< Jeremijas 5 >
1 Ejat apkārt pa Jeruzālemes ielām un pieraugāt jel un ņemiet vērā un meklējiet pa viņas platām ielām, vai jūs varat kādu atrast, vai ir kāds, kas taisnību dara un patiesību meklē, - tad Es viņai piedošu.
“Ku yi ta kai da kawowa a titunan Urushalima, ku dudduba ko’ina ku kuma lura, ku bincika cikin dandalinta. Ko za ku sami mutum guda wanda yake aikata adalci wanda yake kuma son bin gaskiya, sai in gafarta wa wannan birni.
2 Un jebšu tie visi saka: tik tiešām kā Tas Kungs dzīvo, tomēr tie zvēr nepatiesi.
Ko da yake suna cewa, ‘Muddin Ubangiji yana raye,’ duk da haka suna rantsuwar ƙarya.”
3 Ak Kungs! Vai Tavas acis (neraugās) uz ticību? Tu tos siti, bet tie nejūt sāpes, Tu tos apbēdini, bet tie negrib pieņemt pārmācību; tie savus vaigus apcietinājuši vairāk nekā akmeni, tie negrib atgriezties.
Ya Ubangiji, idanunka ba sa ganin gaskiya? Ka buge su, amma ba su ji zafi ba; ka ragargaza su, amma suka ƙi su gyara. Fuskarsu ta ƙeƙashe fiye da dutse suka ƙi su tuba.
4 Un es sacīju: tiešām, tie ir nabagi, tie ir neprātīgi, tādēļ ka tie nezin Tā Kunga ceļu, sava Dieva tiesu,
Na yi tunani, “Waɗannan ne kawai matalauta; su wawaye ne, gama ba su san hanyar Ubangiji ba, ko abubuwan da Allahnsu yake bukata ba.
5 Es iešu pie tiem lieliem un runāšu ar tiem, jo tie zin Tā Kunga ceļu, sava Dieva tiesu. Bet tie visi kopā to jūgu salauzuši un tās saites saraustījuši.
Saboda haka zan tafi wurin shugabanni in yi musu magana; tabbatacce sun san hanyar Ubangiji, da abubuwan da Allahnsu yake bukata.” Amma da nufi guda su ma suka karye karkiyar suka tsintsinke sarƙoƙin.
6 Tādēļ tos sitīs lauva no meža, un vilks no tuksneša tos postīs, pardelis(leopards) glūn pret viņu pilsētām, visi, kas no turienes iziet, taps saplosīti. Jo viņu grēki ir vairojušies, viņu pārkāpumi augumā auguši.
Saboda haka zaki daga kurmi zai fāɗa musu, kyarkeci kuma daga hamada zai cinye su, damisa za tă yi musu ƙawanya kusa da garuruwansu yă yayyage duk wanda ya kuskura ya fita, gama tawayensu da girma yake jan bayansu kuma yana da yawa.
7 Kādēļ tad lai Es tevi žēloju? Tavi bērni Mani atstāj un zvērē pie tā, kas dievs nav. Kad Es nu tos esmu pieēdinājis, tad tie lauž laulību un iet pa pulkiem mauku namā.
“Me zai sa in gafarta muku?’Ya’yanku sun yashe ni sun yi rantsuwa da allolin da ba alloli ba ne. Na biya musu dukan bukatunsu, duk da haka suka yi zina suka tattaru a gidajen karuwai.
8 Kā baroti ērzeļi tie ceļas agri, ikviens zviedz pēc sava tuvākā sievas.
An ciyar da su sosai, kamar ƙosassun ingarmu, masu jaraba, kowanne yana haniniya, yana neman matar maƙwabcinsa.
9 Vai Man tos nebūs piemeklēt, saka Tas Kungs, jeb vai Manai dvēselei nav jāatriebjās pie tādiem ļaudīm, kā šie?
Ba zan hukunta su saboda wannan ba?” In ji Ubangiji. “Bai kamata in yi ramuwa a kan irin al’ummar nan ba?
