisan aure,” in ji Ubangiji, Allah na Isra’ila. “Na kuma ƙi mutumin da ya rufe kansa da tashin hankali kamar riga,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. Saboda haka sai ka lura da kanka, kada kuma ka ci amana.
17 Jūs apkaitināt To Kungu ar savu valodu; bet jūs sakāt: ar ko mēs Viņu apkaitinājām? Ar to, ka jūs sakāt: kas ļaunu dara, tas ir labs priekš Tā Kunga acīm, un pie tādiem Viņam ir labs prāts, jeb: kur ir tas Dievs, kas soda?
Kun sa Ubangiji Maɗaukaki ya gaji da maganganunku. Sai kuka ce, “Yaya muka sa ya gaji?” Kun yi haka ta wurin cewa, “Duk waɗanda suke aikata mugunta, mutanen kirki ne a gaban Ubangiji, yana kuwa jin daɗinsu,” kuna kuma cewa, “Ina Allah mai adalci yake?”

< Maleachija 2 >