< Otra Samuela 2 >

1 Pēc tam Dāvids To Kungu vaicāja un sacīja: vai man būs iet uz vienu no Jūda pilsētām? Un Tas Kungs uz to sacīja: ej. Tad Dāvids sacīja: uz kurieni man būs iet? Un Viņš sacīja: uz Hebroni.
Bayan’yan kwanaki, sai Dawuda ya nemi nufin Ubangiji ya ce, “In haura zuwa ɗaya daga cikin biranen Yahuda?” Ubangiji ya ce, “Haura.” Dawuda ya ce, “Wanne zan tafi?” Ubangiji ya ce, “Je Hebron.”
2 Tad Dāvids cēlās uz turieni līdz ar savām divām sievām, Aķinoamu, to Jezreēlieti, un Abigaīli, Nābala, tā Karmelieša, sievu.
Saboda haka sai Dawuda ya tafi can tare da matansa biyu, Ahinowam daga Yezireyel da Abigiyel gwauruwar Nabal mutumin Karmel.
3 Un Dāvids arī saviem vīriem, kas pie viņa bija, ikkatram ar savu namu lika iet uz turieni; un tie dzīvoja Hebrones pilsētās.
Dawuda kuma ya tafi tare da dukan mutanen da suke tare da shi, kowa da iyalinsa, suka zauna a Hebron da garuruwansa.
4 Un tie Jūda vīri nāca un Dāvidu tur svaidīja Jūda namam par ķēniņu.
Sa’an nan mutanen Yahuda suka zo Hebron, a can kuwa suka naɗa Dawuda sarkin Yahuda. Sa’ad da aka gaya wa Dawuda cewa mutanen Yabesh Gileyad ne suka binne Shawulu,
5 Un Dāvidam stāstīja un sacīja: Jabesas vīri Gileādā Saulu ir aprakuši. Tad Dāvids sūtīja vēstnešus pie tiem Jabesas vīriem Gileādā un tiem lika sacīt: svētīti jūs esat Tam Kungam, ka jūs šo mīlestību esat parādījuši savam kungam Saulam un viņu esat aprakuši.
sai ya aiki manzanni zuwa Yabesh Gileyad a ce musu, “Ubangiji yă albarkace ku saboda alherin da kuka nuna wa Shawulu ta wurin binne shi.
6 Tad lai nu Dievs jums atkal parāda mīlestību un uzticību, un es arīdzan jums gribu labu darīt par to, ka jūs tā esat darījuši.
Bari Ubangiji yă nuna muku ƙaunarsa da amincinsa, ni kuma zan nuna muku irin wannan alherin saboda kun yi haka.
7 Un nu stiprinājiet savas rokas un esiet droši; jo, kad jūsu kungs Sauls nu ir miris, tad Jūda nams mani svaidījis sev par ķēniņu.
Yanzu fa, sai ku ƙarfafa, ku yi jaruntaka, gama Shawulu sarkinku ya mutu, gidan Yahuda kuwa sun naɗa ni sarki a kansu.”
8 Bet Abners, Nera dēls, Saula kara lielskungs, ņēma Išbošetu, Saula dēlu, un to pārveda uz Mahānaīm,
Ana cikin haka, Abner ɗan Ner, komandan sojojin Shawulu, ya ɗauki Ish-Boshet ɗan Shawulu ya kawo shi Mahanayim.
9 Un to iecēla par ķēniņu pār Gileādu un pār tiem Asuriešiem un pār Jezreēli un pār Efraīmu un pār Benjaminu un pār visu Israēli.
Ya naɗa shi sarkin Gileyad, da na Ashuri, da na Yezireyel, da a kan Efraim, da Benyamin, da kuma na dukan Isra’ila.
10 Četrdesmit gadus Išbošets, Saula dēls, bija vecs, kad viņš palika Israēlim par ķēniņu, un viņš valdīja divus gadus; bet tie no Jūda nama turējās pie Dāvida.
Ish-Boshet ɗan Shawulu yana da shekaru arba’in sa’ad da ya zama sarkin Isra’ila, ya kuma yi sarauta shekara biyu. Amma fa, gidan Yahuda, suka bi Dawuda.
