< Jesajas 37 >

1 Kad nu ķēniņš Hizkija to dzirdēja, tad viņš saplēsa savas drēbes un apsedzās ar maisu un gāja Tā Kunga namā,
Sa’ad da Sarki Hezekiya ya ji haka, sai ya kyakkece rigunansa ya kuma sanya tsummoki ya tafi ya shiga haikalin Ubangiji.
2 Un sūtīja nama uzraugu Elijaķimu un skrīveri Šebnu un tos priesteru vecajus, maisos ģērbušos, pie pravieša Jesajas, Amoca dēla.
Ya aiki Eliyakim sarkin fada, Shebna magatakarda da kuma manyan firistoci, duka sanye da tsummoki, wurin Ishaya ɗan Amoz.
3 Un tie uz viņu sacīja: Tā saka Hizkija: Šī diena ir bēdu- un sodības- un kauna- diena; jo bērni nākuši uz dzimšanu, un spēka nav dzemdēt.
Suka faɗa masa cewa, “Ga abin da Hezekiya ya ce wannan rana ce ta baƙin ciki da tsawatawa da shan kunya, sai ka ce sa’ad da’ya’ya kan zo matakin haihuwa sa’an nan a rasa ƙarfin haihuwarsu.
4 Kaut Tas Kungs, tavs Dievs, dzirdētu Rabzakus vārdus, ko viņa kungs, Asīrijas ķēniņš, ir sūtījis, zaimot to dzīvo Dievu, un pārmācītu par tiem vārdiem, ko Viņš ir dzirdējis, Tas Kungs, tavs Dievs! Celies tad un lūdz par tiem atlikušiem, kas vēl atrodas.
Mai yiwuwa Ubangiji Allahnka zai ji maganganun sarkin yaƙin da maigidansa, sarkin Assuriya, ya aika don yă zagi Allah mai rai, ya kuma tsawata masa saboda maganganun da Ubangiji Allahnka ya ji. Saboda haka ka yi addu’a saboda raguwar da suke da rai.”
5 Un ķēniņa Hizkijas kalpi nāca pie Jesajas.
Sa’ad da shugabannin Sarki Hezekiya suka zo wurin Ishaya,
6 Un Jesaja uz tiem sacīja: tā jums būs sacīt savam kungam: tā saka Tas Kungs: nebīsties par tiem vārdiem, ko tu esi dzirdējis, ar ko Asīrijas ķēniņa sulaiņi Mani zaimojuši.
sai Ishaya ya ce musu, “Ku faɗa wa maigidanku cewa, ‘Ga abin da Ubangiji ya faɗa. Kada ka ji tsoron abin da ka ji, maganganun nan da bayin sarkin Assuriya suka yi mini saɓo.
7 Redzi, Es tam došu tādu garu, ka tas dzirdēs baumas un ies atpakaļ uz savu zemi, un Es viņam likšu krist caur zobenu viņa zemē.
Ka saurara! Zan sa ruhuna a cikinsa saboda sa’ad da ya ji wani labari, zai koma zuwa ƙasarsa, a can kuwa zan sa a kashe shi da takobi.’”
8 Tad Rabzakus gāja atpakaļ un atrada Asīrijas ķēniņu pret Libnu karojam, jo viņš bija dzirdējis, ka tas no Laķisa jau bija aizgājis.
Sa’ad da sarkin yaƙin ya ji cewa sarkin Assuriya ya bar Lakish, sai ya janye ya kuma sami sarki yana yaƙi da Libna.
9 Un viņš par Tiraku, Moru ķēniņu, dzirdēja sakām: viņš ir izgājis, ar tevi karot.
To, fa, Sennakerib ya sami labari cewa Tirhaka, mutumin Kush sarkin Masar, yana fitowa don yă yi yaƙi da shi. Sa’ad da ya ji haka, sai ya aiki jakadu zuwa wurin Hezekiya da wannan magana.
10 Kad viņš to dzirdēja, tad viņš atkal sūtīja vēstnešus pie Hizkijas un sacīja: tā runājiet uz Hizkiju, Jūda ķēniņu, un sakāt: lai tevi nepieviļ tavs Dievs, uz ko tu paļaujies sacīdams: Jeruzāleme netaps dota Asīrijas ķēniņa rokā.
“Ku faɗa wa Hezekiya sarkin Yahuda cewa kada ka bar allahn da ka dogara a kai ya ruɗe ka sa’ad da ya ce, ‘Ba za a ba da Urushalima ga sarkin Assuriya ba.’
11 Redzi, tu esi dzirdējis, ko Asīrijas ķēniņi darījuši visām zemēm, tās izdeldēdami; un tu domā izglābties?
Tabbatacce ka ji abin da sarakunan Assuriya suka aikata ga dukan ƙasashe, suna hallaka su tas. Kai kuwa za ka tsira ne?
12 Vai pagānu dievi tos glābuši, ko mani tēvi postījuši, Gozanu un Haranu un Recevu un Edeņa bērnus, kas bija Telasarā.
Allolin al’umman da kakannina suka hallaka sun cece su ne, allolin Gozan, Haran, Rezef da kuma na mutanen Eden waɗanda suke zama a Tel Assar?
