< Daniēla 6 >
1 Un Dārijam patika, iecelt pār valsti simts un divdesmit valdniekus, kas lai būtu pār visu valsti.
Ya gamshi Dariyus ya naɗa muƙaddasai 120 su yi shugabanci a duk fāɗin masarautar,
2 Un pār tiem atkal trīs virsniekus, kuru starpā Daniēls bija tas pirmais; tiem tie valdnieki deva atbildēšanu, lai ķēniņam nebūtu rūpes.
ya naɗa mutum uku a bisa waɗannan muƙaddasan, Daniyel yana ɗaya daga cikin mutum ukun nan. Sai aka sa muƙaddasan nan a ƙarƙashin waɗannan uku ɗin domin kada sarki ya yi hasarar kome.
3 Bet Daniēls bija pārāks par visiem virsniekiem un valdniekiem, tāpēc ka gudrs gars bija iekš viņa, un ķēniņš nodomāja viņu iecelt pār visu valsti.
To, Daniyel dai ya yi ficce a cikin shugabannin nan uku har da muƙaddasan ma, saboda waɗansu halaye nagari da yake da su, wanda ya sa sarki ya yi shiri ya ɗora shi a kan dukan mulkinsa.
4 Tad tie virsnieki un valdnieki meklēja iemeslus pret Daniēli tās valdības dēļ. Bet tie nekādu iemeslu nedz vainu nevarēja atrast, jo viņš bija uzticīgs, ka nekādu noziegumu nedz vainu pie viņa neatrada.
A kan haka, shugabannin nan uku da muƙaddasan nan suka yi ƙoƙari su sami wani laifi a kan Daniyel a yadda yake tafiyar da aikin shugabancinsa, amma ba su samu ba. Ba su same shi da wani laifin cin hanci ba, domin shi amintacce ne kuma babu wani aibi a kansa ko rashin kula.
5 Tad tie vīri sacīja: mēs neatradīsim pret Daniēli nekādus iemeslus, ja mēs pret viņu nekā neatrodam viņa Dieva kalpošanā.
A ƙarshe waɗannan mutane suka ce; “Ba za mu taɓa samun wani laifin da za mu kama Daniyel da shi ba, sai dai ko abin ya shafi dokar Allahnsa.”
6 Tad tie virsnieki un valdnieki nāca lielā pulkā pie ķēniņa un tā uz viņu sacīja: lai ķēniņš Dārijs dzīvo mūžīgi!
Saboda haka shugabannin nan suka haɗu da muƙaddasan nan suka tafi wurin sarki a ƙungiyance suka ce, “Ya Sarki Dariyus, ranka yă daɗe!
7 Visi valsts virsnieki, priekšnieki, valdnieki, runas kungi un zemes soģi ir sarunājušies, ka ķēniņam būtu jāceļ likums un jāizlaiž stipra pavēle, ka ikviens, kas pa trīsdesmit dienām ko laba lūgs no kaut kāda dieva vai cilvēka, bez vien no tevis, kungs ķēniņ, taptu iemests lauvu bedrē.
Shugabannin masarauta, da masu mulki, da muƙaddasai, da mashawarta da gwamnoni duk sun amince cewa sarki yă kafa doka yă kuma yi umarni cewa a cikin kwana talatin nan gaba duk wanda ya yi addu’a ga wani allah ko mutum, in ba a gare ka ba, ya sarki, jefa shi cikin kogon zakoki.
8 Nu tad, kungs ķēniņ, apstiprini šo pavēli, un raksti to grāmatā, ka tā netop pārgrozīta, pēc Mēdiešu un Persiešu neatsaucamiem likumiem.
Yanzu, ya sarki, sai ka yi umarni ka kuma yi shi a rubuce saboda kada a canja shi, bisa ga dokar Medes da Farisa, waɗanda ba a iya sokewa.”
9 Tad ķēniņš Dārijs rakstīja tādu grāmatu un pavēli.
Sai Sarki Dariyus ya ba da umarnin a rubuce.
10 Kad nu Daniēls dzirdēja, tādu grāmatu esam rakstītu, tad viņš gāja savā namā, bet viņam bija savā augšistabā atvērti logi pret Jeruzālemi, un viņš par dienu trīs reiz metās ceļos, lūdza, teica un pateicās savam Dievam, tā kā viņš arvienu mēdza darīt.
