< Ījaba 18 >
1 Tad Bildads no Šuhas atbildēja un sacīja:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 Cik ilgi vēl jūs grābstīsities pēc vārdiem? Pieņemiet padomu, un tad runāsim.
“Yaushe za ka gama maganganun nan? Ka dawo da hankalinka sa’an nan za mu iya yin magana.
3 Kāpēc mēs topam turēti par lopiem, un par muļķiem jūsu acīs?
Don me muke kamar shanu a wurinka, ka ɗauke mu mutanen wofi?
4 Tava dvēsele no dusmām plīst; vai tad tevis dēļ zeme paliks tukša un klintis celsies no savas vietas?
Kai da ka yayyage kanka don haushi, za a yashe duniya saboda kai ne? Ko kuma duwatsu za su matsa daga wurinsu?
5 Tomēr bezdievīgo gaisma izdzisīs, un viņa uguns liesma nespīdēs.
“An kashe fitilar mugu; harshen wutarsa ya daina ci.
6 Gaišums paliek tumšs viņa dzīvoklī, un viņa spīdeklis pār viņu izdziest.
Wutar cikin tentinsa ta zama duhu; fitilar da take kusa da shi ta mutu.
7 Viņa varas ceļi paliek šauri, un paša padoms viņu gāž.
Ƙarfin takawarsa ya ragu; dabararsa ta ja fāɗuwarsa.
8 Jo viņa kājas to iedzen tīklā, un viņš staigā pār slazda valgiem.
Ƙafafunsa sun kai shi cikin raga, yana ta yawo a cikin ragar.
9 Valgs saista viņa pēdas, un saites viņu satver.
Tarko ya kama ɗiɗɗigensa; tarko ya riƙe shi kam.
10 Viņa valgs ir apslēpts zemē, un viņa slazds uz ceļa.
An ɓoye masa igiya da za tă zarge shi a ƙasa; an sa masa tarko a kan hanyar da zai bi.
11 Visapkārt bailība viņu iztrūcina un viņu dzen uz visiem soļiem.
Tsoro duk ya kewaye shi ta kowane gefe yana bin shi duk inda ya je.
12 Nelaime taisās viņu rīt, un posts ir gatavs viņu gāzt.
Masifa tana jiransa; bala’i yana shirye yă fāɗa masa a lokacin da zai fāɗi.
13 Tas ēd viņa miesas, un nāves pirmdzimušais rij viņa locekļus.
Ya cinye wani sashe na gaɓar jikinsa; ɗan fari na mutuwa ya cinye ƙafafunsa.
14 Viņa cerība tiek atņemta no viņa dzīvokļa, un viņam jānoiet pie briesmu ķēniņa.
An yage shi daga zaman lafiyar da yake yi a cikin tentinsa aka sa shi tsoro sosai.
15 Viņa dzīvoklī dzīvo visai sveši, uz viņa mājas vietu kaisa sēru.
Wuta ta cinye tentinsa; farar wuta ta rufe wurin da yake zama.
16 No apakšas sakalst viņa saknes, un no augšienes novīst viņa zari.
Jijiyoyinsa sun bushe a ƙasa rassansa sun mutu a sama.
17 Viņa piemiņa iznīkst no zemes, un slava viņam nepaliek pasaulē.
An manta da shi a duniya; ba wanda yake ƙara tunawa da shi.
18 No gaismas to izstumj tumsā un aizdzen no zemes virsas.
An tura shi daga cikin haske zuwa cikin duhu, an kore shi daga duniya.
19 Viņam nav nedz bērna, nedz bērnu bērna savos ļaudīs, un neviens neatliek viņa māju vietās.
Ba shi da’ya’ya ko zuriya cikin mutanensa, ba sauran wanda yake a raye a wurin da ya taɓa zama.
20 Kas rietumos, iztrūcinājās par viņa dienu, un kas austrumos, tos pārņem šaušalas.
Mutanen Yamma suna mamakin abin da ya faru da shi; tsoro ya kama mutanen gabas.
21 Tiešām, tā notiek netaisno dzīvokļiem un tādu ļaužu vietai, kas Dievu neatzīst.
Ba shakka haka wurin zaman mugun mutum yake, haka wurin zaman wanda bai san Allah ba yake.”