< Pāvila 2. Vēstule Timotejam 2 >

1 Tad nu, mans dēls, topi spēcīgs iekš tās žēlastības, kas ir iekš Kristus Jēzus.
Domin wannan kai, dana, ka karfafa cikin alherin da ke cikin Almasihu Yesu.
2 Un ko tu no manis esi dzirdējis caur daudz lieciniekiem, to māci uzticīgiem cilvēkiem, kas būs derīgi arī citus mācīt.
Abubuwan da ka ji daga gare ni a bainar jama'a masu yawa, ka danka su ga mutane masu aminci da za su iya koya wa wadansu kuma.
3 Tad tu nu ciet līdz to ļaunumu kā labs Jēzus Kristus karavīrs.
Ka daure shan tsanani tare da ni, kamar amintaccen sojan Almasihu Yesu.
4 Neviens karavīrs netinās ar citiem dzīves darbiem, lai var patikt tam, kas viņu uz karu derējis.
Ba bu sojan da zai yi bauta yayin da ya nannade kansa da al'amuran wannan rayuwar, domin ya gamshi shugabansa.
5 Un jebšu kas cīnās tas nedabūs kroni, ja nebūs pareizi cīnījies.
Hakanan, idan wani yana gasa a matsayin dan wasa, ba zai sami rawani ba tukuna har sai in ya karasa tseren bisa ga ka'idodin gasar.
6 Zemniekam, kas zemi strādā, būs pirmajam dabūt no tiem augļiem.
Wajibi ne manomi mai kwazon aiki ya fara karbar amfanin gonarsa.
7 Ņem vērā, ko es saku, lai Tas Kungs tev dod saprašanu visās lietās.
Ka yi tunani game da abin da na ke gaya maka, gama Ubangiji zai ba ka ganewa a cikin komai.
8 Turi piemiņā Jēzu Kristu, kas no miroņiem uzmodināts, no Dāvida dzimuma pēc mana evaņģēlija.
Ka tuna da Yesu Almasihu, daga zuriyar Dauda, wanda a ka tayar daga matattu. Bisa ga wa'azin bisharata,
9 Viņa dēļ es ļaunumu ciešu līdz pat saitēm kā ļaundarītājs; bet Dieva vārds nav saistīts.
wanda na ke shan wahala har ya kai ga dauri kamar mai laifi. Amma maganar Allah ba a daure ta ba.
10 Tāpēc es visu panesu to izredzēto dēļ, lai arī tie debess prieku dabū iekš Kristus Jēzus ar mūžīgu godību. (aiōnios g166)
Saboda haka na jure wa dukkan abubuwa domin wadanda aka zaba, saboda su ma su sami ceton da ke cikin Almasihu Yesu, da daukaka madawwamiya. (aiōnios g166)
11 Tas ir patiesīgs vārds; jo ja mēs līdz mirstam, tad arī līdz dzīvosim;
Wannan magana tabbatacciya ce: “Idan mun mutu tare da shi, za mu kuma rayu tare da shi.
12 Ja panesam, tad arī līdz valdīsim; ja mēs aizliedzam, tad Viņš arīdzan mūs aizliegs;
Idan mun jure, zamu kuma yi mulki tare da shi. Idan mun yi musun sa, shi ma zai yi musun mu.
13 Ja mēs esam neuzticami, Viņš paliek uzticams, Viņš Sevi pašu nevar aizliegt.
Idan mun zama marasa aminci, shi mai aminci ne koyaushe, domin shi ba zai yiwu ya musunta kansa ba.”
14 To piemini, apliecinādams Tā Kunga priekšā, lai tie nestrīdas vārdu dēļ; jo tas neder nekam, kā vien klausītājus sajaukt.
Ka yi ta tuna masu da wadannan abubuwan. Ka yi masu kashedi a gaban Allah kada su yi ta dauki ba dadi game da kalmomi. Saboda wannan bai da wani amfani. Domin wannan zai halakar da ma su sauraro.