11 Un viss tas laiks, kamēr Dāvids Hebronē bijis ķēniņš pār Jūda namu, ir septiņi gadi un seši mēneši.
Tsawon lokacin da Dawuda ya yi mulki a Hebron a kan gidan Yahuda, shekara bakwai ne da wata shida.
12 Un Abners, Nera dēls, izgāja ar Išbošeta, Saula dēla, kalpiem no Mahānaīm uz Gibeonu.
Abner ɗan Ner, tare da mutanen Ish-Boshet ɗan Shawulu, suka bar Mahanayim suka tafi Gibeyon.
13 Un Joabs, Cerujas dēls, izgāja arīdzan ar Dāvida kalpiem, un tie sastapās pie Gibeonas dīķa, un palika viens šaipus dīķa un otrs viņpus dīķa.
Yowab wanda ake ce mamarsa Zeruhiya tare da waɗansu mutanen Dawuda suka fito suka haɗu da su tafkin Gibeyon, Suka zauna, waɗannan a wannan gefe, waɗancan a wancan gefe.
14 Un Abners sacīja uz Joabu: lai jel tie puiši ceļas un cīkstas mūsu priekšā. Tad Joabs sacīja: lai ceļas.
Sa’an nan Abner ya ce wa Yowab, “Bari mu bar waɗansu samari su tashi su yi faɗa hannu da hannu a gabanmu.” Yowab ya ce, “To, su tashi.”
15 Tad cēlās un nogāja pēc skaita divpadsmit par Benjaminu un Išbošetu, Saula dēlu, un divpadsmit no Dāvida kalpiem.
Saboda haka samarin suka tashi aka ƙidaya su, mutum sha biyu wajen Benyamin da Ish-Boshet ɗan Shawulu, sha biyu kuma wajen Dawuda.
16 Un tie sagrāba viens otru pie galvas un iedūra savu zobenu otram sānos, un tie krita visi reizē, un šī vieta tapa nosaukta Elkat-Acurim (asmeņu tīrums), kas ir pie Gibeonas.
Sa’an nan kowannensu ya kama abokin gābansa a kā ya soki da wuƙa a jiki, sai duka suka fāɗi a ƙasa. Saboda haka ne ake kiran wannan wuri Helkat Hazzurim a Gibeyon.
17 Un tai dienā cēlās grūta kaušanās, un Abners un Israēla vīri tapa sakauti no Dāvida kalpiem.
Faɗan ya yi zafi a ranar ƙwarai, mutanen Dawuda suka ci mutanen Abner da na Isra’ila.
18 Un tur bija trīs Cerujas dēli, Joabs un Abizajus un Azaēls. Un Azaēls bija viegls uz kājām, kā stirna laukā.
’Ya’yan Zeruhiya, maza uku sun kasance a can. Su ne, Yowab, Abishai da Asahel. To, Asahel mai gudu ne kamar barewa.
19 Un Azaēls dzinās Abneram pakaļ un neatstājās no Abnera ne pa labo ne pa kreiso roku.
Ya fafari Abner, bai juya dama ko hagu ba, yayinda yake fafararsa.
20 Un Abners skatījās atpakaļ un sacīja: vai tu neesi Azaēls? Un viņš sacīja: es tas esmu.
Abner ya waiga, sai ya ce, “Kai ne, Asahel?” Ya ce, “Ni ne.”
21 Tad Abners uz to sacīja: atkāpies vai pa labo, vai pa kreiso roku, un satver vienu no tiem puišiem un paņem viņa ieročus. Bet Azaēls no viņa negribēja atstāties.
Sai Abner ya ce masa, “Yi dama ko hagu ka runtumi ɗaya daga cikin samarin, ka ƙwace makamansa.” Amma Asahel bai bar fafararsa ba.
22 Tad Abners runāja vēl uz Azaēli un sacīja: atstājies no manis, - kāpēc man tevi būs kaut zemē? Kā tad es varēšu savu vaigu pacelt tava brāļa Joaba priekšā?
Abner ya sāke gargaɗe shi ya ce, “Ka bar fafarata! Yaya zan kashe ka? Yaya zan yin ido biyu da ɗan’uwanka Yowab?”
