< Jāņa Evaņg̒elijs 16 >

1 To Es jums esmu sacījis, lai jūs neņemat apgrēcību.
“Na fada maku wannan ne domin kada kuyi tuntube.
2 Tie jūs izslēgs no draudzes; un nāk laiks, ka tas, kas jūs nokaus, domās, ar to Dievam kalpojis.
Zasu fitar da ku daga majami'u. Amma, sa'a tana zuwa, wadda idan wani ya kasheku, zai yi zaton aikin Allah yake yi.
3 Un to tie darīs, tāpēc ka tie nav atzinuši nedz Manu Tēvu nedz Mani.
Za suyi haka ne kuwa domin ba su san Uban ko ni ba.
4 Bet to Es jums esmu sacījis tāpēc, lai, kad tas laiks būs nācis, jūs pieminat, ka Es jums to esmu sacījis. Bet to Es no iesākuma jums neesmu sacījis, tāpēc ka Es biju pie jums.
Na fada maku wadannan abubuwa ne domin in lokacin da zasu faru yayi, ku tuna na fada maku.” Ban fada maku wadannan abubuwa ba tun da farko, domin ina tare da ku.
5 Bet nu Es noeju pie Tā, kas Mani sūtījis, un neviens no jums Mani nejautā: kurp Tu ej?
Yanzu kuwa za ni wurin wanda ya aiko ni, duk da haka a cikinku, ba wanda ya tambaye ni, 'Ina za ka?'
6 Bet kad Es to uz jums esmu runājis, tad jūsu sirds ir palikusi pilna noskumšanas.
Amma saboda na fada maku wadannan abubuwa, bakin ciki ya cika zuciyarku.
7 Bet Es jums saku patiesību: tas jums par labu, ka Es noeju; jo, kad Es nenoeju, tad tas Iepriecinātājs nenāks pie jums; bet kad Es noiešu, tad Es To pie jums sūtīšu.
Amma ina gaya maku gaskiya: zai fi ye maku in na tafi. Domin in ban tafi ba, Mai Ta'aziyya ba zai zo gare ku ba, in kuwa na tafi, zan aiko shi gare ku.
8 Un kad Tas būs nācis, Tas pārliecinās pasauli par grēku, par taisnību un par sodu;
Idan kuwa ya zo, Mai Ta'aziyyar zai fadarkar da duniya a kan zunubi, da adalci, da kuma hukunci.
9 Par grēku, ka tie netic uz Mani;
Game da zunubi, domin basu gaskata da ni ba,
10 Par taisnību, ka Es eju pie Tā Tēva, un jūs Mani vairs neredzēsiet;
Game da adalci, domin za ni wurin Uba, kuma ba za ku sake ganina ba,
11 Par sodu, ka šīs pasaules kungs ir notiesāts.
game da hukunci kuma, domin an yanke wa mai mulki duniyan nan hukunci.
12 Man vēl daudz jums jāsaka, bet tagad jūs to nevarat panest.
“Akwai abubuwa da yawa da zan gaya maku, amma ba za ku iya fahimta a yanzu ba.
13 Bet kad Viņš, Tas Patiesības Gars, nāks, Tas jūs vadīs uz visu patiesību; jo Viņš no Sevis paša nerunās, bet ko Tas dzirdēs, to Tas runās un nākošas lietas jums pasludinās.
Saboda haka, sa'adda Ruhu na gaskiya ya zo, zai bishe ku a cikin dukan gaskiyar, domin ba zai yi magana don kansa ba, sai dai duk abin da ya ji, shi zai fada, zai kuma sanar da ku al'amuran da zasu faru.
14 Tas Mani pagodinās, jo no Manis Viņš ņems un jums to pasludinās.
Zai daukaka ni, domin zai dauko abubuwa dake nawa ya sanar da ku.
15 Viss, kas Tam Tēvam ir, tas ir Mans, tāpēc Es esmu sacījis: Viņš ņems no Manis un jums pasludinās.
Duk abinda Uba yake da shi, nawa ne. Domin wannan ne nace zai dauko abubuwa da yake nawa ya sanar da ku.
16 Par mazu brīdi, tad jūs Mani vairs neredzēsiet, un atkal par mazu brīdi, tad jūs Mani redzēsiet,” - jo Es eju pie Tā Tēva.
“Bayan dan lokaci kadan, ba zaku kara ganina kuma ba. bayan dan lokaci kadan kuma, zaku gan ni.”
17 Tad kādi no Viņa mācekļiem sacīja savā starpā: “Kas tas ir, ko Viņš saka: par mazu brīdi, tad jūs Mani neredzēsiet, un atkal par mazu brīdi, tad jūs Mani redzēsiet;” un: “Es eju pie Tā Tēva?”
Sai wadansu almajiransa sukace wa juna, “Me nene wannan da yake fadi mana, 'Bayan dan lokaci kadan ba zaku gan ni ba, bayan dan lokaci kadan kuma zaku gan ni?' da kuma, ' zan tafi wurin Uba'?”
18 Un tie sacīja: “Kas tas ir, ko Viņš saka: par mazu brīdi? Mēs nezinām, ko Viņš saka!”
Saboda haka sukace, “Me nene wannan da yake fada, 'Bayan dan lokaci kadan'? Bamu san abinda yake fada mana ba.”
