< Pirmā Samuela 11 >

1 Tad Naās, tas Amonietis, cēlās un apmeta lēģeri pret Jabesu Gileādā, un visi Jabesas vīri sacīja uz Naāsu: deri derību ar mums, tad mēs tev gribam kalpot.
Nahash mutumin Ammon ya haura ya kewaye Yabesh Gileyad da yaƙi. Dukan mutanen Yabesh suka ce masa, “Ka ƙulla amana da mu, mu kuwa za mu bauta maka.”
2 Tad Naās, tas Amonietis, uz tiem sacīja: tā es ar jums gribu derēt derību, ka es jums visiem labo aci izduru un ka es visu Israēli tā lieku kaunā.
Amma Nahash ya ce, “Zan ƙulla amana da ku kawai a kan sharaɗin cewa zan ƙwaƙulo idon dama na kowannenku, ta haka za a kunyata Isra’ila.”
3 Tad Jabesas vecaji uz viņu sacīja: dod mums septiņas dienas vaļu, ka mēs vēstnešus sūtam pa visām Israēla robežām; ja tad nav, kas mūs izpestī, tad mēs pie tevis gribam iziet.
Dattawan Yabesh suka ce masa, “Ka ba mu kwana bakwai don mu aika manzanni a dukan ƙasar Isra’ila idan ba mu sami wanda zai cece mu ba, za mu ba da kanmu gare ka.”
4 Kad nu tie vēstneši nāca uz Ģibeju, Saula pilsētu, un šos vārdus runāja priekš ļaužu ausīm, tad visi ļaudis pacēla savu balsi un raudāja.
Da manzannin suka zo Gibeya garin Shawulu, suka gaya wa mutane wannan sharaɗin, suka yi kuka mai zafi.
5 Un redzi, Sauls ar vēršiem nāca no lauka. Un Sauls sacīja: kas tiem ļaudīm kait, ka tie raud? Tad tie viņam stāstīja Jabesas vīru vārdus.
A daidai wannan lokacin kuwa Shawulu yana dawowa daga gona tare da shanunsa na noma, sai ya ce, “Me ya faru, mutane suna kuka haka?” Sai suka faɗa masa abin da mutanen Yabesh suka faɗa musu.
6 Un Dieva Gars nāca pār Saulu, kad tas šos vārdus dzirdēja, un viņa dusmas ļoti iedegās.
Da Shawulu ya ji, sa Ruhun Allah ya sauko a kansa da iko, ya husata ƙwarai.
7 Un viņš ņēma jūgu vēršu un tos sakapāja gabalos un tos sūtīja pa visām Israēla robežām caur vēstnešu rokām, sacīdams: kas neizies Saulam pakaļ un Samuēlim pakaļ, tā vēršiem tāpat darīs. Tad Tā Kunga bijāšana krita uz tiem ļaudīm, un tie izgāja kā viens vienīgs vīrs.
Ya ɗauki shanu biyu, ya yayyanka su gunduwa-gunduwa, ya aika da su ko’ina a ƙasar Isra’ila ta wurin manzanni cewa, “Duk wanda bai fita ya bi Shawulu da Sama’ila ba, haka za a yi da shanunsa.” Mutanen suka ji tsoron Ubangiji suka fita gaba ɗaya kamar mutum guda.
8 Un viņš tos skaitīja Bazekā, un Israēla bērnu bija trīssimt tūkstoši un Jūda vīru bija trīsdesmit tūkstoši.
Mutanen Isra’ila sun kai dubu ɗari uku. Mutanen Yahuda kuma dubu talatin, sa’ad da Shawulu ya tara su a Bezek.
9 Tad tie sacīja uz tiem vēstnešiem, kas bija nākuši: tā sakāt Jabesas vīriem Gileādā: rītu jums būs glābšana, kad saule spiež. Kad nu tie vēstneši nāca un Jabesas vīriem to stāstīja, tad tie priecājās.
Suka ce wa’yan aikan da suka zo, “Ku faɗa wa mutanen Yabesh Gileyad, ‘Gobe, kafin rana tă yi zafi, za ku sami ceto.’” Sa’ad da’yan aikan suka tafi, suka ba da saƙon nan ga mutanen Yabesh, sai suka farin ciki.
10 Un Jabesas vīri sacīja: rīt mēs pie jums iesim ārā, lai jūs mums dariet, tā kā jums patīk.
Suka ce wa Ammonawa, “Gobe za mu miƙa wuya gare ku, ku kuma yi duk abin da kuka ga dama.”
11 Un otrā rītā Sauls tos ļaudis dalīja trijos pulkos, un tie uzbruka lēģerim gaismai austot un kāva Amoniešus, kamēr diena iekarsa; bet tie, kas atlika, tā tapa izklīdināti, ka viņu starpā ne divi nepalika kopā.
Gari yana wayewa, sai Shawulu ya raba mutane kashi uku, a sa’a ta ƙarshe na daren sai suka fāɗa wa sansanin Ammonawa, suka kuma karkashe su har lokacin da rana ta yi zafi. Waɗanda suka kuɓuce kuwa suka warwatsu, har babu biyunsu da aka bari tare.
12 Tad tie ļaudis sacīja uz Samuēli: kas tie tādi, kas sacīja: vai lai Sauls pār mums valda? Dodiet šurp tos vīrus, lai tos nokaujam.
Sai mutane suka ce wa Sama’ila, “Su wa suka ce, ‘Shawulu zai yi mulkinmu?’ A kawo mana su mu kashe.”
13 Bet Sauls sacīja: šai dienā nevienam nebūs tapt nokautam, jo Tas Kungs šodien pestīšanu ir devis iekš Israēla.
Shawulu ya ce, “Ba wanda zai mutu yau, gama Ubangiji ya kuɓutar da Isra’ila a wannan rana.”
14 Un Samuēls sacīja uz tiem ļaudīm: nāciet, iesim uz Gilgalu un atjaunosim tur ķēniņa valstību.
Sai Sama’ila ya ce wa mutane, “Ku zo mu tafi Gilgal, a can za a yi wankan sarauta.”
15 Un visi ļaudis gāja uz Gilgalu un cēla tur Saulu par ķēniņu Tā Kunga priekšā Gilgalā, un upurēja tur pateicības upurus Tā Kunga priekšā. Un Sauls tur ļoti priecājās ar visiem Israēla vīriem.
Don haka dukan mutane suka tafi Gilgal, suka tabbatar da Shawulu sarki a gaban Ubangiji. A can suka miƙa hadaya ta salama a gaban Ubangiji, Shawulu kuwa da dukan Isra’ila suka yi babban liyafa.

< Pirmā Samuela 11 >