< Piektā Mozus 5 >
1 Un Mozus saaicināja visu Israēli un sacīja uz tiem: klausies, Israēl, tos likumus un tās tiesas, ko es šodien priekš jūsu ausīm runāju, ka jūs tos mācaties un vērā ņemat, tos darīt.
Musa ya tattara dukan Isra’ila ya ce, Ku ji, ya Isra’ila, ƙa’idodi da dokokin da na furta a kunnuwanku a yau. Ku koye su, ku kuma tabbata kun bi su.
2 Tas Kungs, mūsu Dievs, ar mums derību derējis Horebā.
Ubangiji Allahnmu ya yi alkawari da mu a Horeb.
3 Ar mūsu tēviem Tas Kungs šo derību nav derējis, bet ar mums, ar mums, kas šeit visi šodien esam dzīvi.
Ba da kakanninmu ba ne Ubangiji ya yi wannan alkawari, amma da mu ne, da dukanmu waɗanda muke da rai a yau.
4 Vaigu vaigā Tas Kungs ar jums ir runājis tai kalnā no uguns vidus.
Ubangiji ya yi magana fuska da fuska da ku daga wuta a kan dutse.
5 Es tanī laikā stāvēju starp To Kungu un jums, jums darīt zināmu Tā Kunga vārdu; jo jūs bijāties no tā uguns un nekāpāt uz to kalnu. Un Viņš sacīja:
(A wannan lokaci na tsaya tsakanin Ubangiji da ku, don in furta muku maganar Ubangiji, domin kun ji tsoron wutar, ba ku kuwa hau dutsen ba.) Ya ce,
6 Es esmu Tas Kungs, tavs Dievs, kas tevi izvedis no Ēģiptes zemes, no tā vergu nama.
“Ni ne Ubangiji Allahnka, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta.
7 Tev nebūs citus dievus turēt priekš Manis.
“Ba za ka kasance da waɗansu alloli a gabana ba.
8 Tev nebūs sev darīt nekādu tēlu nedz līdzību ne no tā, kas augšā debesīs, ne no tā, kas apakšā virs zemes, ne no tā, kas ūdenī apakš zemes.
Ba za ka yi wa kanka gunki, ko wata siffar abin da take a sama a bisa, ko siffar abin da yake a duniya a ƙasa, ko siffar abin da yake a cikin ruwa a ƙarƙashin ƙasa ba.
9 Tev nebūs priekš tiem zemē mesties nedz tiem kalpot; jo Es Tas Kungs, tavs Dievs, esmu stiprs un dusmīgs Dievs, kas piemeklē tēvu grēkus pie bērniem trešā un ceturtā augumā pie tiem, kas Mani ienīst,
Ba za ka rusuna musu, ko ka yi musu sujada ba. Gama Ni, Ubangiji Allahnka, Allah ne mai kishi, nakan hukunta’ya’ya saboda zunuban iyaye har tsara ta uku da ta huɗu na waɗanda suka ƙi ni.
10 Un dara žēlastību pie tūkstošiem, kas Mani mīļo un Manus baušļus tur.
Amma nakan nuna ƙauna ga dubban tsararraki na waɗanda suke ƙaunata, suke kuma kiyaye dokokina.
11 Tev nebūs Tā Kunga, sava Dieva, vārdu nelietīgi velti valkāt, jo Dievs to nepametīs nesodītu, kas Viņa vārdu nelietīgi velti valkā.
Ba za ka yi amfani da sunan Ubangiji Allahnka a banza ba, gama Ubangiji zai ba wa duk mai yin amfani da sunansa a banza laifi.
12 Turi to dusēšanas dienu, ka tu to svētī, itin kā tev Tas Kungs, tavs Dievs ir pavēlējis.
Ka kiyaye ranar Asabbaci ta wurin kiyaye ta da tsarki, yadda Ubangiji Allahnka ya umarce ka.