To, da Daniyel ya ji labarin cewa an fitar da doka, sai ya tafi gidansa a ɗakinsa na sama inda tagogin ɗakin suke duban wajen Urushalima. Sau uku yakan durƙusa yă yi addu’a yana yin godiya ga Allahnsa, kamar yadda ya saba yi.
11 Tad tie vīri nāca lielā pulkā un atrada Daniēli lūdzam un savu Dievu piesaucam.
Sai waɗannan mutane suka tafi a ƙungiyance suka kuma iske Daniyel yana addu’a yana roƙon Allah yă taimake shi.
12 Un tie piegāja un runāja ķēniņa priekšā par ķēniņa pavēli: vai tu, ak ķēniņ, neesi likumu rakstījis, ka ikviens, kas pa trīsdesmit dienām no kaut kāda dieva vai cilvēka ko laba lūgs, bez vien no tevis, ķēniņ, taptu iemests lauvu bedrē? Ķēniņš atbildēja un sacīja: tas ir tiesa pēc Mēdiešu un Persiešu neatsaucamiem likumiem.
Sai suka tafi wurin sarki suka yi masa magana game da dokar mulkinsa, suka ce, “Ashe, ba ka yi doka cewa a cikin kwana talatin nan gaba duk wanda aka tarar yana addu’a ga wani allah ko mutum in ba kai ba, ya sarki, za ka jefa shi a cikin ramin zakoki ba?” Sarki ya amsa ya ce, “Dokar tana nan daram bisa ga dokar Medes da Farisa, waɗanda ba a iya sokewa.”
13 Tad tie atbildēja un sacīja ķēniņa priekšā: Daniēls, viens no tiem atvestiem Jūdiem, ķēniņ, nav licis vērā ne tevi, ne tavu pavēli, ko tu esi rakstījis, jo viņš lūdz trīsreiz par dienu savu lūgšanu.
Sai suka ce wa sarki, “Daniyel ɗin nan, wanda yake ɗaya daga cikin waɗanda aka kwaso daga Yahuda, bai kula da kai ba, ya sarki, balle fa dokar da ka yi. Har yanzu yana addu’a sau uku a rana.”
14 Šo valodu dzirdējis, ķēniņš ļoti noskuma un nodarbojās no visas sirds, ka viņš Daniēli izpestītu; - tiekams saule nogāja, viņš to meklēja izglābt.
Da sarki ya ji haka, sai ya damu sosai, ya ƙudura yă ceci Daniyel, ya yi ta fama har fāɗuwar rana yadda zai yi yă kuɓutar da shi.
15 Bet tie vīri nāca lielā pulkā ķēniņa priekšā un sacīja uz ķēniņu: tu zini, kungs ķēniņ, ka Mēdiešu un Persiešu likumi ir tādi, ka nevienu pavēli, ne likumu, ko ķēniņš ir iecēlis, nevar pārgrozīt.
Sai mutanen nan suka je wurin sarki a ƙungiyance suka ce masa, “Ka tuna, ya sarki; cewa bisa ga dokar Medes da Farisa, babu umarni ko dokar da sarki ya yi da za a iya sokewa.”
16 Tad ķēniņš pavēlēja, Daniēli atvest un iemest lauvu bedrē, un ķēniņš iesāka un sacīja uz Daniēli: tavs Dievs, ko tu bez mitēšanās godā, Tas lai tevi izpestī.
Saboda haka sai sarki ya ba da umarni suka kuma kawo Daniyel suka jefa shi cikin ramin zakoki. Sarki ya ce wa Daniyel, “Bari Allahn nan wanda kake bauta masa kullum, yă cece ka!”
17 Un akmens tapa atnests un likts uz bedres caurumu; to ķēniņš aizzieģelēja ar savu gredzenu un ar savu lielkungu gredzenu, ka tas spriedums par Daniēli netaptu pārgrozīts,
Aka kawo dutsen aka rufe bakin ramin, sa’an nan sarki ya hatimce shi da zobensa da kuma zoban manyan mutanensa, don kada wani yă canja yanayin Daniyel.
