< Lūkas Evaņg̒elijs 21 >
1 Un Savas acis pacēlis, Viņš redzēja bagātos savas dāvanas metam Dieva šķirstā.
Yesu ya tada ido sai ya ga mutane masu arziki wadanda suke saka baikonsu a cikin ma'aji.
2 Un Viņš arī redzēja, ka viena nabaga atraitne divas artavas iemeta tur iekšā,
Ya ga wata gwauruwa matalauciya tana saka anini biyu a ciki.
3 Un sacīja: “Es jums tiešām saku, ka šī nabaga atraitne vairāk ir iemetusi, nekā visi.
Sai ya ce, “Gaskiya ina gaya maku, wannan matalauciyar gwauruwa ta saka fiye da dukansu.
4 Jo šie visi no savas bagātības ir iemetuši pie tām Dieva dāvanām, bet šī no savas nabadzības ir iemetusi visu savu padomu, cik viņai bija.”
Duka wadannan sun bayar da baikonsu daga cikin yalwarsu. Amma wannan gwauruwan, daga cikin talaucin ta, ta saka dukan iyakar kudinta na zaman gari da take da shi.”
5 Un kādiem par Dieva namu runājot, ka tas esot izgreznots ar dārgiem akmeņiem un jaukām uzkārtām dāvanām, Viņš sacīja:
Kamar yadda wadansu suke maganan haikali, yadda aka yi masa ado da duwatsu masu daraja da bayebaye, ya ce,
6 “Laiks nāks, kad no tā, ko jūs redzat, ne akmens uz akmens netaps pamests, ko nenolauzīs.”
“Game da wadannan abubuwa da ku ke gani, rana tana zuwa da ba dutse ko daya da zai zauna kan dan'uwansa da ba za a rushe kasa ba.”
7 Un tie Viņam vaicāja sacīdami: “Mācītāj, kad tad tas būs? Un kāda tā zīme, kad šīs lietas notiks?”
Sai suka yi masa tambaya, cewa, “Malam, yaushe ne wadannan abubuwan zasu faru? Menene kuma zai zama alama sa'adda wadannan abubuwa suna shirin faruwa?”
8 Bet Viņš sacīja: “Pielūkojiet, ka jūs netopat pievilti. Jo daudzi nāks Manā Vārdā sacīdami: es tas esmu, un tas laiks ir tuvu klāt nācis. Tad nu neejat viņiem pakaļ,
Yesu ya amsa, “Ku yi hankali kada a rude ku. Gama dayawa zasu zo a cikin sunana, suna cewa, 'Ni ne shi,' kuma, 'Lokaci ya yi kusa.' Kada ku bi su.
9 Bet kad jūs dzirdēsiet karus un dumpjus, tad neiztrūcinājaties, jo šim visam būs papriekš notikt, bet tūdaļ vēl nav tas gals.”
Sa'adda ku ka ji game da yakoki da hargitsi, kada ku firgita, dole ne wadannan abubuwa su faru tukuna, amma karshe ba zai faru nan da nan ba.”
10 Tad Viņš uz tiem sacīja: “Tauta celsies pret tautu un valsts pret valsti.
Sa'annan ya ce masu, “Al'umma za ta tasar ma al'umma, mulki kuma za ya tasar wa mulki.
11 Un lielas zemes trīcēšanas būs dažās vietās un bada laiki un mēri arī bailīgas lietas un lielas zīmes no debesīm notiks.
Za a yi babbar girgizan kasa, a wurare dabam dabam kuma za a yi yunwa da annoba. Za a yi al'amura masu ban tsoro da manyan alamu daga sama.
12 Bet pirms viss tas notiks, tie savas rokas jums pieliks un jūs vajās un nodos baznīcās un cietumos, un jūs vedīs priekš ķēniņiem un valdniekiem Mana Vārda dēļ.
Amma kafin abubuwan nan duka, za su kama ku, su kuma tsananta maku, suna mika ku ga majami'u da kuma gidajen kurkuku, za su kawo ku gaban sarakuna da gwamnoni saboda sunana.
13 Bet tas notiks jums par liecību.
Zai zamar maku zarafin shaida.
14 Tad nu apņematies savās sirdīs, nerūpēties iepriekš, kā jūs aizbildināsities.
Saboda haka ku kudurta a ranku kada ku shirya yadda za ku amsa,
15 Jo Es jums došu muti un gudrību, kam nevarēs pretī runāt nedz pretī stāvēt neviens no tiem, kas pret jums ceļas.
gama ni zan ba ku kalmomi da hikima, wadda dukan makiyanku ba za su yi tsayayya ko su karyata ku ba.
16 Bet jūs tapsiet nodoti arī no vecākiem un brāļiem un radiem un draugiem. Un tie citus no jums nonāvēs.
Amma har da mahaifa da 'yan'uwa da dangi da abokai za su bashe ku, su kuma kashe wadansun ku.
17 Un jūs būsiet ienīdēti no visiem Mana Vārda dēļ
Kowa zai ki ku saboda sunana.
18 Un tomēr ne matam no jūsu galvas nebūs zust.
Amma ba ko gashin kanku da zai hallaka.
19 Caur savu pacietību izglābsiet savas dvēseles.
A cikin hankurin ku za ku ribato rayukanku.