13 Sešas dienas tev būs strādāt un visu savu darbu darīt;
Kwanaki shida za ka yi aiki, ka kuma yi dukan aikinka,
14 Bet tā septītā diena ir Tā Kunga, tava Dieva, dusēšanas diena; tad tev nebūs nekādu darbu darīt, ne tev, ne tavam dēlam, ne tavai meitai, ne tavam kalpam, ne tavai kalponei, ne tavam vērsim, ne tavam ēzelim, nedz kādam no taviem lopiem, nedz tavam svešiniekam, kas ir tavos vārtos, lai tavs kalps un tava kalpone var dusēt tā kā tu.
amma rana ta bakwai, Asabbaci ne ga Ubangiji Allahnka. A kanta ba za ka yi wani aiki ba, ko kai, ko ɗanka, ko’yarka, ko bawanka, ko baiwarka, ko saniyarka, ko jakinka, ko wani daga dabbobinka, ko baƙo a ƙofofinka, don bayinka maza da mata su ma su huta, kamar ka.
15 Jo tev būs pieminēt, ka tu esi bijis kalps Ēģiptes zemē, un ka Tas Kungs, tavs Dievs, tevi no turienes ir izvedis caur stipru roku un izstieptu elkoni, tāpēc Tas Kungs, tavs Dievs, tev ir pavēlējis, turēt to dusēšanas dienu.
Ka tuna fa, dā kai bawa ne a ƙasar Masar amma Ubangiji Allahnka ya fitar da kai daga can da iko da kuma ƙarfi. Saboda haka Ubangiji Allahnka ya umarce ka ka kiyaye ranar Asabbaci.
16 Tev būs savu tēvu un savu māti godāt, itin kā Tas Kungs, tavs Dievs tev ir pavēlējis, lai tu ilgi dzīvo un tev labi klājās tai zemē, ko Tas Kungs, tavs Dievs, tev dos.
Ka ba da girma ga mahaifinka da mahaifiyarka, yadda Ubangiji Allahnka ya umarce ka, don ka yi tsawon rai, ka kuma sami zaman lafiya a ƙasar da Ubangiji Allahnka yake ba ka.
18 Un tev nebūs laulību pārkāpt.
Kada ka yi zina.
20 Un tev nebūs nepatiesu liecību dot pret savu tuvāko.
Kada ka ba da shaidar ƙarya a kan maƙwabcinka.
21 Un tev nebūs iekārot sava tuvākā sievu. Un tev nebūs iekārot sava tuvākā namu, nedz viņa tīrumu, nedz viņa kalpu, nedz viņa kalponi, nedz viņa vērsi, nedz viņa ēzeli, nedz kaut ko, kas tavam tuvākam pieder.
Kada ka yi ƙyashin matar maƙwabcinka. Kada kuma ka yi sha’awar gidan maƙwabcinka, ko gonarsa, ko bayinsa maza da mata, ko saniyarka, ko jakinsa, ko dai wani abin da yake na maƙwabtanka.”
22 Šos vārdus Tas Kungs runāja uz visu jūsu draudzi kalnā no uguns, mākoņa un tumsas ar lielu balsi, un nekā nepielika klāt, un Viņš tos rakstīja uz diviem akmens galdiņiem un tos man iedeva.
Waɗannan su ne dokokin da Ubangiji ya furta da babbar murya ga taronku gaba ɗaya, a can dutse ta tsakiyar wuta, girgije da kuma baƙin duhu; bai kuma ƙara kome ba. Sa’an nan ya rubuta su a kan alluna biyu na dutse, ya kuma ba ni su.
23 Un kad jūs dzirdējāt to balsi no tās tumsas, un tas kalns ar uguni dega, tad jūs pie manis nācāt, visi jūsu cilšu virsnieki un jūsu vecaji, un sacījāt:
Sa’ad da kuka ji muryar daga duhu, yayinda dutsen yana cin wuta, dukan manyan kabilanku da dattawanku suka zo wurina.
24 Redzi, Tas Kungs, mūsu Dievs, mums ir rādījis Savu godību un Savu augstību, un mēs esam dzirdējuši Viņa balsi no uguns. Šodien mēs esam redzējuši Dievu ar cilvēkiem runājam, un ka tie paliek dzīvi.