13 Kur ir Hamatas ķēniņš un Arpadas ķēniņš un Sefarvaimas pilsētas, Enas un Ivas ķēniņš?
Ina sarkin Hamat yake, sarkin Arfad fa, sarkin Sefarfayim, ko na Hena ko na Iffa?”
14 Kad nu Hizkija bija dabūjis tās grāmatas no vēstneša rokas un tās izlasījis, tad viņš gāja Tā Kunga namā, un Hizkija tās atpleta Tā Kunga priekšā.
Hezekiya ya karɓi wasiƙar daga jakadun ya karanta ta. Sa’an nan ya haura zuwa haikalin Ubangiji ya shimfiɗa ta a gaban Ubangiji.
15 Un Hizkija pielūdza Tā Kunga priekšā un sacīja:
Sai Hezekiya ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce,
16 Ak Kungs Cebaot, Tu Israēla Dievs, kas sēž pār ķerubiem, Tu viens pats esi Dievs pār visām zemes valstīm, Tu esi radījis debesis un zemi.
“Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, zaune a tsakanin kerubobi, kai kaɗai ne Allah a kan dukan masarautan duniya.
17 Atgriez, ak Kungs, Savas ausis un klausies, atveri, ak Kungs, Savas acis un redzi, un dzirdi visus Sanheriba vārdus, ko viņš sūtījis, zaimot to dzīvo Dievu.
Ka kasa kunne, ya Ubangiji, ka kuma ji; ka buɗe idanunka, ya Ubangiji, ka kuma gani; ka saurara ga dukan maganganun da Sennakerib ya aika don yă zagi Allah mai rai.
18 Patiesi, Kungs, Asīrijas ķēniņi ir postījuši visas zemes malas ar visām viņu valstīm,
“Gaskiya ce, ya Ubangiji, cewa sarakunan Assuriyawa sun mai da dukan waɗannan mutane da ƙasashensu kango.
19 Un viņu dievus metuši ugunī, jo tie nebija dievi, bet cilvēku roku darbs, koks un akmens, tāpēc tie tos ir postījuši.
Sun jefar da gumakansu cikin wuta suka kuma hallaka su, gama su ba alloli ba ne itace ne kawai da dutse, da hannuwan mutane suka sarrafa.
20 Nu tad, ak Kungs, mūsu Dievs, izglāb mūs jel no viņa rokas, lai visas valstis virs zemes atzīst, ka Tu vien esi Tas Kungs.
Yanzu, ya Ubangiji Allahnmu, ka cece mu daga hannunsa, saboda masarautai a duniya su san cewa kai kaɗai ne, ya Ubangiji, Allah.”
21 Tad Jesaja, Amoca dēls, sūtīja pie Hizkijas un lika sacīt: Tā saka Tas Kungs, Israēla Dievs: par ko tu Mani esi pielūdzis pret Sanheribu, Asīrijas ķēniņu, -
Sa’an nan Ishaya ɗan Amoz ya aika da saƙo wa Hezekiya cewa, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya faɗa. Saboda ka yi addu’a gare ni game da Sennakerib sarkin Assuriya,
22 Šis ir tas vārds, ko Tas Kungs pret viņu runājis: tevi nievā, tevi apsmej jaunava Ciānas meita, aiz tevis galvu krata Jeruzālemes meita.
ga abin da maganar Ubangiji ya faɗa a kansa, “Budurwa Diyar Sihiyona ta rena tana kuma maka ba’a. Diyar Urushalima tana kada kai yayinda kake gudu.
23 Ko tu esi apsmējis un zaimojis, un pret ko tu esi pacēlis balsi un augsti uzcēlis savas acis? Pret To Svēto iekš Israēla.
Wane ne ka zargi ka kuma yi wa saɓo? A kan wa ka tā da muryarka ka kuma daga idanu cikin fariya? A kan Mai Tsarkin nan na Isra’ila!
24 Caur saviem kalpiem tu To Kungu esi apmēdījis un sacījis: ar savu ratu pulku es uzkāpju kalnu galos, Lībanus virsgalā, un izcērtu viņa augstos ciedru kokus un izlasītās priedes, un tieku līdz pat viņa galam, viņa kuplākam mežam.
Ta wurin jakadunka ka jibge zage-zage a kan Ubangiji. Ka kuma ce, ‘Da kekunan yaƙina masu yawa na hau ƙwanƙolin duwatsu, ƙwanƙolin mafi tsayi na Lebanon. Na sassare al’ul mafi tsayi fir mafi kyau. Na kai can wuri mafi nisa na kurminsa.
25 Es roku un dzeru ūdeni un no manu kāju pēdām paliek sausas visas Ēģiptes upes.
Na haƙa rijiyoyi a baƙuwar ƙasa na kuma sha ruwa a can. Da tafin ƙafafuna na busar da dukan rafuffukan Masar.’
26 Vai tu neesi dzirdējis, ka Es jau sen iepriekš to esmu sataisījis, jau vecos laikos to esmu apņēmies. Un tagad Es tam esmu licis notikt, ka tu izposti stipras pilsētas un dari par akmeņu kopām.
