< Pirmā Mozus 31 >

1 Un viņš dzirdēja, ka Lābana bērni sacīja: Jēkabs visu paņēmis, kas mūsu tēvam pieder, un no tā, kas mūsu tēvam piederēja, viņš visu šo mantu ir krājis.
Yaƙub ya ji cewa’ya’ya Laban mazan suna cewa, “Yaƙub ya kwashe dukan abin da mahaifinmu yake da shi, ya kuma sami dukan wannan arziki daga abin da yake na mahaifinmu.”
2 Un Jēkabs redzēja Lābana vaigu, un redzi, tas nebija vairs, kā vakar un aizvakar.
Yaƙub kuma ya lura cewa halin Laban gare shi ya canja ba kamar yadda yake a dā ba.
3 Un Tas Kungs sacīja uz Jēkabu: griezies atpakaļ uz savu tēva zemi un pie saviem radiem, un Es būšu ar tevi.
Sai Ubangiji ya ce wa Yaƙub, “Koma ƙasar kakanninka da kuma danginka, zan kuwa kasance tare da kai.”
4 Tad Jēkabs sūtīja un aicināja Rahēli un Leū uz lauku pie savām avīm,
Saboda haka Yaƙub ya aika a ce wa Rahila da Liyatu su zo jeji inda garkunan suke.
5 Un sacīja uz tām: es redzu jūsu tēva vaigu, ka tas nav pret mani kā vakar un aizvakar, bet mana tēva Dievs ir bijis ar mani.
Sai ya ce musu, “Na ga cewa halin mahaifinku gare ni ba kamar yadda dā yake ba, amma Allah na mahaifina yana tare da ni.
6 Un jūs zināt, ka ar visu savu spēku jūsu tēvam esmu kalpojis.
Kun san cewa na yi aiki wa mahaifinku da dukan ƙarfina,
7 Bet jūsu tēvs mani pievīlis un manu algu desmitkārt pārgrozījis; tomēr Dievs tam nav vaļas devis, man ļaunu darīt.
duk da haka mahaifinku ya cuce ni ta wurin sauya albashina sau goma. Amma dai, Allah bai yardar masa yă yi mini lahani ba.
8 Kad viņš tā sacīja: tām lāsainām būs tev būt par algu, tad visas avis vedās lāsainas; un kad viņš tā sacīja: tām strīpainām būs tev būt par algu, tad visas avis vedās strīpainas.
In ya ce, ‘Dabbare-dabbare ne za su zama ladanka,’ sai dukan garkunan su haifi dabbare-dabbare, in kuma ya ce, ‘Masu zāne-zāne ne za su zama ladanka,’ sai dukan garkunan su haifi ƙananan masu zāne-zāne.
9 Tā Dievs jūsu tēvam tos lopus ir atņēmis un man devis.
Ta haka Allah ya kwashe dabbobin mahaifinku ya ba ni.
10 Un notikās tanī laikā, kad avis apgājās, ka es savas acis pacēlu un redzēju sapnī, un redzi, tie āži, kas apgājās, bija strīpaini, raibi un lāsaini.
“A lokacin ɗaukar cikin garken, na taɓa yin mafarki inda na ga bunsuran da suke barbara da garken, masu dabbare-dabbare, ko babare-babare, ko masu zāne-zāne ne.
11 Tad tas Dieva eņģelis uz mani sacīja sapnī: Jēkab; un es sacīju: še es esmu.
Sai mala’ikan Allah ya ce mini a mafarkin, ‘Yaƙub.’ Sai na amsa na ce, ‘Ga ni.’
12 Un tas sacīja: pacel jel savas acis un skaties, - visi tekuļi, kas apietās ar tām avīm, ir strīpaini, lāsaini un raibi; jo Es visu to esmu redzējis, ko tev Lābans dara.
Ya ce, ‘Ɗaga idanunka ka gani, dukan bunsuran da suke hawan garken, masu dabbare-dabbare, ko babare-babare, ko masu zāne-zāne ne, gama na ga dukan abin da Laban yake yin maka.
