< Jeremijas 11 >

1 Šis ir tas vārds, kas no Tā Kunga tā notika uz Jeremiju:
Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji.
2 Klausiet šās derības vārdus un runājiet uz Jūda vīriem un uz Jeruzālemes iedzīvotājiem.
“Ka saurari zancen wannan alkawari ka kuma faɗe su ga mutanen Yahuda da kuma waɗanda suke zaune a Urushalima.
3 Un saki uz tiem: tā saka Tas Kungs, Israēla Dievs: nolādēts lai ir tas cilvēks, kas neklausa šās derības vārdiem,
Ka faɗa musu cewa ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yana cewa, ‘La’ananne ne wanda bai kula da zancen alkawarin nan ba,
4 Ko Es jūsu tēviem esmu pavēlējis, kad tos izvedu no Ēģiptes zemes, no tā dzelzs cepļa, un sacīju: klausiet Manu balsi, un dariet to, tā kā Es jums pavēlu, tad jūs Man būsiet par ļaudīm, un Es jums būšu par Dievu,
zancen da na umarci kakanni-kakanninku sa’ad da na fitar da su daga Masar, daga cikin tanderun narkewar ƙarfe.’ Na ce, ‘Ku yi mini biyayya ku kuma aikata kowane abin da na umarce ku, za ku kuwa zama mutanena, ni kuwa zan zama Allahnku.
5 Lai Es to zvērestu piepildu, ko Es jūsu tēviem esmu zvērējis, viņiem dot zemi, kur piens un medus tek, tā kā tas šodien ir. Tad es atbildēju un sacīju: Āmen, Kungs!
Sa’an nan zan cika rantsuwar da na yi wa kakanni-kakanninku, da zan ba su ƙasa mai zub da madara da kuma zuma’ ƙasar da kuka mallaka a yau.” Sai na amsa na ce, “Amin, Ubangiji.”
6 Un Tas Kungs sacīja uz mani: izsauc visus šos vārdus pa Jūda pilsētām un pa Jeruzālemes ielām, un saki: klausiet šās derības vārdus un dariet tos.
Sai Ubangiji ya ce mini, “Ka yi shelar dukan maganan nan a biranen Yahuda da titunan Urushalima duka cewa, ‘Su saurari zancen alkawarin nan, su aikata.
7 Jo Es jūsu tēviem skaidri esmu apliecinājis tai dienā, kad tos izvedu no Ēģiptes zemes, līdz šai dienai, tikuši(vienmēr) liecību dodams, un sacīju: klausiet Manu balsi.
Daga lokacin da na fitar da kakanni-kakanninku daga Masar har yă zuwa yau, na gargaɗe su sau da sau, ina cewa, “Ku yi mini biyayya.”
8 Bet tie nav klausījuši nedz savas ausis atgriezuši, bet staigājuši ikviens pēc savas niknās sirds stūrgalvības. Tāpēc Es liku pār tiem nākt visiem šīs derības vārdiem, ko Es pavēlēju darīt, un tie nav darījuši.
Amma ba su kasa kunne ko su saurara ba, a maimako, sai suka bi taurinkai na mugayen zukatansu. Saboda haka na kawo musu dukan la’anonin alkawarin da na riga na umarce su, su bi amma ba su kiyaye ba.’”
9 Un Tas Kungs uz mani sacīja: sabiedrība rodas starp Jūda vīriem un Jeruzālemes iedzīvotājiem.
Sa’an nan Ubangiji ya ce mini, “Akwai maƙarƙashiya a cikin mutanen Yahuda da waɗanda suke zaune a Urushalima.
10 Tie ir atgriezušies pie savu vectēvu noziegumiem, kas liegušies Maniem vārdiem klausīt, un citiem dieviem dzinušies pakaļ, tiem kalpot. Israēla nams un Jūda nams pārkāpuši Manu derību, ko Es ar viņu tēviem esmu cēlis.
Sun koma ga zunuban kakanni kakanninsu, waɗanda suka ƙi su saurari maganata. Suka bi waɗansu alloli don su bauta musu. Da gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda duk sun take alkawarin da na yi da kakanni kakanninsu.
11 Tādēļ tā saka Tas Kungs: redzi Es pār tiem vedīšu ļaunumu, no kā tie nevarēs izbēgt; kad tie tad uz Mani brēks, tad Es tos neklausīšu.
Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Zan kawo masifa a kansu wadda ba za su iya tsere mata ba. Ko da yake suna kuka gare ni, ba zan saurare su ba.
12 Un Jūda pilsētas un Jeruzālemes iedzīvotāji noies un brēks uz tiem dieviem, kam tie kvēpinājuši; bet pestīt tie tos neatpestīs viņu nelaimes laikā.