15 Centies, sevi pašu Dievam derīgu priekšā stādīt, kā strādnieku, kam nav jākaunas, un kas tos patiesības vārdus pareizi izdala.
Ka yi iyakacin kokarika domin ka mika kanka ma'aikacin Allah wanda aka tabbatar, wanda babu dalilin kunya a gareshi. Wanda ya ke koyar da kalmar gaskiya daidai.
16 Bet no tām nesvētām tukšām valodām atraujies; jo tie bezdievību vairot vairos,
Ka guje wa masu maganar sabo, wanda ya kan kara kaiwa ga rashin bin Allah.
17 Un viņu vārdi izplešas plašumā tā kā sērga; starp tiem ir Imenejs un Filēts,
Maganarsu za ta yadu kamar ciwon daji. Daga cikinsu akwai Himinayus da Filitus.
18 Kas no patiesības ir nomaldījušies, sacīdami, augšāmcelšanos jau esam notikušu, un pārgroza dažiem ticību.
Wadannan mutanen sun kauce wa gaskiya. Sun fadi cewa an rigaya an yi tashin matattu. Suka birkitar da bangaskiyar wadansu.
19 Bet tas stiprais Dieva pamats pastāv; tam ir šis zieģelis: Tas Kungs tos savējos pazīst, - un: lai atstājās no netaisnības ikviens, kas Tā Kunga vārdu piesauc.
Duk da haka, ginshikin Allah ya tabbata. Ya na da wannan hatimi: “Ubangiji ya san wadanda ke nasa,” Kuma “Duk mai kira bisa ga sunan Ubangiji dole ya rabu da rashin adalci.”
20 Bet lielā namā ne vien ir zelta un sudraba trauki, bet arī koka un māla trauki, un citi godam, bet citi negodam.
A gida mai wadata, ba kayayyaki na zinariya da azurfa ba ne kawai. Haka kuma akwai kayayyaki na itace da yunbu. Wadansu domin aikin mai daraja, wadansu kuma ga aiki mara daraja.
21 Ja tad nu kāds ir šķīstījies no šiem, tad tas būs trauks par godu, svētīts un Tam Kungam derīgs, uz ikvienu labu darbu sataisīts.
Idan wani ya tsarkake kansa daga rashin daraja, shi kayan aiki ne mai daraja. An kebe shi, abin aiki domin mai gidan, kuma a shirye domin kowanne aiki mai kyau.
22 Bēdz no tām jaunības kārībām, dzenies pēc taisnības, ticības, mīlestības, pēc miera ar tiem, kas To Kungu piesauc no šķīstas sirds.
Ka guje wa sha'awoyi na kuruciya, ka nemi adalci, bangaskiya, kauna da salama da wadanda suke kira ga sunan Ubangiji daga zuciya mai tsabta.
23 Bet tās jautāšanas, kas ir ģeķīgas un bez pamācīšanas, tās atmet, zinādams, ka tās tikai strīdu dzemdina.
Amma ka ki tambayoyi na wauta da jahilci. Ka sani sukan haifar da gardandami.
24 Bet Tā Kunga kalpam nepienākas strīdēties, bet lēnīgam būt pret visiem, un tādam, kas māk mācīt un ļaunu panest;
Tilas bawan Ubangiji ya guje wa jayayya. A maimakon haka dole ya zama mai tawali'u ga kowa, mai iya koyarwa, kuma mai hakuri.
25 Kas ar laipnību tos pretiniekus māca, vai Dievs jel kad tiem nedotu atgriezties pie patiesības atzīšanas;
Dole ne ya koyarwa mutane da su ke jayayya da shi a cikin tawali'u. Watakila Allah ya ba su ikon tuba domin sanin gaskiyar.
26 Un vai jel tie neuzmostos no velna valga, no kā tie savaldzināti uz viņa prātu.
Suna iya sake dawowa cikin hankalinsu kuma su bar tarkon Ibilis, bayan da ya cafke su domin nufinsa.

< Pāvila 2. Vēstule Timotejam 2 >