13 Es esmu Bēteles Dievs, kur tu esi svaidījis piemiņas akmeni, kur tu man solīdamies esi solījies; celies nu un izej no šās zemes un griezies atpakaļ uz savu dzimteni.
Ni ne Allah na Betel, inda ka zuba wa al’amudi mai, da kuma inda ka yi mini alkawari. Yanzu ka bar wannan ƙasa nan take, ka koma ƙasarka ta ainihi.’”
14 Tad Rahēle un Lea atbildēja un uz to sacīja: vai mums vēl ir kāda daļa un mantība mūsu tēva namā?
Sai Rahila da Liyatu suka amsa suka ce, “Muna da wani rabo a gādon kayan mahaifinmu ne?
15 Vai mēs no viņa neesam turētas kā svešas? Jo viņš mūs ir pārdevis un arī mūsu maksu rīdams aprijis.
Ba kamar baƙi ne yake ɗaukarmu ba? Ba sayar da mu kaɗai ya yi ba, har ma ya yi amfani da abin da aka biya saboda mu.
16 Jo visa bagātība, ko Dievs mūsu tēvam ir atņēmis, pieder mums un mūsu bērniem; un nu dari visu to, ko Dievs tev ir sacījis.
Tabbatacce dukan dukiyar da Allah ya kwashe daga mahaifinmu ya zama namu da’ya’yanmu. Saboda haka ka yi duk abin da Allah ya faɗa maka.”
17 Un Jēkabs cēlās un lika savus bērnus un savas sievas uz kamieļiem;
Sa’an nan Yaƙub ya sa’ya’yansa da matansa a kan raƙuma,
18 Un aizveda visus savus lopus un visu savu mantu, ko Mezopotamijā bija pelnījis, ka ietu pie Īzaka, sava tēva, uz Kanaāna zemi.
ya kuma kora dukan dabbobinsa, suka ja gabansa, tare da dukan abubuwan da ya samu a Faddan Aram, don su tafi wurin mahaifinsa Ishaku a ƙasar Kan’ana.
19 Un Lābans bija aizgājis savas avis cirpt, un Rahēle nozaga tos elka dievus, kas bija viņas tēvam.
Sa’ad da Laban ya tafi don askin tumakinsa, sai Rahila ta sace gumakan gidan mahaifinta.
20 Un Jēkabs pievīla Lābanu, to Sīrieti, nesacīdams, ka bēgšot.
Yaƙub kuwa ya ruɗe Laban mutumin Aram da bai sanar da shi zai gudu ba.
21 Un viņš bēga ar visu, kas tam bija, un cēlās un pārcēlās pār to lielo upi un grieza savu vaigu uz Gileād kalniem.
Saboda haka ya gudu da dukan abin da ya mallaka, ya ƙetare Kogi, ya nufi yankin tuddan Gileyad.
22 Un trešā dienā Lābanam tapa sacīts, Jēkabu esam aizbēgušu.
A rana ta uku, sai aka faɗa wa Laban cewa Yaƙub ya gudu.
23 Tad tas ņēma savus brāļus un dzinās tam pakaļ septiņu dienu gājumu un to panāca uz Gileād kalniem.
Sai Laban ya ɗauki danginsa tare da shi, ya bi bayan Yaƙub har kwana bakwai, ya kuma same shi a yankin tuddan Gileyad.
24 Bet Dievs nāca pie Lābana, tā Sīrieša, sapnī un tam sacīja: sargies, ka tu ar Jēkabu nerunā no laba uz ļaunu.
Sai Allah ya bayyana ga Laban mutumin Aram a mafarki da dare, ya ce masa, “Ka yi hankali kada ka faɗa wa Yaƙub wani abu, ko mai kyau ko marar kyau.”
25 Un Lābans panāca Jēkabu; un Jēkabs savu telti bija uzcēlis kalnā, un Lābans ar saviem brāļiem to uzcēla Gileād kalnos.