Garuruwan Yahuda da mutanen Urushalima za su tafi su yi kuka ga allolin da suke ƙona wa turare, amma ba za su taimake su ba sam sa’ad da masifar ta auku.
13 Jo cik tev pilsētu, Jūda, tik arī tavu dievu, un cik Jeruzālemē ielu, tik altāru jūs esat cēluši par kaunu, altārus Baālam kvēpināt.
Kuna da alloli masu yawa yadda kuke da garuruwa, ya Yahuda; kuma bagadan da kuka yi don ƙona turare wa allahn nan Ba’al abin kunya sun yi yawa kamar titunan Urushalima.’
14 Tu tad nelūdz par šiem ļaudīm un nenes par tiem piesaukšanu un lūgšanu, jo Es neklausīšu, kad tie Mani piesauks par savu nelaimi.
“Kada ka yi addu’a domin wannan mutane ko ka miƙa wani roƙo ko kuka dominsu, domin ba zan saurara ba sa’ad da suka kira gare ni a lokacin ƙuncinsu.
15 Kas Manam mīļam ir Manā namā, kur tā top darīts, tāda blēdība no tāda pulka! Vai solījumi un upura gaļa atņems nelaimi no tevis? Tad tu varētu gavilēt.
“Mene ne ƙaunatacciyata take yi a haikali da yake ta yin ƙulle-ƙullen mugayen makircinta tare da mutane masu yawa? Tsarkakar nama zai iya kawar da hukuncinki? Sa’ad da kike yin muguntarki sa’an nan ki yi farin ciki.”
16 Tas Kungs tevi nosauca par zaļu eļļas koku, kas jauks un auglīgs, bet nu Viņš tam uguni pielicis ar lielu trokšņa skaņu, un viņa zari lūst.
Ubangiji ya kira ki itacen zaitun mai inuwa kyakkyawa mai’ya’ya masu kyau. Amma da ƙugin babbar hadari zai cinna masa wuta, rassansa za su kakkarye.
17 Jo Tas Kungs Cebaot, kas tevi dēstījis, tas par tevi nospriedis nelaimi, Israēla nama un Jūda nama niknuma dēļ, ko tie savā starpā dara, Mani apkaitināt, Baālam kvēpinādami.
Ubangiji Maɗaukaki, wanda ya dasa ki, ya furta miki masifa, domin gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda sun aikata mugunta suka kuma tsokane ni in yi fushi ta wurin ƙona wa Ba’al turare.
18 Nu Tas Kungs man to ir zināmu darījis, un es to zinu; Tu man esi rādījis viņu padomu.
Domin Ubangiji ya bayyana mini maƙarƙashiyarsu, na santa, gama a wannan lokaci ya nuna mini abin da suke yi.
19 Un es biju tā kā lēna avs, ko ved pie kaušanas, un es nezināju, ka tie pret mani bija domājuši tādas domas: lai to koku ar viņa augļiem maitājam un viņu izdeldam no dzīvo zemes, ka viņa vārdu vairs nepieminētu.
Na kasance kamar ɗan rago marar faɗa wanda aka kai mayanka; ban gane cewa sun ƙulla mini maƙarƙashiya, suna cewa, “Bari mu lalatar da itacen duk da’ya’yansa; bari mu datse shi daga ƙasar masu rai, har da ba za a ƙara tunawa da sunansa ba.”
20 Bet Tu, Kungs Cebaot, taisnais soģi, kas pārbaudi īkstis un sirdis, liec man redzēt Tavu atriebšanu pie viņiem, jo Tev es esmu pavēlējis savu tiesas lietu.
Amma, ya Ubangiji Maɗaukaki, kai da kake yin shari’a da adalci kake gwada zuciya da kuma tunani, ka sa in ga sakayyar da za ka yi musu, gama a gare ka na danƙa maganata.
21 Tādēļ tā saka Tas Kungs pret Anatotas vīriem, kas tavu dvēseli meklē un saka: nesludini pret mums Tā Kunga Vārdā, ja negribi mirt caur mūsu rokām.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa game da mutanen Anatot, waɗanda suke neman ranka suna kuma cewa, ‘Kada ka yi annabci da sunan Ubangiji in ba haka za ka mutu a hannunmu’
22 Tādēļ tā saka Tas Kungs Cebaot: redzi, Es tos piemeklēšu un tiem jaunekļiem būs mirt caur zobenu, viņu dēli un viņu meitas mirs badā, ka no tiem nekas neatliks.
saboda haka ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, ‘Zan hukunta su. Samarinsu za su mutu ta wurin takobi,’ya’yansu maza da mata kuwa ta wurin yunwa.
23 Jo nelaimei Es likšu nākt pār Anatotas vīriem viņu piemeklēšanas gadā.
Babu raguwar da za a bar musu, domin zan kawo masifa a kan mutanen Anatot a shekarar hukuncinsu.’”

< Jeremijas 11 >