19 Tad Jēzus nomanīja, ka tie Tam gribēja jautāt, un uz tiem sacīja: “Par to jūs apjautājaties savā starpā, ka Es esmu sacījis: par mazu brīdi jūs Mani neredzēsiet, un atkal par mazu brīdi jūs Mani redzēsiet?
Yesu kuwa ya ga suna so su tambaye shi, sai ya ce masu, “Wato kuna tambayar juna ne abinda nake nufi da cewa, “Bayan dan lokaci kadan ba zaku gan ni ba, bayan dan lokaci kadan kuma zaku gan ni'?
20 Patiesi, patiesi, Es jums saku: jūs raudāsiet un vaidēsiet, un pasaule priecāsies; bet jūs noskumsiet; - tomēr jūsu noskumšana paliks par prieku.
Hakika, hakika, ina gaya maku, zaku yi kuka da makoki, amma duniya za ta yi farin ciki, zaku cika da bakin ciki, amma bakin cikinku zai koma farin ciki.
21 Kad sieva dzemdē, tad tā noskumusi, jo viņas stunda nākusi; bet kad tai tas bērns dzimis, tad viņa tās sāpes vairs nepiemin tās līksmības dēļ, ka cilvēks dzimis pasaulē.
Mace takan ji zafi lokacin da take nakuda don lokacin haihuwa ya zo. Amma da zarar ta haifi jinjirin nan, ba ta kara tunawa da zafin, domin ta na fariciki an haifi mutum a duniya.
22 Tā arī jūs tagad esat noskumuši, bet Es jūs atkal redzēšu, un jūsu sirds līksmosies, un jūsu prieku neviens no jums neatņems. Un tanī dienā jūs Man nenieka nejautāsiet.
To yanzu dai kuna bakin ciki, amma zan sake ganinku, kuma ba wanda zai iya kwace maku wannan farin ciki.
23 Patiesi, patiesi, Es jums saku: ko vien jūs Tam Tēvam lūgsiet Manā Vārdā, to Viņš jums dos.
A rannan, ba zaku tambaye ni komai ba. Hakika hakika, ina gaya maku, komai kuka roki Uba a cikin sunana zai ba ku shi.
24 Līdz šim jūs neko neesat lūguši Manā Vārdā; lūdziet, tad jūs ņemsiet, lai jūsu līksmība ir pilnīga.
Harwa yau, ba ku roki komai cikin sunana ba. Ku roka, zaku karba, domin farin cikin ku ya zama cikakke.”
25 To Es uz jums esmu runājis caur līdzībām, bet laiks nāk, kad Es ar jums vairs nerunāšu caur līdzībām, bet jums skaidri pasludināšu par To Tēvu.
“Na fada maku wadannan abubuwa cikin karin magana. Amma sa'a tana zuwa da ba zan kara fada maku komai ba cikin karin magana, amaimakon haka zan gaya maku komai a sarari game da Uba.
26 Tajā dienā jūs lūgsiet Manā Vārdā; un Es jums nesaku, ka Es To Tēvu lūgšu jūsu dēļ.
A ranar nan, zaku yi roko a cikin sunana kuma bance maku zan yi addu'a ga Uba a madadinku ba,
27 Jo pats Tas Tēvs jūs mīl, tāpēc ka jūs Mani mīlējuši un ticējuši, ka Es esmu izgājis no Tā Tēva.
domin Uba da kansa yana kaunarku, domin kun kaunace ni, kun kuma gaskata daga wurin Uban na fito.
28 Es esmu izgājis no Tā Tēva un nācis šinī pasaulē; atkal Es atstāju šo pasauli un eju pie Tā Tēva.”
Daga wurin Uban na fito, kuma na shigo duniya. Har wa yau, kuma zan bar duniya in koma wurin Uba.”
29 Tad Viņa mācekļi uz To sacīja: “Redzi, tagad Tu runā skaidri un nesaki nekādu līdzību
Almajiransa sukace, duba, “Yanzu kake magana a sarari, ba cikin karin magana ba!
30 Tagad mēs zinām, ka Tu visu zini, un nevienam nevajag Tevi jautāt; tāpēc mēs ticam, ka Tu esi izgājis no Dieva.”
Yanzu mun sani ka san komai, ba sai wani ya tambaye ka ba. Ta haka muka gaskata daga wurin Allah ka fito.”
31 Tad Jēzus tiem atbildēja: “Tagad jūs ticat?
Yesu ya amsa masu yace, “Ashe, yanzu kun gaskata?
32 Redzi, tas laiks nāk un jau ir nācis, ka jūs izklīdīsiet, ikviens uz savu vietu, un Mani pametīsiet vienu pašu. Un Es neesmu viens, jo Tas Tēvs ir ar Mani.
Duba, sa'a na zuwa, I, sa'ar ta yi, da za a warwatsa ku, kowa ya koma gidansa, kuma ku bar ni ni kadai. Duk da haka kuwa ba ni kadai nake ba, domin Ubana yana tare da ni.
33 To Es uz jums esmu runājis, lai jums miers būtu iekš Manis. Pasaulē jums būs bēdas; bet turat drošu prātu, Es pasauli esmu uzvarējis.”
Na fada maku wannan ne domin a ciki na ku sami salama. A duniya kuna shan tsanani, amma ku karfafa: na yi nasara da duniya,”

< Jāņa Evaņg̒elijs 16 >