Yaƙub ya riga ya kafa tentinsa a yankin tuddan Gileyad sa’ad da Laban ya same shi. Laban da danginsa suka kafa sansani a can su ma.
26 Tad Lābans sacīja uz Jēkabu: ko tu esi darījis, ka tu mani esi pievīlis un manas meitas aizvedis, tā kā ar zobenu saņemtas?
Sai Laban ya ce wa Yaƙub, “Me ke nan ka yi? Ka ruɗe ni, ka kuma ɗauki’ya’yana mata kamar kamammun yaƙi.
27 Kam tu paslepen esi aizbēdzis un no manis nozadzies, un man to neesi sacījis, ka es tev būtu pavadījis ar līksmību un dziesmām, ar bungām un koklēm?
Me ya sa ka gudu a ɓoye ka kuma ruɗe ni? Me ya sa ba ka faɗa mini don in sallame ka da farin ciki da waƙoƙi haɗe da kiɗin ganguna da garayu ba?
28 Un tu man neesi ļāvis skūpstīt savus dēlus un savas meitas. Tu neprātīgi esi darījis.
Ba ka ma bari in sumbaci jikokina da’ya’yana mata in yi musu bankwana ba. Ka yi wauta.
29 Spēka gan būtu manā rokā jums ļaunu darīt, bet jūsu tēva Dievs vakar uz mani runājis sacīdams: sargies, ka tu ar Jēkabu nerunā no laba uz ļaunu.
Ina da iko in cuce ka; amma jiya da dare Allahn mahaifinka ya faɗa mini, ‘Ka yi hankali kada ka faɗa wa Yaƙub wani abu ko mai kyau ko marar kyau.’
30 Un nu, tu esi ātri aizgājis, jo tu esi ilgodamies ilgojies pēc sava tēva nama; - kāpēc tu esi nozadzis manus dievus?
Yanzu ka gudu domin kana marmari komawa gidan mahaifinka. Amma don me ka sace mini gumakana?”
31 Tad Jēkabs atbildēja un sacīja uz Lābanu: man bija bail un es domāju, ka tu man savas meitas ar varu atņemsi.
Yaƙub ya amsa wa Laban, “Na ji tsoro ne, domin na yi tsammani za ka ƙwace’ya’yanka mata daga gare ni ƙarfi da yaji.
32 Bet pie kura tu savus dievus atradīsi, tas lai nepaliek dzīvs mūsu brāļu priekšā. Izmeklē, kas man ir, un ņem tos. Bet Jēkabs nezināja, ka Rahēle tos bija nozagusi.
Amma in ka sami wani wanda yake da gumakanka, ba zai rayu ba. Kai da kanka ka duba a gaban danginmu, ko akwai wani abin da yake naka a nan tare da ni; in ka gani, ka ɗauka.” Yaƙub dai bai san cewa Rahila ta sace gumakan ba.
33 Un Lābans gāja Jēkaba teltī un Leas teltī un to abu kalpoņu teltī un neatrada nenieka; un izgāja no Leas telts un iegāja Rahēles teltī.
Saboda haka Laban ya shiga tentin Yaƙub, ya shiga tentin Liyatu da kuma tentuna matan nan biyu bayi, amma bai sami kome ba. Bayan ya fita daga tentin Liyatu, sai ya shiga tentin Rahila.
34 Bet Rahēle tos elka dievus bija ņēmusi un nolikusi apakš kamieļa sedliem un uzsēdusies tiem virsū. Un Lābans apgrābstīja visu to telti un tos neatrada.
Rahila fa ta kwashe gumakan gidan ta sa su cikin sirdin raƙumi, ta kuma zauna a kansu. Laban ya bincika cikin kowane abu a tentin amma bai sami kome ba.
35 Un tā sacīja uz savu tēvu: neapskaisties, mans kungs, ka es priekš tevis nevaru celties, jo man klājās, kā sievām mēdz būt. Un viņš pārmeklēdams neatrada tos elka dievus.
