< Jozuas 5 >

1 Un notikās, kad visi Amoriešu ķēniņi, kas viņpus Jardānes pret jūru un visi Kanaāniešu ķēniņi, kas jūrmalā, dzirdēja, ka Tas Kungs bija licis izsīkt Jardānes ūdenim Israēla bērnu priekšā, tiekams tie bija gājuši cauri, tad viņu sirds tapa bailīga, un tiem izzuda drošība Israēlu bērnu priekšā.
To, da dukan sarakunan Amoriyawa na yammancin Urdun, da dukan sarakunan Kan’aniyawan da suke bakin teku suka ji yadda Ubangiji ya busar da kogin Urdun a gaban Isra’ilawa, har sai da dukansu suka ƙetare, zuciyarsu ta narke, suka karaya sosai har ma suka rasa samun ƙarfin hali su fuskanci Isra’ilawa.
2 Tanī laikā Tas Kungs sacīja uz Jozua: taisi sev akmens nažus un apgraizī atkal Israēla bērnus otru reiz.
A lokacin nan Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Ka yi wuƙaƙe na duwatsu ka yi wa Isra’ilawa kaciya.”
3 Tad Jozuas taisīja sev akmens nažus un apgraizīja Israēla bērnus uz Aralot pakalna.
Sai Yoshuwa ya yi wuƙaƙe na duwatsu, ya yi wa Isra’ilawa kaciya a Gibeyat-Ha’aralot.
4 Un tādēļ Jozuas tos apgraizīja: visi ļaudis no vīriešu kārtas, kas no Ēģiptes zemes bija izgājuši, visi kara vīri bija nomiruši tuksnesī uz ceļa, no Ēģiptes zemes nākot.
Dalilin da ya sa ya yi haka shi ne, dukan waɗanda suka fito daga Masar, dukan mazan da suka kai shekarun shiga soja, sun mutu a cikin jeji a hanya bayan sun bar Masar.
5 Jo visi ļaudis, kas izgāja, bija apgraizīti. Bet visi ļaudis, kas bija dzimuši tuksnesī, ceļā no Ēģiptes zemes nākot, tie nebija apgraizīti.
Dukan mutanen da suka fito daga Masar an yi musu kaciya, amma duk waɗanda aka haifa a jeji a tafiya daga Masar, ba a yi musu ba.
6 Jo Israēla bērni staigāja četrdesmit gadus tuksnesī, tiekams bija izmiruši visi karavīri, kas no Ēģiptes zemes bija izgājuši, tādēļ ka Tā Kunga balsij nebija klausījuši; tiem Tas Kungs bija zvērējis, ka Viņš tiem to zemi negribot ļaut redzēt, ko Viņš viņu tēviem bija zvērējis, mums dot, zemi, kur piens un medus tek.
Isra’ilawa sun yi tafiya a jeji shekaru arba’in, har sai da dukan mazan da suka kai shekarun shiga soja da suka bar Masar suka mutu, domin ba su yi wa Ubangiji biyayya ba. Gama Ubangiji ya rantse cewa ba zai bar su su ga ƙasar da ya yi wa iyayensu alkawari da rantsuwa cewa zai ba su ba, ƙasar da zuma da madara suke kwarara, ƙasar da take cike da albarka.
7 Bet viņu dēlus Viņš cēla viņu vietā; tos Jozuas apgraizīja, tāpēc ka tiem bija priekšāda, jo tie nebija apgraizīti ceļā.
Sai ya sa yaransu ne suka taso a maimakonsu, su ne waɗanda Yoshuwa ya yi wa kaciya. Sun kasance ba kaciya gama ba a yi musu ba a hanya.
8 Un kad visi ļaudis bija apgraizīti, tad tie palika savā vietā lēģerī, tiekams bija dziedināti.
Kuma bayan da aka yi wa al’ummar kaciya dukansu, sai suka dakata a nan, sai da suka warke.
9 Un Tas Kungs sacīja uz Jozua: šodien Es no jums esmu novērsis visu Ēģiptes kaunu. Tāpēc tās vietas vārds tapa nosaukts Gilgala (novēršana) līdz šai dienai.
Sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Yau na kawar muku da zargin Masar.” Saboda haka ake kiran sunan wurin Gilgal har wa yau.
10 Un Israēla bērni apmetās Gilgalā, un turēja Pasa svētkus mēneša četrpadsmitā dienā ap vakaru, Jērikus klajumos,
Da yamman rana ta goma sha huɗu ga wata, lokacin da suke a Gilgal a filin Yeriko, Isra’ilawa suka yi Bikin Ƙetarewa.
11 Un ēda Pasa svētku otrā dienā no tās zemes labības neraudzētu maizi un ceptas vārpas šinī dienā.
A kashegarin Bikin, a wannan rana, sai suka ci daga cikin amfanin ƙasar, burodi marar yisti da hatsin da aka gasa.
12 Un tas manna beidzās otrā dienā pēc tam, kad tie bija ēduši no tās zemes labības, un tur nebija vairs manna Israēla bērniem, bet tie ēda to gadu no Kanaāna zemes augļiem.
Kashegari bayan da suka ci amfanin ƙasar kuwa, Manna ta yanke, mutanen Isra’ila kuma ba su ƙara samunta ba. A wannan shekara suka fara cin amfanin ƙasar Kan’ana.
13 Un kad Jozuas bija pie Jērikus, tad viņš pacēla savas acis, un redzēja, un raugi, tur viens vīrs viņam stāvēja pretī, tam bija izvilkts zobens rokā, un Jozuas pie viņa gāja un sacīja: vai tu esi no mūsējiem vai no mūsu pretiniekiem?
To, da Yoshuwa ya yi kusa da Yeriko, ya tā da idanunsa ya duba, sai ya ga wani mutum tsaye a gabansa riƙe da takobi, sai Yoshuwa ya je wurinsa ya ce masa, “Kai namu ne ko na abokan gābanmu?”
14 Un tas sacīja: nē, bet es esmu Tā Kunga karaspēka virsnieks, tagad es esmu nācis. Tad Jozuas metās zemē uz savu vaigu un to pielūdza un uz to sacīja: ko mans Kungs runā uz savu kalpu?
Mutumin ya ce, “Babu ko ɗaya, na dai zo ne a matsayin shugaban rundunar sojojin Ubangiji.” Sai Yoshuwa ya kwanta da fuskarsa har ƙasa, ya girmama shi, ya ce masa, “Ranka yă daɗe, wane saƙo kake da shi domin bawanka?”
15 Tad Tā Kunga karaspēka virsnieks sacīja uz Jozua: novelc savas kurpes no savām kājām, jo tā vieta, kur tu stāvi, ir svēta. Un Jozuas tā darīja.
Shugaban rundunar sojojin Ubangiji ya amsa ya ce, “Ka cire takalmanka, gama wurin da kake tsaye, mai tsarki ne.” Sai Yoshuwa ya cire takalmansa.

< Jozuas 5 >