20 Bet kad jūs redzēsiet Jeruzālemi visapkārt apstātu no karaspēka, tad zināt, ka viņas izpostīšana ir tuvu klāt.
Sa'adda ku ka ga Urushalima tana kewaye da sojoji, sai ku sani da cewa faduwarta ta yi kusa.
21 Tad lai bēg kalnos, kas ir Jūdu zemē, un lai steidzās projām, kas ir viņas vidū; un tie, kas uz laukiem, lai neiet tur iekšā.
Sai wadanda su ke Yahudiya su gudu zuwa kan tuddai, wadanda suke tsakiyar gari kuma su tafi, kada su bar wadanda suke kauyuka su shigo ciki.
22 Jo šīs ir tās atriebšanas dienas, lai viss top piepildīts, kas ir rakstīts.
Gama wadannan ranakun ramako ne, saboda duka abubuwan da aka rubuta su cika.
23 Bet, ak vai, tām grūtām un zīdītājām tanīs dienās, jo tur būs lielas bēdas virs zemes un dusmas par šo tautu.
Kaiton wadanda suke da juna biyu da masu ba da mama a wannan kwanakin! Gama za a sha kunci mai girma a kasan, da fushi kuma zuwa ga mutanen nan.
24 Un tie kritīs caur zobena asmeni un gūstīti taps novesti pie visām tautām, un Jeruzāleme taps samīdīta no pagāniem, tiekams pagānu laiki būs piepildīti.
Za su fadi ta kaifin takobi kuma za a kai su cikin bauta ga dukan kasashe, al'ummai za su tattake Urushalima, har ya zuwa lokacin al'ummai ya cika.
25 Un zīmes notiks pie saules, pie mēneša un pie zvaigznēm, un virs zemes tiem ļaudīm būs bail, un tie būs pārbijušies, un jūra un ūdens viļņi kauks.
Za a ga alamomi cikin rana da wata da kuma taurari. A duniya kuma, al'ummai za su sha kunci, za su rude saboda rurin teku da rakuman ruwa.
26 Un cilvēki nīcin iznīks no bailības, gaidīdami tās lietas, kas nāks virs zemes, jo debess stiprumi kustināsies.
Mutane za su suma da tsoro da kuma da tunanin abubuwa da za su abko wa duniya. Gama za a girgiza ikokin sammai.
27 Un tad tie redzēs To Cilvēka Dēlu padebesī nākam ar lielu spēku un godu.
Sa'annan za su ga Dan Mutum yana zuwa a cikin gajimarai da iko da daukaka mai girma.
28 Bet kad tas iesāks notikt, tad savas galvas paceldami skatāties uz augšu, tāpēc ka jūsu pestīšana jo tuvu nāk.”
Amma sa'adda wadannan abubuwa suka fara faruwa, tashi saye, sai ku daga kanku sama, saboda ceton ku ya kusato.”
29 Un Viņš tiem sacīja vienu līdzību: “Uzlūkojiet vīģes koku un visus kokus!
Yesu ya bada misali, “Duba itacen baure, da duka itatuwa.
30 Tūdaļ kad tie izplaukst, tad jūs to redzēdami paši nomaniet, ka vasara jau tuvu.
Sa'adda su ke fitar da ganye, za ku gani da kanku cewa bazara ta yi kusa kuma.
31 Tā tad arī, redzēdami šo visu notiekam, ziniet, ka Dieva valstība tuvu.
Haka kuma, sa'adda ku ka ga wadannan abubuwa suna faruwa, ku sani cewa mulkin Allah ya yi kusa.
32 Patiesi, Es jums saku: šī cilts nezudīs, tiekams viss tas būs noticis.
Gaskiya, na ke gaya maku, wannan zamani ba za ya shude ba, sai duka abubuwan nan sun faru.
33 Debess un zeme zudīs, bet Mani vārdi nezudīs.
Sama da kasa za su shude, amma maganata ba za ta shude ba.
34 Bet sargājaties, ka jūsu sirdis nekļūst apgrūtinātas ar lieku ēšanu un ar zūdīšanos pēc uztura, un ka šī diena piepeši jums neuzbrūk.
Amma ku lura da kanku, domin kada ku nawaita zuciyarku da tararradin duniya da shayeshaye da damuwa ta rayuwa. Gama ranar za ta zo babu shiri
35 Jo viņa nāks, kā kāds slazda valgs pār visiem, kas dzīvo pa visu zemes virsu.
kamar tarko. Gama zai zo akan kowa da ke rayuwa a fuskar dukan duniya.
36 Tāpēc esiet modrīgi allažiņ un lūdziet, lai varat šim visam izbēgt, kas notiks, un pastāvēt Tā Cilvēka Dēla priekšā.”
Amma ku zama a fadake kowanne lokaci, kuna addu'a domin ku iya samun karfin tserewa dukan wadannan abubuwa da za su faru, da kuma yadda za ku tsaya a gaban Dan Mutum.”
37 Un Viņš pa tām dienām bija Dieva namā mācīdams; un pa tām naktīm Viņš izgāja un palika tai kalnā, kas top saukts Eļļas kalns.
Da rana yana koyarwa a cikin haikali, dukan dare kuma yakan tafi dutsen da a ke kira zaitun.
38 Un visi ļaudis nāca agri no rīta pie Viņa Dieva namā, Viņu klausīties.
Dukan mutane suka rika zuwa wurinsa da sassafe domin su ji shi a haikali.