< Jeremijas 6 >
1 Bēgat, Benjamina bērni, no Jeruzālemes, bazūnējat Tekoā, ceļat ugunszīmi BetKeremē, jo bēdas rādās no ziemeļa puses un liels posts.
“Ku gudu neman mafaka, mutanen Benyamin! Ku gudu daga Urushalima! Ku busa ƙaho a Tekowa! Ku ba da alama a Bet-Hakkerem! Gama masifa tana zuwa daga arewa, mummunar hallaka ce kuwa.
2 Es izdeldu Ciānas meitu, to jauko un vēlīgo.
Zan hallaka Diyar Sihiyona, kyakkyawa da kuma mai laulayi.
3 Gani uz viņu nāks ar saviem ganāmiem pulkiem, tie uzcels teltis visapkārt ap viņu, tie noganīs ikviens savu vietu.
Makiyaya da garkunansu za su taso mata; za su kafa tentunansu kewaye da ita, kowanne yana lura da sashensa.”
4 Taisāties uz karu pret viņu, ceļaties, ejam pašā dienas vidū. Ak vai, (bēdas) mums! Jo vakars metās un ēnas paliek garākas.
“Mu shirya don yaƙi da ita! Ku tashi, bari mu fāɗa mata da tsakar rana! Amma, kaito, rana tana fāɗuwa, inuwar yamma kuwa sai ƙaran tsawo take.
5 Ceļaties, un ejam pašā naktī un izpostīsim viņas jaukos namus.
Saboda haka ku tashi, bari mu fāɗa mata da dare mu rurrushe kagaranta!”
6 Jo tā saka Tas Kungs Cebaot: nocērtiet kokus un uzmetiet valni pret Jeruzālemi; šī ir tā pilsēta, kas taps piemeklēta. Viņas vidū ir tik netaisnība vien.
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Ku sassare itatuwan ku tula ƙasa kewaye da Urushalima. Dole a hukunta wannan birni; saboda ya cika da zalunci.
7 Kā avots izverd savu ūdeni, tā viņa izverd savu ļaunumu. Varasdarbu un postu tur dzird, kaušanās un plēšanās bez mitēšanās ir manā priekšā.
Kamar yadda rijiya takan ba da ruwarta, haka birnin yake da muguntarsa. Ana jin labarin rikici da hallaka a cikinsa; ciwonsa da mikinsa kullum suna a gabana.
8 Pieņem mācību, Jeruzāleme, lai Mana dvēsele no tevis nenogriežas, lai Es tevi nedaru par tuksnesi, par zemi bez iedzīvotāja.
Ki ji gargaɗi, ya Urushalima, ko kuwa in juya daga gare ki in mai da ƙasarki kufai don kada wani ya zauna a cikinta.”
9 Tā saka Tas Kungs Cebaot: kas atliek no Israēla, to tie otrā reizē nolasīs kā vīna koku. Ņem traukus atkal rokā kā vīna ogu lasītājs.
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Bari su yi kalan raguwar Isra’ila a yi kalan sarai yadda ake yi wa inabi; ka sāke miƙa hannunka a kan rassan, kamar mai tattara inabi.”
10 Uz ko lai es runāju un dodu liecību, ka tie to dzird? Redzi, viņu ausis ir neapgraizītas, ka tie nevar dzirdēt. Redzi, Tā Kunga vārds tiem ir par apsmieklu, pie tā tiem nav labs prāts.
Ga wa zan yi magana in kuma gargaɗar? Wa zai saurare ni? Kunnuwansu sun toshe don kada su ji. Maganar Ubangiji ta zama abin zargi a gare su; ba sa jin daɗinta.
11 Tādēļ es esmu pilns Tā Kunga bardzības, ka nevaru valdīties. Izgāz to arī pār bērniem uz ielām, un pār to jaunekļu draudzi kopā, jo vīri un sievas tiks aizņemti, veci un kas mūžu piedzīvojuši.
Amma ina cike da fushin Ubangiji, kuma ba na iya kannewa. “Ka kwararo shi a kan yara a titi da kuma a kan samarin da suka tattaru; za a kama miji da mata a cikinsa, tsofaffi da suka tsufa tukub.
12 Un viņu nami taps citiem līdz ar tīrumiem un sievām; jo Es izstiepšu Savu roku pret tās zemes iedzīvotājiem, saka Tas Kungs.
Za a ba da gidajensu ga waɗansu, tare da gonakinsu da matansu, sa’ad da na miƙa hannuna gāba da waɗanda suke zama a ƙasar,” in ji Ubangiji.
13 Jo visi ir mantas kārīgi, tā mazi kā lieli; tā pravietis kā priesteris, visi dzen viltību.
“Daga ƙarami zuwa babba, dukansu masu haɗama ne don riba; har da annabawa da firistoci, dukansu suna aikata rashin gaskiya.
14 Un tie dziedina Manas tautas vainu kā par nieku, sacīdami: miers, miers! Kur tomēr miera nav.
Sukan ɗaura mikin mutanena sai ka ce mikin ba shi da matsala. Suna cewa, ‘Lafiya, Lafiya,’ alhali kuwa ba lafiya.
15 Tie krituši kaunā, ka darījuši negantību. Bet tie nemaz nekaunas un neprot kauna. Tāpēc tie kritīs starp tiem kritušiem; kad es tos piemeklēšu, tad tiem būs krist, saka Tas Kungs.
