< Pirmā Mozus 33 >

1 Un Jēkabs pacēla savas acis un skatījās, un redzi, Ēsavs nāca un četrsimt vīri līdz ar to; tad viņš piedalīja tos bērnus pie Leas un pie Rahēles un pie tām divām kalponēm,
Yaƙub ya ɗaga ido ke nan, sai ga Isuwa yana zuwa tare da mutanensa ɗari huɗu; saboda haka sai ya rarraba’ya’yan wa Liyatu, Rahila da kuma matan nan biyu masu hidima.
2 Un lika tās kalpones un viņu bērnus priekšā, un Leū un viņas bērnus tiem pakaļ, un Rahēli un Jāzepu visu pēc.
Ya sa matan nan biyu masu hidima da’ya’yansu a gaba, Liyatu da’ya’yanta biye, sa’an nan Rahila da Yusuf a baya.
3 Un viņš pats gāja tiem priekšā un klanījās septiņreiz pie zemes, tiekams viņš tapa klāt pie sava brāļa.
Shi kansa ya sha gabansu, ya rusuna har ƙasa sau bakwai, kafin ya kai kusa da inda ɗan’uwansa Isuwa yake.
4 Un Ēsavs tecēja tam pretī un to apkampa un metās viņam ap kaklu un to skūpstīja, un tie raudāja.
Amma Isuwa ya ruga a guje ya sadu da Yaƙub ya rungume shi; ya faɗa a wuyansa ya sumbace shi. Suka kuma yi kuka.
5 Un viņš pacēla savas acis un redzēja tās sievas un tos bērnus un sacīja: kas šie tev ir? Un tas sacīja: šie ir tie bērni, ar ko Dievs tavu kalpu svētījis.
Sa’an nan Isuwa ya ɗaga ido ya ga mata da’ya’ya. Ya yi tambaya, “Su wane ne waɗannan tare da kai?” Yaƙub ya amsa, “Su ne’ya’yan da Allah cikin alheri ya ba bawanka.”
6 Tad tās kalpones piegāja, viņas un viņu bērni, un klanījās
Sai matan nan biyu masu hidima da’ya’yansu suka matso kusa suka durƙusa.
7 Un Lea piegāja arīdzan un viņas bērni, un klanījās, un pēc nāca Jāzeps un Rahēle un klanījās.
Biye da su, Liyatu da’ya’yanta suka zo suka rusuna. A ƙarshe duka, sai Yusuf da Rahila suka zo, su ma suka rusuna.
8 Un viņš sacīja: kas viss tas tev par pulku, ko es esmu sastapis? Un tas sacīja: lai es žēlastību atrastu tavās acīs, mans kungs.
Isuwa ya yi tambaya, “Me kake nufi da dukan abubuwan nan da na sadu da su ana korarsu?” Sai Yaƙub ya ce, “Don in sami tagomashi a idanunka ne, ranka yă daɗe.”
9 Un Ēsavs sacīja: man pašam diezgan, brāli; paturi, kas tev ir.
Amma Isuwa ya ce, “Na riga na sami abin da ya ishe ni, ɗan’uwana. Riƙe abin da kake da shi don kanka.”
10 Bet Jēkabs sacīja: ak ne! Lūdzams, ja es žēlastību esmu atradis tavās acīs, tad ņem manu dāvanu no manas rokas; jo tāpēc es tavu vaigu esmu redzējis, tā kā redz Dieva vaigu, un tu mani mīļi esi saņēmis.
Sai Yaƙub ya ce, “A’a, ina roƙonka, in na sami tagomashi a idanunka, sai ka karɓi wannan kyautai daga gare ni. Gama ganin fuskarka kamar ganin fuskar Allah ne, yanzu da ka karɓe ni da farin ciki.
11 Pieņem lūdzams manu svētību, kas tev ir pievesta, jo Dievs mani ar to svētījis, un man ir viss papilnam. Un tas viņu spieda, ka viņš to ņēma.
Ina roƙonka ka karɓi kyautar da aka kawo maka, gama Allah ya yi mini alheri kuma ina da kome da nake bukata.” Ganin yadda Yaƙub ya nace, sai Isuwa ya karɓa.
12 Un viņš sacīja: nāc, ejam projām, es iešu tev līdzi.
Sa’an nan Isuwa ya ce, “Bari mu tafi, zan yi maka rakiya.”
13 Bet tas uz viņu sacīja: mans kungs zin, ka man sīki bērni un avis un teļu mātes; kad tos tikai vienu dienu pārdzītu, tad man visi lopiņi apmirtu.
Amma Yaƙub ya ce masa, “Ranka yă daɗe, ka san cewa’ya’yan ƙanana ne, dole in lura da tumaki da shanun da suke shayar da jariransu. In aka kore su da gaggawa a rana guda kaɗai, dukan dabbobin za su mutu.
14 Ej, kungs, lūdzams savam kalpam papriekš, un es iešu ceļā lēniņām, tā kā mani lopiņi spēj, kas manā priekšā, un tā kā tie bērni spēj, tiekams es nāku pie sava kunga Seīrā.
Saboda haka bari ranka yă daɗe yă sha gaban bawansa, ni kuma in tafi a hankali bisa ga saurin abin da ake kora a gabana da kuma saurin’ya’yan, sai na iso wurinka ranka yă daɗe, a Seyir.”
15 Un Ēsavs sacīja: tad nu es atstāšu pie tevis kādus no tiem ļaudīm, kas pie manis. Un tas sacīja: kam tā vajag? Lai žēlastību atrodu sava kunga acīs.
Sai Isuwa ya ce, “To, bari in bar waɗansu mutanena tare da kai.” Yaƙub ya ce, “Amma me ya sa za ka yi haka? Bari dai in sami tagomashi a idanunka ranka yă daɗe.”
16 Un Ēsavs tanī dienā griezās atpakaļ pa savu ceļu uz Seīru.
Saboda haka a wannan rana Isuwa ya kama hanyar komawa zuwa Seyir.
17 Bet Jēkabs nogāja uz Sukotu un uzcēla sev namu, un taisīja laidarus saviem lopiem; tādēļ viņš tās vietas vārdu nosauca Sukotu (laidari).
Yaƙub kuwa, ya tafi Sukkot, inda ya gina wuri domin kansa, ya kuma yi bukkoki domin dabbobinsa. Shi ya sa aka kira wurin Sukkot.
18 Un Jēkabs nonāca sveiks vesels Šehemas pilsētā, kas ir Kanaāna zemē, no Mezopotamijas nākdams, un apmetās tās pilsētas priekšā.
Bayan Yaƙub ya zo daga Faddan Aram, ya iso lafiya a birnin Shekem a Kan’ana, ya kuma kafa sansani a ƙofar birni.
19 Un viņš pirka vienu zemes gabalu no Hamora, Šehema tēva, bērniem, par simts sudraba gabaliem, un uzcēla tur savu dzīvokli
Ya sayi fili daga’ya’yan Hamor maza, mahaifin Shekem inda ya kafa tentinsa, a bakin azurfa ɗari.
20 Un uztaisīja tur altāri un to nosauca: tas Stiprais Dievs ir Israēla Dievs.
A can ya kafa bagade ya kuma kira shi El Elohe Isra’ila.

< Pirmā Mozus 33 >