10 Kāpjat uz viņas mūriem un samaitājiet tos, bet neizpostiet tos pavisam. Atņemiet viņas stīgas, jo tās nav no Tā Kunga.
“Ku ratsa cikin gonakin inabinta ku cinye su, amma kada ku hallaka su gaba ɗaya. Ku kakkaɓe rassanta, gama waɗannan mutane ba na Ubangiji ba ne.
11 Jo Israēla nams un Jūda nams palikuši visai neuzticīgi pret Mani, saka Tas Kungs.
Gidan Isra’ila da gidan Yahuda sun zama marasa aminci gaba ɗaya gare ni” in ji Ubangiji.
12 Tie aizliedz To Kungu un saka: viņš nav tas, un mums ļaunums neuzies, mēs neredzēsim nedz zobenu nedz badu.
Sun yi ƙarya a kan Ubangiji; sun ce, “Ba zai yi kome ba! Ba wata masifar da za tă same mu; ba za mu taɓa ganin takobi ko yunwa ba.
13 Arī pravieši aizies vējā, jo (Dieva) vārds nav pie viņiem; pašiem tiem tas tā notiks.
Annabawa holoƙo ne kawai maganar kuwa ba ta cikinsu; saboda haka bari abin da suke faɗi ya koma kansu.”
14 Tādēļ saka Tas Kungs, tas Dievs Cebaot: Tāpēc ka jūs šo vārdu sakāt, redzi, Es Savu vārdu tavā mutē darīšu par uguni un šos ļaudis par malku, un tas tos aprīs.
Saboda haka ga abin Ubangiji Allah Maɗaukaki yana cewa, “Domin mutanen sun yi waɗannan maganganu, zan mai da maganata a bakinku wuta waɗannan mutane kuwa su zama itacen da za tă ci.
15 Redzi, Es atvedīšu pār jums tautu no tālienes, Israēla nams, saka Tas Kungs. Tā ir stipra tauta, veca tauta, tauta, kam valodu tu nesaproti, un nesajēdzi, ko tā runā.
Ya gidan Isra’ila,” in ji Ubangiji, “Ina kawo al’umma daga nesa a kanku al’umma ce ta tun dā mai ƙarfin hali, mutane ne da ba ku san harshensu ba, waɗanda ba za ku fahimci abin da suke faɗa ba.
16 Viņas bultu maks ir kā atvērts kaps, tie visi ir varoņi.
Kwarinsu kamar buɗaɗɗen kabari ne; dukansu jarumawa ne.
17 Un tā ēdīs tavu pļāvumu un tavu maizi, tā ēdīs tavus dēlus un tavas meitas, tā ēdīs tavas avis un tavus vēršus, tā ēdīs tavu vīna koku un tavu vīģes koku; tavas stiprās pilsētas, uz ko tu paļaujies, tā izpostīs ar zobenu.
Za su cinye amfanin gonakinku da abincinku, za su cinye’ya’yanku maza da mata; za su cinye garkunan tumakinku da na awakinku, za su cinye’ya’yan inabinku da na ɓaurenku. Da takobi za su hallaka biranenku masu katanga.
18 Tomēr ir tanīs dienās Es jums pavisam negribu galu darīt, saka Tas Kungs.
“Amma ko a cikin waɗancan kwanaki,” in ji Ubangiji, “ba zan hallaka ku gaba ɗaya ba.
19 Un kad jūs sacīsiet: kādēļ Tas Kungs, mūsu Dievs, mums visas šās lietas ir darījis? Tad tev uz viņiem būs sacīt: tā kā jūs Mani esat atstājuši un kalpojuši svešiem dieviem savā zemē, tāpat jūs kalposiet svešiem zemē, kas jums nepieder.
Sa’ad da kuma mutanen suka yi tambaya, ‘Me ya sa Ubangiji Allahnmu ya yi dukan wannan gare mu?’ Sai ka amsa musu, ‘Yadda kuka yashe ni kuka kuma bauta wa baƙin alloli a ƙasarku, haka yanzu za ku bauta wa baƙi a ƙasar da ba taku ba.’