Suna jin kunyar halinsu na banƙyama? A’a, ba sa jin kunya sam; ba su ma san yadda za su soke kai ba. Saboda haka za su fāɗi tare da fāɗaɗɗu; za a hamɓarar da su sa’ad da na hukunta su,” in ji Ubangiji.
16 Tā saka Tas Kungs: stājaties uz ceļiem un raugāt un vaicājiet pēc tiem senajiem ceļiem, kurš tas labais ceļš, un staigājiet pa to, tad jūs atradīsiet dusu savai dvēselei. Bet tie saka: mēs negribam staigāt.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ku tsaya kan hanyoyi, ku duba; ku nemi hanyoyin dā, ku tambaya inda hanyar mai kyau take, ku yi tafiya a kanta, za ku kuwa sami hutu wa rayukanku. Amma kun ce, ‘Ba za mu bi ta ba.’
17 Es arī esmu iecēlis sargus pār jums, klausāties uz trumetes skaņu. Bet tie saka: mēs negribam klausīties.
Na naɗa muku masu tsaro a kanku na kuma ce, ‘Ku saurari karan ƙaho!’ Amma kuka ce, ‘Ba za mu saurara ba.’
18 Tāpēc klausāties, tautas, un ņem vērā, draudze, kas viņu starpā notiek.
Saboda haka ku, ya al’ummai; ku lura Ya shaidu, abin da zai faru da su.
19 Klausies, zeme! Redzi, Es vedīšu ļaunumu pār šiem ļaudīm, viņu padomu augļus, jo tie neklausās uz Manu vārdu, un Manu bauslību tie atmet.
Ki ji, ya duniya. Zan kawo masifa a kan waɗannan mutane, sakayyar ƙulle-ƙullensu, domin ba su saurari maganata ba suka kuma ƙi dokata.
20 Par ko tad Man tas vīraks, kas nāk no Sabas, un tās labās niedres no tālās zemes? Jūsu dedzināmie upuri Man nepatīk, un jūsu kaujamie upuri Man nemīlami.
Babu riba a kawo mini turare daga Sheba ko rake mai zaƙi daga ƙasa mai nisa? Ba zan karɓi hadayunku na ƙonawa ba; ba na jin daɗin sadakokinku.”
21 Tādēļ Tas Kungs tā saka: redzi, Es šiem ļaudīm likšu piedauzekļus, un tēvi un bērni kopā pie tiem piedauzīsies, kaimiņš ar kaimiņu ies bojā.
Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa, “Zan sa abin tuntuɓe gaban mutanena. Mahaifi da’ya’yansa maza za su yi tuntuɓe a kan juna; maƙwabci da abokansa za su hallaka.”
22 Tā saka Tas Kungs: redzi, tauta nāk no ziemeļa zemes, un liela tauta celsies no pasaules malām;
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Duba, sojoji suna zuwa daga ƙasar arewa; babbar al’umma ce ta yunƙuro daga iyakokin duniya.
23 Tā nes stopus un šķēpus, tā ir briesmīga un nežēlīga, viņu balss kauc kā jūra, un tie jāj uz zirgiem; tie ir apbruņoti kā karavīri pret tevi, Ciānas meita.
Suna riƙe da baka da māshi; mugaye ne kuma marasa tausayi. Motsinsu kamar ƙugin teku ne yayinda suke hawan dawakansu; suna zuwa a jere kamar wanda ya yi shirin yaƙi don su fāɗa miki, ya Diyar Sihiyona.”
24 Kad mēs par viņiem baumas dzirdējām, tad mūsu rokas nogura, bailība mums uzbruka un sāpes kā dzemdētājai.
Mun ji labari a kansu, hannuwanmu kuwa suka yi laƙwas. Azaba ta kama mu, zafi kamar na mace mai naƙuda.
25 Neizejat laukā un nestaigājat pa ceļu, jo ienaidnieka zobens ir visapkārt par iztrūcināšanu.
Kada ku fita zuwa gonaki ko ku yi tafiya a hanyoyi, gama abokin gāba yana da takobi, kuma akwai razana ko’ina.
26 Ak, mana tauta, apjoz maisu un nometies pelnos, žēlojies kā par vienīgo dēlu, bēdājies gauži, jo postītājs nāk pār mums piepeši.
Ya mutanena, ku sanya tufafin makoki ku yi birgima a toka; ku yi kuka mai zafi irin wanda akan yi wa ɗa tilo, gama nan da nan mai hallakarwa zai auko mana.
27 Es tevi esmu iecēlis par pārbaudītāju starp Maniem ļaudīm kā stipru pili, ka tev viņu ceļu būs atzīt un pārbaudīt.
“Na maishe ka mai jarrabawar ƙarfe mutanena ne kuwa ƙarfen, don ka lura ka kuma gwada hanyoyinsu.
28 Tie visi ir tie lielākie atkāpēji un staigā viltībā, tie ir varš un dzelzs, tie visi ir samaitātāji.
Su duka masu taurinkai ne,’yan tawaye, suna yawo suna baza jita-jita. Su tagulla ne da ƙarfe; dukansu lalatattu ne.
29 Plēšas ir sadegušas, no viņu uguns nāk tikai svins, kausētājs velti kausējis, jo sārņi nav atšķirti.
Mazuga yana zuga da ƙarfi don yă ƙone dalma da wuta, amma tacewa yana tafiya a banza; ba a fitar da mugaye.
30 Tie top nosaukti par atmestu sudrabu, jo Tas Kungs tos ir atmetis.
Ana ce da su azurfar da aka ƙi, gama Ubangiji ya ƙi su.”