< Ecechiela 15 >

1 Un Tā Kunga vārds notika uz mani sacīdams:
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 Cilvēka bērns! Vai vīna koks pārāks par citu koku, vīna stīga, kas ir starp meža kokiem!
“Ɗan mutum, da me itacen kuringa ya fi reshen waɗansu itatuwa kyau a cikin kurmi?
3 Vai no tā ņem lietas koku, ko taisīt? Vai no tā ņem vadzi, pie tā pakārt kādu rīku?
An taɓa ɗaukan itacensa an yi wani abu mai amfani? Akan yi maratayi da ita da za a rataya wani abu a kai?
4 Redzi, ugunij to nodod par barību; uguns ēd viņa abus galus un apsvilina viņa vidu; vai tas vēl der kādai lietai?
Bayan kuma a jefa ta cikin wuta, wuta kuma ta cinye kowane gefe ta kuma babbaka tsakiyarta, tana da amfani don yin wani abu kuma?
5 Redzi, kad tas vēl bija vesels, tad tas nederēja nekādai lietai, ne nu vēl, kad uguns to ēdis un apsvilinājis, vai no tā vēl ko var taisīt?
In ba ta da amfanin wani abu sa’ad da take cikakkiya, balle bayan da wuta ta babbake ta, za a iya yin amfani da ita?
6 Tāpēc tā saka Tas Kungs Dievs: tā kā vīna koku starp meža kokiem Es nododu ugunij, lai to aprij, tā Es nodošu Jeruzālemes iedzīvotājus.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kamar yadda na ba da itacen kuringa a cikin itatuwan kurmi ya zama itacen wuta, haka zan sa mazaunan Urushalima su zama.
7 Un Es pret tiem griezīšu Savu vaigu; no uguns tie iznākuši un uguns tos aprīs, lai jūs atzīstat, ka Es esmu Tas Kungs, kad Es pret tiem griežu Savu vaigu.
Zan yi gāba da su. Ko da yake sun fito daga wuta, wuta za tă cinye su. Kuma sa’ad da na yi gāba da su, za ku san cewa ni ne Ubangiji.
8 Un Es darīšu to zemi par posta vietu, tāpēc ka tie visi no Manis atkāpušies, saka Tas Kungs Dievs.
Zan mai da ƙasar kufai domin sun yi rashin aminci, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”

< Ecechiela 15 >