< Pirmā Laiku 5 >
1 Un Rūbena, Israēla pirmdzimušā dēla, bērni, (jo viņš bija tas pirmdzimušais, bet tāpēc, ka tas bija sagānījis sava tēva gultu, viņa pirmdzimtība tapa dota Jāzepa, Israēla dēla, bērniem, bet to tik neskaitīja (cilts rakstos) par pirmdzimto.
’Ya’yan Ruben maza ɗan farin Isra’ila (shi ne ɗan fari, amma sa’ad da ya ƙazantar da gadon auren mahaifinsa, sai aka ba wa’yancin ɗan farinsa wa’ya’yan Yusuf maza ɗan Isra’ila; don kada a lissafta shi a tarihin zuriya bisa ga matsayin haihuwarsa,
2 Jo Jūda palika varens starp saviem brāļiem, un no viņa bija tas valdnieks, bet Jāzepam palika tā pirmdzimtība).
ko da yake Yahuda shi ne mafi ƙarfi cikin’yan’uwansa kuma mai mulki ya fito daga gare shi,’yancin zaman ɗan fari na Yusuf ne),
3 Rūbena, Israēla pirmdzimušā dēla, bērni bija: Hanoks un Palus, Hecrons un Karmus.
’ya’yan Ruben ɗan farin Isra’ila maza su ne, Hanok, Fallu, Hezron da Karmi.
4 Joēļa bērni bija: Šemajus, tā dēls Gogs, tā dēls Šimejus,
Zuriyar Yowel su ne, Shemahiya, Gog, Shimeyi,
5 Tā dēls Miha, tā dēls Reaja, tā dēls Baāls,
Mika, Reyahiya, Ba’al,
6 Tā dēls Beēra, ko TiglatPilnesers, Asīrijas ķēniņš, aizveda cietumā, - tas bija Rūbena bērnu lielskungs.
da Beyera, wanda Tiglat-Fileser sarkin Assuriya ya ɗauka zuwa zaman bauta. Beyera shi ne shugaban mutanen Ruben.
7 Un viņa brāļi pēc saviem radiem, kā tie savos radu rakstos tapa skaitīti: virsnieks Jejels un Zaharija,
Danginsu bisa ga iyalansu da aka jera bisa ga tarihin zuriyarsu su ne, Yehiyel shi ne sarki, akwai Zakariya,
8 Un Belus, Asasa dēls, tas bija Zemas, tas Joēļa dēls, tas dzīvoja Aroērā un līdz Nebum un BaālMeonam;
da Bela ɗan Azaz. Azaz ɗan Shema daga dangin Yowel. Yowel ya yi zama a yankin Arower har zuwa Nebo da Ba’al-Meyon.
9 Un pret rītiem viņš dzīvoja, līdz kamēr nāk tuksnesī pie Eifrat upes, jo viņu ganāmie pulki bija vairojušies Gileādas zemē.
Ta waje gabas sun zauna a ƙasar har zuwa bakin hamadan da ya nausa zuwa Kogin Yuferites, domin dabbobinsu sun ƙaru a Gileyad.
10 Un Saula laikā tie karoja pret Agariem; un šie krita caur viņu rokām, un tie dzīvoja viņu teltīs visā Gileādas rīta pusē.
A zamanin Shawulu zuriyar Ruben sun yi yaƙi da Hagirawa, suka ci su da yaƙi, suka zauna a wuraren zaman Hagirawan ko’ina a dukan yankin gabashin Gileyad.
11 Un Gada bērni dzīvoja tiem pretī Basanas zemē līdz Zalkai.
Mutanen Gad sun zauna kusa da mutanen Ruben a Bashan, har zuwa Saleka.
12 Joēls tas pirmais un Safans tas otrais un Jaēnajus un Šafats Basanā.
Yowel shi ne babba, sai Shafan na biyu, sa’an nan Yanai da Shafat, su ne tushen Bashan.
13 Un viņu brāļi pēc viņu tēvu namiem bija: Mikaēls un Mešulams un Zebus un Jorajus un Jaēkans un Zija un Hebers, septiņi.
Danginsu, bisa ga iyalai su ne, Mika’ilu, Meshullam, Sheba, Yorai, Yakan, Ziya da Eber, su bakwai ne duka.
14 Šie bija Abikaīļa bērni, tas bija Ura, tas Jarvas, tas Gileāda, tas Mikaēļa, tas Jezizajus, tas Jādas, tas Busa dēls.
Waɗannan su ne’ya’yan Abihayil ɗan Huri, ɗan Yarowa, ɗan Gileyad, ɗan Mika’ilu, ɗan Yeshishai, ɗan Yado, ɗan Buz.