Kuka kuma ce, “Ubangiji Allahnmu ya nuna mana ɗaukakarsa da zatinsa, mun kuma ji muryarsa a tsakiyar wutar. A yau mun ga cewa mutum zai iya rayu idan ma Allah ya yi magana da shi.
25 Bet nu, kāpēc mums būs mirt? Jo šis lielais uguns mūs norīs; ja mēs Tā Kunga, sava Dieva, balsi vēl joprojām dzirdēsim, tad mums jāmirst.
Amma yanzu, don me za mu mutu? Wannan wuta mai girma za tă cinye mu, za mu kuwa mutu in muka ci gaba da jin muryar Ubangiji Allahnmu.
26 Jo kas ir visa miesa, ka varētu dzirdēt tā dzīvā Dieva balsi no uguns runājam, tā kā mēs, un paliktu dzīva?
Gama wanda ɗan adam ne ya taɓa jin muryar Allah mai rai yana magana daga wuta, kamar yadda muka ji, ya kuma tsira?
27 Pieej tu un klausies visu, ko Tas Kungs, mūsu Dievs, runās, un runā tu uz mums visu, ko Tas Kungs, mūsu Dievs, uz tevi runās; tad mēs klausīsim un to darīsim.
Kai, ka matsa kusa, ka saurara ga dukan abin da Ubangiji Allahnmu ya faɗa. Sa’an nan ka faɗa mana dukan abin da Ubangiji Allahnmu ya faɗa maka. Za mu saurara, mu kuma yi biyayya.”
28 Kad nu Tas Kungs dzirdēja jūsu vārdu balsi, ko jūs uz mani runājāt, tad Tas Kungs sacīja uz mani: Es esmu dzirdējis šo ļaužu vārdu balsi, ko tie uz tevi runājuši; tie ir labi darījuši ar visu, ko tie runājuši.
Ubangiji ya ji ku, sa’ad da kuka yi magana da ni, sai Ubangiji ya ce mini, “Na ji abin da wannan mutane suka faɗa maka. Abin da suka faɗa daidai ne.
29 Ak kaut viņiem būtu tāda sirds, Mani bīties un visus Manus baušļus turēt mūžīgi, ka viņiem labi klātos un viņu bērniem mūžīgi!
Kash, da a ce zukatansu za su zama masu tsorona, su kuma kiyaye dukan dokokina kullum mana, saboda kome yă zama da lafiya gare su, da kuma’ya’yansu har abada!
30 Ej, saki tiem: griežaties atpakaļ uz savām teltīm.
“Je, ka faɗa musu su koma tentunansu.
31 Bet tu stāvi šeit pie Manis, lai Es uz tevi runāju visus tos baušļus un likumus un visas tās tiesas, ko tev viņiem būs mācīt, ka tie tā dara tai zemē, ko Es tiem dodu iemantot.
Kai kuwa ka tsaya a nan tare da ni saboda in ba ka umarnai, ƙa’idodi da kuma dokoki duka, da za ka koya musu don su bi a ƙasar da nake ba su, su mallaka.”
32 Ņemiet tad vērā, ka jūs darāt, itin kā Tas Kungs, jūsu Dievs, jums ir pavēlējis, un neatkāpjaties ne pa labo, ne pa kreiso roku.
Sai ku yi hankali don ku yi abin da Ubangiji Allahnku ya umarce ku; kada ku juya dama ko hagu.
33 Bet pa ikkatru ceļu, ko Tas Kungs, jūsu Dievs, jums pavēl, jums būs staigāt, lai jūs dzīvojat un jums labi klājās un ilgi dzīvojat tai zemē, ko jūs iemantosiet.
Ku yi tafiya cikin dukan hanyar da Ubangiji Allahnku ya umarce ku, saboda ku zauna, ku yi nasara, ku kuma yi tsawon rai a ƙasar da za ku mallaka.