< Ecechiela 30 >

1 Un Tā Kunga vārds uz mani notika sacīdams:
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 Cilvēka bērns, sludini un saki: tā saka Tas Kungs Dievs: kauciet: Ak vai, tai dienai!
“Ɗan mutum, ka yi annabci ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Yi kuka kana cewa, “Kaito saboda wannan rana!”
3 Jo tā diena ir tuvu, tiešām Tā Kunga diena ir tuvu, diena tumši apmākusies, pagānu laiks ir klāt.
Gama ranar ta yi kusa, ranar Ubangiji ta gabato, ranar gizagizai, lokacin hallaka wa al’ummai.
4 Un zobens nāks Ēģiptes zemē, un Moru zemē būs lielas sāpes, kad kautie kritīs Ēģiptes zemē, un viņas pulki taps aizvesti, un viņas pamati taps nolauzti.
Takobi zai zo a kan Masar, azaba za tă zo a kan Kush. Sa’ad da kisassu za su fāɗi a Masar, za a kwashe dukiyarta a tafi a rushe harsashinta.
5 Moru zeme un Libija un Lidija un visādi ļaudis un Kubs un tās derības zemes bērni kritīs līdz ar viņiem caur zobenu.
Kush da Fut, Lidiya da dukan Arabiya, Libiya da kuma mutanen ƙasar alkawari za su mutu ta wurin takobi tare da Masar.
6 Tā saka Tas Kungs: tiešām, Ēģiptes palīgi kritīs, un viņas lepnais stiprums taps nogāzts, no Migdolas līdz Ziēnei tie tur kritīs caur zobenu, saka Tas Kungs Dievs.
“‘Ga abin da Ubangiji ya faɗa, “‘Waɗanda suke goyon bayan Masar za su fāɗi ƙarfinta da take fariya da shi zai ƙare. Daga Migdol zuwa Aswan za su mutu ta wurin takobi a cikinta, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
7 Un tie taps postīti vidū starp postītām zemēm, un viņu pilsētas būs starp postītām pilsētām;
Za su zama kango a cikin ƙasashen da suke kango, biranensu kuwa za su zama kufai a cikin biranen da suka lalace.
8 Un tie samanīs, ka Es esmu Tas Kungs, kad Es uguni kuršu Ēģiptes zemē, un visi viņas palīgi taps satriekti.
Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da suka ga na sa wuta wa Masar aka kuma ragargaza masu taimakonta.
9 Tai dienā no Manis izies vēstneši ar laivām, iztrūcināt Moru zemi, kas droši dzīvo, un pie tiem būs lielas bēdas, tā kā Ēģiptes dienā, jo redzi, (tie) nāk!
“‘A wannan rana manzanni za su fito daga wurina a jiragen ruwa don su tsorata Kush daga sake jikinta. Azaba za tă kama su a ranar hallakar Masar, gama tabbatacce za tă zo.
10 Tā saka Tas Kungs Dievs: tiešām, Es nobeigšu Ēģiptes pulkus caur Nebukadnecara, Bābeles ķēniņa, roku.
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Zan kawo ƙarshen mutanen Masar ta hannun Nebukadnezzar sarkin Babilon.
11 Šis un viņa ļaudis līdz ar viņu, tie visbriesmīgākie starp tautām, taps atvesti, postīt zemi, un izvilks savus zobenus pret Ēģipti un piepildīs zemi ar nokautiem.
Shi da sojojinsa, mafi bantsoro cikin al’ummai, za a kawo don su hallaka ƙasar. Za su zāre takuba a kan Masar su kuma cika ƙasar da kisassu.
12 Un Es upes darīšu sausas un zemi pārdošu tiem nikniem rokā, un zemi un kas tur ir, Es izpostīšu caur svešinieku roku; Es Tas Kungs to esmu runājis.
Zan kafe rafuffukan Nilu in sayar da ƙasar ga mugayen mutane; ta hannun baƙi zan sa ƙasar ta lalace da kome da yake cikinta. Ni Ubangiji na faɗa.
13 Tā saka Tas Kungs Dievs: un Es izdeldēšu tos elkus un darīšu galu Nofas(Memfisas) dievekļiem, un valdnieka vairs nebūs Ēģiptes zemē; un Es sūtīšu izbailes pār Ēģiptes zemi.
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Zan hallaka gumaka in kuma kawo ƙarshen siffofi a Memfis. Ba za a ƙara samun yerima a ƙasar Masar ba, zan kuma baza tsoro a duk fāɗin ƙasar.