“Ba ka ji ba cewa tun dā can na shirya ya zama haka? A kwanakin dā na kafa shi; yanzu na sa ya faru, cewa ka mai da birane masu mafaka zuwa tsibin ɓuraguzai.
27 Tāpēc viņu iedzīvotājiem nogura rokas, un tie iztrūcinājās un tapa kaunā, un tie bija ka zāle laukā un kā uzzēlis zaļums, tā kā zāle uz jumtiem, kā rūsaina labība, pirms nāk stiebros.
Mutanensu, suka rasa ƙarfi, sun firgita suka kuma sha kunya. Suka zama kamar tsire-tsire a gona, kamar tsire-tsiren ta suka tohu, kamar ciyawar da ya tsiro a kan rufi, wadda zafi ya yi wa ƙuna kafin tă yi girma.
28 Bet Es zinu tavu sēdēšanu un tavu iziešanu un tavu ieiešanu un tavu trakošanu pret Mani.
“Amma na san inda kake zama da sa’ad da kakan fita ka kuma koma da yadda ka harzuƙa gāba da ni.
29 Tavas trakošanas dēļ pret Mani un tavas pārgalvības pēc, kas nākusi Manās ausīs, Es Savu kāsi likšu tavās nāsīs un Savus laužņus tavā mutē, un Es tev likšu griezties atpakaļ pa to ceļu, kur tu esi nācis.
Saboda ka harzuƙa gāba da ni kuma saboda girmankanka ya kai kunnuwana, zan sa ƙugiya a hancinka linzamina a bakinka, zan kuma sa ka koma ta hanyar da ka zo.
30 Un tas tev būs par zīmi: šai gadā ēdīs papuvē augušu un otrā gadā ataugu, bet trešā gadā sējat un pļaujat un stādāt vīna dārzus un ēdat viņu augļus.
“Wannan zai zama alama gare ka, ya Hezekiya, “Wannan shekara za ka ci abin da ya yi girma da kansa, shekara ta biyu kuma abin da ya tsiro daga wancan. Amma a shekara ta uku za ka yi shuki ka kuma girba, za ka dasa gonakin inabi ka kuma ci’ya’yansu.
31 Un kas no Jūda nama ir izglābts un atlicis, sakņos atkal zemjup un nesīs augļus augšup.
Sauran da suka rage na gidan Yahuda kuwa za su yi saiwa a ƙarƙashi su kuma ba da’ya’ya a bisa.
32 Jo no Jeruzālemes izies atlikuši un atpestīti no Ciānas kalna. To darīs Tā Kunga Cebaot karstums.
Gama daga Urushalima raguwa za tă fito, kuma daga Dutsen Sihiyona ƙungiyar waɗanda suka tsira. Himmar Ubangiji Maɗaukaki zai cika wannan.
33 Tādēļ tā saka Tas Kungs par Asīrijas ķēniņu: viņš šai pilsētā nenāks un tanī neiešaus nevienu bultu un nepacels pret to priekšturamās bruņas un neuzmetīs pret to valni.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa game da sarkin Assuriya, “Ba zai shiga wannan birni ba ya harbe kibiya a nan. Ba zai zo gabansa da garkuwa ba ko ya gina mahaurai kewaye a kansa ba.
34 Pa to pašu ceļu, kur viņš nācis, viņam būs griezties atpakaļ, bet šai pilsētā viņš nenāks, saka Tas Kungs.
Ta hanyar da ya zo da ita zai koma; ba zai shiga wannan birni ba,” in ji Ubangiji.
35 Jo Es šo pilsētu paglabāšu un izpestīšu, Sevis labad un Sava kalpa Dāvida labad.
“Zan kāre wannan birni in kuma cece shi, saboda girmana da kuma saboda sunan Dawuda bawana!”
36 Tad Tā Kunga eņģelis izgāja un nokāva Asiriešu lēģerī simts astoņdesmit piecus tūkstošus. Un kad no rīta agri cēlās, redzi, tad tur viss bija pilns miroņu.
Sai mala’ikan Ubangiji ya fita ya kuma karkashe mutane dubu ɗari da dubu tamanin da dubu biyar a sansanin Assuriya. Sa’ad da mutane suka farka kashegari, sai ga gawawwaki duk a kwance!
37 Tā Sanheribs, Asīrijas ķēniņš, aizgāja un gāja projām un griezās atpakaļ un palika Ninivē.
Saboda haka Sennakerib sarkin Assuriya ya janye. Ya koma zuwa Ninebe ya zauna a can.
38 Un kad viņš pielūdza Nizroka, sava dieva, namā, tad Adrameleķs un Sarecers, viņa dēli, to nokāva ar zobenu un aizbēga uz Ararat zemi. Un viņa dēls Asaradons palika par ķēniņu viņa vietā.
Wata rana, yayinda yake yin sujada a haikalin allahnsa Nisrok,’ya’yansa maza Adrammelek da Sharezer suka kashe shi da takobi, suka kuma gudu zuwa ƙasar Ararat. Esar-Haddon ɗansa kuwa ya gāje shi a matsayin sarki.

< Jesajas 37 >