23 Bet viņš negribēja atstāties. Tad Abners viņam ar šķēpa otru galu iedūra vēderā, ka šķēps pakaļā iznāca ārā, un Azaēls turpat krita un nomira. Un visi, kas uz to vietu nāca, kur Azaēls bija kritis un nomiris, tie tur apstājās.
Amma Asahel ya ƙi yă bar fafararsa; saboda haka Abner ya soki Asahel da māshinsa a ciki; har māshin ya fita ta bayansa. Nan take ya fāɗi, ya mutu. Kowa da ya zo wurin da Asahel ya fāɗi, ya mutu, sai yă tsaya.
24 Bet Joabs un Abizajus dzinās Abneram pakaļ, un saule jau nogāja, kad tie nāca pie Amas pakalna, kas šaipus Ģias uz Gibeonas tuksneša ceļa.
Amma Yowab da Abishai suka fafari Abner, kuma da rana tana fāɗuwa sai suka iso tudun Amma, kusa da Giya, a hanyar zuwa jejin Gibeyon.
25 Un Benjamina bērni sapulcējās Abneram pakaļ vienā pulkā un stāvēja kāda kalna galā.
Sa’an nan mutanen Benyamin suka haɗa kansu suka koyi bayan Abner. Suka zama ƙungiya guda, suka tsaya daram a kan tudu.
26 Tad Abners sauca uz Joabu un sacīja: vai tad zobens lai rij mūžam? Vai tu nezini, ka beidzot ceļas rūgtums? Un cik ilgi tu tiem ļaudīm nesacīsi, lai saviem brāļiem vairs nedzenās pakaļ.
Sai Abner ya kira Yowab ya ce, har abada ne māshi zai yi ta hallakarwa? Ba ka sani cewa ƙarshen zai zama da ɗaci ba. Sai yaushe za ka umarci mutanenka su daina fafaran’yan’uwansu?
27 Tad Joabs sacīja: tik tiešām kā Dievs dzīvo, kad tu nebūtu runājis, tie ļaudis jau no paša rīta būtu novērsti, ikviens no sava brāļa nost.
Yowab ya ce, “Muddin Allah yana a raye, da ba a ce ka yi magana ba, da mutanen za su ci gaba da fafaran’yan’uwansu har gari yă waye.”
28 Tad Joabs pūta ar bazūni, un visi ļaudis apstājās un nedzinās vairs Israēlim pakaļ un mitējās kauties.
Sai Yowab ya busa ƙaho, dukan mutane kuwa suka tsaya; suka daina fafaran Isra’ila. Nan take faɗan ya tsaya.
29 Un Abners un viņa vīri gāja cauru nakti pa to klajumu un cēlās pār Jardāni un gāja caur visu Bitronu un nāca uz Mahānaīm.
Abner da mutanensa suka ratsa kwarin Urdun dukan dare. Sa’an nan suka haye kogin, suka kuwa ci gaba dukan safe har suka zo Mahanayim.
30 Un Joabs griezās atpakaļ no Abnera un sapulcināja visus ļaudis. Tad no Dāvida kalpiem trūka deviņpadsmit vīri un Azaēls.
Da Yowab ya dawo daga fafaran Abner, sai ya tattara dukan mutanensa. Ban da Asahel, sai ya gane an rasa mutum goma sha tara na Dawuda.
31 Bet Dāvida kalpi bija kāvuši no Benjamina un Abnera vīriem trīssimt un sešdesmit vīrus; tie bija nomiruši.
Amma mutanen Dawuda sun kashe mutum ɗari uku da sittin daga kabilar Benyamin da suke tare da Abner.
32 Un tie pacēla Azaēli un to apraka viņa tēva kapā Bētlemē. Un Joabs gāja ar saviem vīriem cauru nakti, ka gaisma tiem ausa Hebronē.
Suka ɗauki gawar Asahel suka binne a kabarin mahaifinsa a Betlehem. Sa’an nan Yowab da mutanensa suka bi dare har suka iso Hebron da safe.

< Otra Samuela 2 >