20 Sludinājiet to Jēkaba namā, liekat to dzirdēt iekš Jūda un sakāt:
“Ka sanar da wannan ga gidan Yaƙub ka yi shelarsa a Yahuda.
21 Klausiet jel to, ģeķīgie un neprātīgie ļaudis, kam acis ir, un neredz, kam ausis ir, un nedzird.
Ku ji wannan, ku wawaye marasa azanci, waɗanda suke da idanu amma ba sa gani, waɗanda suke da kunnuwa amma ba sa ji.
22 Vai jūs Mani negribat bīties? Saka Tas Kungs, vai Manā priekšā negribat drebēt? Es smiltis lieku jūrai par ežu, par mūžīgu robežu, ka par to nebūs iet pāri; jebšu viņas viļņi kust, tad tie tomēr nekā neiespēj, jebšu tie gan kauc, tad tie tomēr pār to neiet pāri.
Bai kamata ku ji tsorona ba?” In ji Ubangiji. “Bai kamata ku yi rawar jiki a gabana ba? Na sa yashi ya zama iyakar teku, madawwamiyar iyakar da ba zai tsallake ba. Raƙuman ruwa za su iya yin hauka, amma ba za su iya haye ta ba; za su iya yin ruri, amma ba za su iya ƙetare ta ba.
23 Bet šiem ļaudīm ir bezdievīga un stūrgalvīga sirds, tie atkāpjas un aiziet,
Amma mutanen nan suna da tauraren zukata, kuma’yan tawaye ne; sun kauce suka kuma rabu da ni.
24 Un nesaka savā sirdī: lai jel bīstamies To Kungu, savu Dievu, kas mums dod lietu agri un vēlu - savā laikā, kas mums pasargā pļaujamā laika noliktās nedēļas.
Ba sa faɗa wa kansu, ‘Bari mu ji tsoron Ubangiji Allahnmu, wanda yake ba mu ruwan sama a kan kari na kaka da na bazara, wanda kullum yake tabbatar mana da girbi.’
25 Jūsu noziegumi to aizkavē, un jūsu grēki to labumu jums aiztur.
Laifofinku sun raba ku da waɗannan abubuwa; zunubanku sun hana ku samun alheri.
26 Jo starp Maniem ļaudīm atrodas bezdievīgi; tie glūn, kā mednieki mēdz, tie liek valgus un gūsta cilvēkus.
“A cikin mutanena an sami mugaye waɗanda suke kwanton ɓauna kamar masu sa tarko wa tsuntsaye kamar waɗanda suke kafa tarko don su kama mutane.
27 Kā putnu sprosts ir pilns putnu, tā viņu nams ir pilns viltības, tādēļ tie ir palikuši lieli un bagāti.
Kamar keji cike da tsuntsaye, gidajensu sun cika da ruɗu; sun yi arziki suka kuma zama masu iko
28 Tie ir tauki, tie ir gludeni, no tiem plūst ļaunums, tie neiztiesā tiesu nedz bāriņa lietas, ka šiem būtu labi, un nabagiem tie tiesu neizdod.
suka kuma yi ƙiba, suka yi bul-bul. Mugayen ayyukansu ba su da iyaka; ba sa wa marayu shari’ar adalci, ba sa kāre’yancin matalauta.
29 Vai Man tos nebūs piemeklēt? saka Tas Kungs. Vai Manai dvēselei nebūs atriebties pie tādiem ļaudīm, kā šie?
Bai kamata in hukunta su saboda wannan ba?” In ji Ubangiji. “Bai kamata in yi ramuwa a kan irin al’umma kamar wannan ba?
30 Briesmīgas un negantas lietas notiek šai zemē.
“Abin banmamaki da bantsoro ya faru a ƙasar.
31 Pravieši māca viltīgi, un priesteri valda pēc sava padoma, un Maniem ļaudīm tas tā patīk. Bet ko tad jūs pēcgalā darīsiet?
Annabawa suna annabcin ƙarya, firistoci suna mulki da ikon kansu, mutanena kuma suna son haka. Amma me za ku yi a ƙarshe?