Sai Rahila ta ce wa mahaifinta, “Kada ka yi fushi, ranka yă daɗe da ban tashi tsaye a gabanka ba; gama ina al’adar mata ne.” Saboda haka ya bincika amma bai sami gumakan gidan ba.
36 Tad Jēkabs apskaitās un bārās un sacīja uz Lābanu: kas ir mans noziegums, kas ir mani grēki, ka tu tik karsti man esi dzinies pakaļ?
Yaƙub ya fusata, ya kuma yi wa Laban faɗa. Ya tambayi Laban, “Mene ne laifina? Wanda zunubi na yi da kake farautata?
37 Ka tu visus manus rīkus esi aptaustījis; ko tu esi atradis no visiem tava nama rīkiem? Liec to priekšā maniem un taviem brāļiem, ka tie starp mums abiem tiesā.
Yanzu da ka bincika dukan kayayyakina, me ka samu da yake na gidanka? Kawo shi nan a gaban danginka da kuma dangina, bari su zama alƙali tsakaninmu biyu.
38 Šos divdesmit gadus es pie tevis esmu bijis, tavas avis un tavas kazas nav izmetušās, un tos aunus no tavām avīm es neesmu ēdis.
“Na kasance tare da kai shekaru ashirin. Tumakinka da awakinka ba su yi ɓarin ciki ba, ban kuwa ci raguna daga garkunanka ba.
39 To saplosīto es tev neesmu pārnesis, tas man bija jāmaksā; no manas rokas tu to esi prasījis, vai tas bija zagts dienā, vai tas bija zagts naktī.
Ban kawo dabbobinka da namun jeji suka yayyaga; na kuma ɗauki hasarar ba? Ka nemi in biya dukan abin da aka sace da rana ko da dare.
40 Es esmu tāds bijis, ka mani dienā karstums nomāca un naktī aukstums, un miegs nenāca manās acīs.
Yanayin da na kasance ke nan, da rana na sha zafin rana da dare kuma na sha sanyi, ga rashin barci.
41 Divdesmit gadus esmu bijis tavā namā, četrpadsmit gadus tev esmu kalpojis par tavām divām meitām un sešus gadus par tavām avīm, un tu manu algu desmitkārt esi pārgrozījis.
Haka ya kasance shekaru ashirin da na yi a gidanka. Na yi maka aiki shekaru goma sha huɗu domin’ya’yanka mata biyu, na kuma yi shekaru shida domin garkunanka, ka kuma canja albashina sau goma.
42 Ja mana tēva Dievs, tas Ābrahāma Dievs un Tas, ko Īzaks bijās, pie manis nebūtu bijis, tu nu mani tukšu būtu aizsūtījis. Dievs manas bēdas un manu roku darbu ir uzlūkojis un tevi izgājušā naktī apsaucis.
Da ba don Allah na mahaifina, Allah na Ibrahim da kuma Tsoron Ishaku ya kasance tare da ni ba, tabbatacce da ka sallame ni hannu wofi. Amma Allah ya ga wahalata da famar hannuwana, ya kuwa tsawata maka da dare jiya.”
43 Tad Lābans atbildēja un sacīja uz Jēkabu: tās meitas ir manas meitas, un tie bērni ir mani bērni, un tās avis ir manas avis, un viss, ko tu redzi, tas ir mans; un ko es šodien darīšu šīm manām meitām vai viņu bērniem, ko tās ir dzemdējušas?
Laban ya amsa wa Yaƙub, “Matan,’ya’yana ne,’ya’yansu,’ya’yana ne, garkunan kuma garkunana ne. Dukan abin da kake gani, nawa ne. Duk da haka me zan yi a rana ta yau ga waɗannan’ya’yana mata, ko kuma ga’ya’yan da suka haifa?
44 Un nu nāc, darīsim derību, es un tu, ka tā ir par liecību starp mani un tevi.
Zo, bari mu ƙulla yarjejjeniya, da kai da ni, bari kuma ta kasance shaida a tsakaninmu.”