18 Tad ķēniņš nogāja uz savu pili un palika cauru nakti neēdis un nelika sev celt priekšā barību un nevarēja arī gulēt.
Sa’an nan sarki ya koma fadarsa ya kwana bai ci ba, kuma babu wata liyafar da aka kawo masa. Ya kuma kāsa barci.
19 No rīta agri, ar mazu gaismiņu, ķēniņš cēlās un gāja steigšus pie lauvu bedres.
Gari yana wayewa, sai sarki ya tashi ya hanzarta zuwa ramin zakoki.
20 Un pie bedres nācis, viņš Daniēli sauca ar noskumušu balsi: ķēniņš sauca un sacīja uz Daniēli: Daniēl, tu dzīvā Dieva kalps, vai tavs Dievs, ko tu bez mitēšanās godā, tevi varējis izpestīt no lauvām?
Da ya yi kusa da ramin zakokin, sai ya kira Daniyel da muryar mai cike da damuwa ya ce, “Daniyel bawan Allah mai rai, ko Allahn nan naka wanda kake bauta wa kullum, ya iya cetonka daga zakoki?”
21 Tad Daniēls sacīja uz ķēniņu: lai ķēniņš dzīvo mūžīgi!
Sai Daniyel ya amsa ya ce, “Ran sarki, yă daɗe!
22 Mans Dievs savu eņģeli sūtījis, tas lauvām aizturējis rīkli, ka tie mani nav ievainojuši, tāpēc ka viņa priekšā esmu atrasts nenoziedzīgs un arī pret tevi, kungs ķēniņ, es nekā ļauna neesmu darījis.
Allahna ya aiko da mala’ikansa, ya kuwa rufe bakunan zakoki. Ba su yi mini rauni ba, gama an same ni marar laifi ne a gabansa. Ban kuwa taɓa yin wani abu marar kyau a gabanka ba, ya sarki.”
23 Tad ķēniņš palika priecīgs un pavēlēja Daniēli no bedres izvilkt; un kad Daniēls no bedres tapa izvilkts, tad nekādas vainas pie viņa neatrada, tāpēc ka viņš savam Dievam bija uzticējies.
Sai sarki ya cika da murna ƙwarai, ya kuma yi umarni a ciro Daniyel daga ramin zakoki. Kuma da aka fito da Daniyel daga ramin, ba a sami wani rauni a jikinsa ba, domin ya dogara ga Allahnsa.
24 Un ķēniņš pavēlēja, tos vīrus atvest, kas Daniēli bija apsūdzējuši, un tos meta lauvu bedrē līdz ar viņu bērniem un sievām, un tie vēl nenonāca dibenā, tad jau tie lauvas tos sagrāba un satrieca visus viņu kaulus.
Sai sarki ya umarta, a kawo mutanen nan da suka yi wa Daniyel maƙarƙashiya, a tura su, da’ya’yansu, da matansu cikin ramin zakoki. Kafin ma su kai ƙurewar ramin, sai zakoki suka hallaka su suka yayyage su, suka yi kaca-kaca da su.
25 Tad ķēniņš Dārijs rakstīja visiem ļaudīm, visām tautām un mēlēm, kas visapkārt virs zemes: miers lai jums vairojās!
Sa’an nan Sarki Dariyus ya rubuta wa dukan mutane, da al’ummai da kuma mutanen dukan harsunan a duk fāɗin ƙasar. “Bari yă yi nasara sosai!
26 No manis nāk pavēle, ka visās manas valsts tiesās būs bīties un drebēt priekš Daniēla Dieva, jo Viņš ir tas dzīvais Dievs un pastāvīgs mūžīgi, un Viņa valstība nav nīcīga un Viņa valdībai nav gala.
“Na fitar da doka cewa a cikin dukan iyakar ƙasar mulkina, dole mutane su ji tsoro su kuma girmama Allah na Daniyel.
27 Viņš atpestī un izglābj un dara brīnumus un zīmes debesīs un virs zemes; tas Daniēli izpestījis no lauvu varas.
Yakan kuɓutar ya kuma ceci;
28 Un šis Daniēls palika varens Dārija valstī un arī Kirus, Persiešu ķēniņa, valstī.
Daniyel kuwa ya bunkasa a lokacin mulkin Dariyus da kuma mulkin Sairus na Farisa.