14 Un Es izpostīšu Patrus zemi, un kuršu uguni Coanā, un turēšu tiesu Noā:
Zan lalace Masar ta Bisa in ƙuna wuta wa Zowan in zartar da hukunci a kan Tebes.
15 Un Es izgāzīšu Savu bardzību pār Sinu, Ēģiptes stiprumu, un izdeldēšu tos pulkus Noā.
Zan kwarara hasalata a kan Felusiyum, kagarar Masar, in kuma datse mutanen Tebes.
16 Un iededzināšu uguni Ēģiptes zemē; Sina cietīs lielas sāpes, un No taps sašķelta, un Nofa dienas vidū taps spaidīta.
Zan ƙuna wuta wa Masar; Felusiyum za tă sha azaba mai zafi. Za a tayar wa Tebes da hankali; Memfis za tă riƙa kasance cikin ɓacin rai.
17 Avenas un Pibozetes jaunekļi kritīs caur zobenu, un pašas aizies cietumā.
Samarin Heliyofolis da Bubastis za su mutu ta wurin takobi, biranen kansu za su tafi bauta.
18 Un Takvanesā gaisma taps aptumšota, kad Es Ēģiptes jūgu tur salauzīšu un viņas lepno stiprumu tur nobeigšu; mākonis viņu apklās, un viņas meitas ies cietumā.
Duhu ne zai zama rana a Tafanes sa’ad da na karye ikon Masar; a can ƙarfin da take fariya zai ƙare. Za a rufe ta da gizagizai ƙauyukanta kuma za su tafi bauta.
19 Tā Es turēšu tiesu Ēģiptes zemē, lai tie atzīst, ka Es esmu Tas Kungs.
Ta haka zan zartar da hukunci a kan Masar, za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji.’”
20 Un vienpadsmitā gadā, pirmā mēnesī, septītā mēneša dienā Tā Kunga vārds uz mani notika sacīdams:
A shekara ta goma sha ɗaya, a wata na fari a rana ta goma sha bakwai, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
21 Cilvēka bērns! Faraona, Ēģiptes ķēniņa, elkoni Es esmu satriecis, un redzi, to nesasies, plāksteri neuzliks, ar autiem neaptīs, un tas vairs neatspirgs, ka varētu zobenu turēt.
“Ɗan mutum, na karye hannun Fir’auna sarkin Masar. Ba a daure shi don warkarwa ba ko a sa tsinke saboda kada yă zama da ƙarfi har ya riƙe takobi.
22 Tāpēc tā saka Tas Kungs Dievs: redzi, Es celšos pret Faraonu, Ēģiptes ķēniņu, un satriekšu viņa elkoņus, to stipro kā to satriekto, un Es viņa zobenam likšu izkrist no viņa rokas.
Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da Fir’auna sarkin Masar. Zan karye hannuwansa biyu, hannun da yake da kyau da kuma wanda an riga an karya, in kuma sa takobi ya fāɗi daga hannunsa.
23 Un Es ēģiptiešus izkaisīšu starp tautām un tos izputināšu pa zemēm.
Zan watsar da Masarawa a cikin al’ummai in warwatsa su cikin ƙasashe.
24 Un Es stiprināšu Bābeles ķēniņa elkoņus, un Savu zobenu došu viņa rokā, bet Faraona elkoņus Es satriekšu, ka tam viņa priekšā būs vaidēt, tā kā ievainots vaid.
Zan ƙarfafa hannuwan sarkin Babilon in kuma sa takobina a hannunsa, amma zan karya hannuwan Fir’auna, zai kuwa yi nishi a gabansa kamar mutumin da aka yi wa raunin mutuwa.
25 Tiešām, Es stiprināšu Bābeles ķēniņa elkoņus, bet Faraona elkoņi nogurs, un tie samanīs, ka Es esmu Tas Kungs, kad Es Savu zobenu došu Bābeles ķēniņam rokā, un viņš to pacels pār Ēģiptes zemi.
Zan ƙarfafa hannuwan sarkin Babilon, amma hannuwan Fir’auna za su shanye. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na sa takobi a hannun sarkin Babilon na kuma miƙa shi a kan Masar.
26 Un Es izkaisīšu ēģiptiešus starp tautām un tos izputināšu pa zemēm, lai tie atzīst, ka Es esmu Tas Kungs.
Zan watsar da Masarawa a cikin al’ummai in warwatsa su cikin ƙasashe. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.”

< Ecechiela 30 >