15 Akus, Abdiēļa dēls, Gunas dēla dēls, bija virsnieks pār viņu tēvu namu.
Ahi ɗan Abiyel, ɗan Guni, shi ne kan iyalinsu.
16 Un tie dzīvoja Gileādā un Basanā un viņu piederīgās vietās un visā Šarona apgabalā līdz viņu galiem.
Mutanen Gad sun zauna a Bashan da ƙauyukan da suke kurkusa da shi, da kuma a dukan makiyayan Sharon har zuwa iyaka inda suka kai.
17 Visi šie tapa sazīmēti radu rakstos Jotama, Jūda ķēniņa, laikā, un Jerobeama, Israēla ķēniņa, laikā.
Dukan waɗannan sun shiga tarihin zuriya a lokacin mulkin Yotam sarkin Yahuda da Yerobowam sarkin Isra’ila.
18 Rūbena bērnu un Gada bērnu un Manasus puscilts, kas bija sirdīgi vīri un bruņas un zobenu nesa un stopu uzvilka un uz karu mācīti, to bija četrdesmit četri tūkstoši septiņsimt sešdesmit, kas gāja karā.
Mutanen Ruben, mutanen Gad da rabin kabilar Manasse sun kasance da mutane 44,760 shiryayyu don aikin soja, jarumawan da za su iya riƙe garkuwa da takobi, waɗanda suke iya yin amfani da baka, waɗanda kuma aka horar don yaƙi.
19 Un tie karoja pret Agariem un Jeturu un Navesu un Nodabu.
Suka yi yaƙi da Hagirawa, Yetur, Nafish da Nodab.
20 Bet tiem nāca palīgs pret šiem, un Agari tapa doti viņu rokā un visi, kas ar tiem bija. Jo tie piesauca Dievu kaujā, un viņš no tiem likās pielūgties, tāpēc ka tie uz viņu cerēja.
Aka taimake su a yaƙin, Allah kuma ya ba da Hagirawa da dukan abokansu gare su, domin sun yi kuka gare shi a lokacin yaƙin. Ya amsa addu’o’insu, domin sun dogara gare shi.
21 Un tie noveda lopus, piecdesmit tūkstoš kamieļus, divsimt piecdesmit tūkstoš avis un divtūkstoš ēzeļus un simt tūkstoš cilvēkus.
Suka ƙwace dabbobin Hagirawa, raƙuma dubu hamsin, tumaki dubu ɗari biyu da hamsin da kuma jakuna dubu biyu. Suka kuma kame mutane dubu ɗari ɗaya,
22 Jo daudz krita ievainoti, tāpēc ka tā kauja bija no Dieva. Un tie dzīvoja viņu vietā līdz cietuma laikam.
waɗansu suka mutu, domin yaƙin na Allah ne. Suka zauna a ƙasar har lokacin da aka kai su zaman bauta.
23 Un Manasus puscilts bērni dzīvoja tai zemē un vairojās no Basanas līdz Baāl Hermonam un Senirai un Hermona kalnam.
Mutanen rabin kabilar Manasse sun yi yawa; suka zauna a ƙasar daga Bashan har zuwa Ba’al-Hermon, wato, zuwa Senir (Dutsen Hermon).
24 Un šie bija viņu tēva namu virsnieki: Hefers un Jezejus un Eliēls un Asriēls un Jeremija un Odavija un Jakdiēls, stipri varoņi, slaveni vīri, savu tēvu nama virsnieki.
Waɗannan su ne kawunan iyalansu. Efer, Ishi, Eliyel, Azriyel, Irmiya, Hodawiya da Yadiyel. Su jarumawa ne, sanannu, su ne kuma kawunan iyalansu.
25 Bet kad tie apgrēkojās pret savu tēvu Dievu un maukoja pakaļ to zemes ļaužu dieviem, ko Dievs viņu priekšā bija izdeldējis,
Amma ba su yi aminci da Allahn kakanninsu ba, suka kuma yi karuwanci ga waɗansu allolin mutanen ƙasar, waɗanda Allah ya hallaka a gabansu.
26 Tad Israēla Dievs pamodināja Pūla, Asīrijas ķēniņa, garu un Tiglat-Pilnesera, Asīrijas ķēniņa, garu un aizveda cietumā Rūbena bērnus un Gada bērnus un Manasus puscilti un tos noveda uz Alu un Aboru un Aru un pie Gozanas upes līdz šai dienai.
Saboda haka Allah na Isra’ila ya zuga ruhun Ful sarkin Assuriya (wato, Tiglat-Fileser sarkin Assuriya), wanda ya kwashe mutanen Ruben, mutanen Gad da rabin kabilar Manasse zuwa zaman bauta. Ya kwashe su zuwa Hala, Habor, Hara da kuma kogin Gozan, inda suke har wa yau.