45 Un Jēkabs ņēma akmeni un to uzcēla par zīmi.
Saboda haka Yaƙub ya ɗauki dutse ya kafa yă zama al’amudi.
46 Un Jēkabs sacīja uz saviem brāļiem: salasiet akmeņus; un tie ņēma akmeņus un salika tos vienā kopā, un ēda tur virs tās kopas.
Ya ce wa danginsa. “Ku tattara waɗansu duwatsu.” Sai suka kwashe duwatsu suka tsiba, suka kuwa ci abinci a can kusa da tsibin.
47 Un Lābans to nosauca Jegar-Sahāduta (āramiski: liecības kopa), bet Jēkabs to nosauca Galed (ebrejiski: liecības kopa).
Laban ya sa masa suna Yegar Sahaduta, Yaƙub kuwa ya kira shi Galeyed.
48 Un Lābans sacīja: šī kopa lai šodien liecību dod starp mani un tevi; tāpēc viņas vārdu nosauca Galedu
Laban ya ce, “Wannan tsibi, shi ne shaida tsakaninka da ni a yau.” Shi ya sa aka kira shi Galeyed.
49 Un Micpu, tāpēc ka viņš sacīja: Tas Kungs lai skatās uz mani un uz tevi, kad mēs viens otru neredzēsim.
Aka kuma kira shi Mizfa, domin ya ce, “Ubangiji yă sa ido tsakanin ni da kai sa’ad da muka rabu da juna.
50 Ja tu apbēdināsi manas meitas un ņemsi citas sievas pie manām meitām klāt, - neviens nav pie mums, redzi, Dievs būs liecinieks starp mani un tevi.
Laban ya ce in ka wulaƙanta’ya’yana mata, ko ka auri waɗansu mata ban da’ya’yana mata, ko da yake babu wani da yake tare da mu, ka tuna cewa Allah shi ne shaida tsakaninka da ni.”
51 Tad Lābans sacīja uz Jēkabu: redz, šī kopa, un redz, šī piemiņas zīme, ko es esmu uzcēlis starp mani un tevi.
Laban ya kuma ce wa Yaƙub, “Ga wannan tsibi, ga kuma wannan al’amudin da na kafa tsakaninka da ni.
52 Šī kopa lai dod liecību un šī zīme lai dod liecību, ka es gar šo kopu nenoiešu pie tevis, ļauna darīt, un ka tev gar šo kopu un šo zīmi nebūs pie manis nākt, ļauna darīt.
Wannan tsibin shi ne shaida, wannan al’amudi kuma shaida ne, cewa ba zan tsallake wannan tsibi zuwa gefenka don in cuce ka ba, kai kuma ba za ka tsallake wannan tsibi da al’amudi zuwa gefena don ka cuce ni ba.
53 Ābrahāma Dievs un Nahora Dievs un viņu tēvu Dievs lai tiesā starp mums.
Bari Allah na Ibrahim da Allah na Nahor, Allah na iyayensu, yă zama alƙali tsakaninmu.” Saboda haka Yaƙub ya yi rantsuwa da sunan Tsoron mahaifinsa Ishaku.
54 Un Jēkabs zvērēja pie tā, ko viņa tēvs Īzaks bijās, un upurēja upuri kalnā un aicināja savus brāļus maizi ēst. Un tie ēda maizi un palika par nakti uz tā kalna.
Ya miƙa hadaya a can a ƙasar tudu, ya kuma gayyaci danginsa zuwa wurin cin abinci. Bayan suka ci, sai suka kwana a can.
55 Un Lābans cēlās rītā agri un skūpstīja savus bērnus un savas meitas un tos svētīja. Un Lābans aizgāja un griezās atpakaļ uz savu vietu.
Da sassafe kashegari sai Laban ya sumbaci jikokinsa da’ya’yansa mata, ya sa musu albarka. Sa’an nan ya yi bankwana da su, ya koma gida.

< Pirmā Mozus 31 >