< Pirmā Laiku 17 >

1 Un notikās, kad Dāvids savā namā dzīvoja, tad Dāvids sacīja uz pravieti Nātanu: redzi, es dzīvoju ciedru namā, bet Tā Kunga derības šķirsts mīt starp telts deķiem.
Bayan Dawuda ya zauna a fadansa, sai ya ce wa annabi Natan, “Ga ni, ina zama a fadar da aka yi da al’ul, yayinda akwatin alkawarin Ubangiji yana a ƙarƙashin tenti.”
2 Tad Nātans sacīja uz Dāvidu: dari visu, kas ir tavā sirdī, jo Dievs ir ar tevi.
Natan ya amsa wa Dawuda ya ce, “Duk abin da kake tunani a zuciya, ka yi, gama Allah yana tare da kai.”
3 Bet tai pašā naktī Dieva vārds notika uz Nātanu sacīdams:
A daren nan maganar Allah ta zo wa Natan cewa,
4 Ej un saki manam kalpam Dāvidam: tā saka Tas Kungs: tev nebūs Man namu celt par mājas vietu.
“Ka tafi ka faɗa wa bawana Dawuda, ‘Ga abin da Ubangiji ya ce ba kai ba ne za ka gida mini gidan da zan zauna a ciki.
5 Jo Es namā neesmu mitis no tās dienas, kad Israēli esmu izvedis, līdz šai dienai, bet Es esmu gājis no telts uz telti un no dzīvokļa uz dzīvokli.
Ban taɓa zama a gida daga ranar da na fito da Isra’ila daga Masar ba har wa yau. Na yi ta yawo daga gefen da aka kafa tenti zuwa wani, daga wannan wuri zuwa wancan.
6 Visu to laiku, kad Es ar visu Israēli esmu staigājis, vai esmu vārdu runājis uz kādu no Israēla soģiem, kam Es pavēlējis Savus ļaudis ganīt, sacīdams: kāpēc jūs Man neuztaisiet ciedru namu?
Duk inda na tafi tare da Isra’ilawa, na taɓa ce wa wani daga cikin shugabanninsu waɗanda na umarta su yi kiwon mutanena, “Don me ba ku gida mini gidan al’ul ba?”’
7 Tad nu saki tā uz Manu kalpu Dāvidu: tā saka Tas Kungs Cebaot: Es tevi esmu ņēmis no ganības, no sīkiem lopiem, lai tu Maniem Israēla ļaudīm būtu par valdnieku.
“Yanzu, ka faɗa wa bawana Dawuda, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, na ɗauke ka daga makiyaya da kuma daga bin garke, don ka zama mai mulki a bisa mutanena Isra’ila.
8 Un Es ar tevi esmu bijis visur, kur tu esi gājis, un esmu izdeldējis visus tavus ienaidniekus tavā priekšā un tev cēlis augstu vārdu, kā tiem lieliem kungiem vārds ir virs zemes.
Na kasance tare da kai ko’ina ka tafi, na kuma yanke dukan abokan gābanka a gabanka. Yanzu zan sa sunanka kamar sunayen mutane mafi girma na duniya.
9 Un Saviem Israēla ļaudīm Es esmu gādājis vietu un tos dēstījis, ka tie savā vietā dzīvo un vairs netop šaubīti, un netikli ļaudis tos vairs nespaida, kā senāk,
Zan kuma tanada wuri domin mutanena Isra’ila, zan kuma kafa su saboda za su kasance da gidan kansu ba kuwa za a ƙara damunsu ba. Mugayen mutane ba za su ƙara zaluntar su ba, yadda suka yi da farko
10 Un no tās dienas, kad Es soģus iecēlu pār Saviem Israēla ļaudīm. Un visus tavus ienaidniekus Es esmu pazemojis un tev daru zināmu, ka Tas Kungs tev cels namu.
da kuma suka yi tun lokacin da na sa shugabanni a bisa mutanen Isra’ila. Zan rinjaye dukan abokan gābanka. “‘Na furta maka cewa Ubangiji zai gina maka gida,
11 Un notiks, kad tavs laiks būs pagājis, kad tu pie saviem tēviem iesi, tad Es pamodināšu tavu dzimumu pēc tevis, kas būs no taviem bērniem, un apstiprināšu viņa valstību.
sa’ad da kwanakinka suka ƙare ka kuma tafi don ka kasance da kakanninka, zan tā da ɗaya cikin’ya’yanka maza, daga zuriyarka yă gāje ka, zan kuma kafa mulkinka.
12 Tas Man uztaisīs namu un Es apstiprināšu viņa goda krēslu mūžīgi.
Shi ne zai gina gida domina, zan kuma kafa sarautarsa har abada.
13 Es tam būšu par tēvu un tas Man būs par dēlu, un Savu žēlastību Es no viņa neatraušu, kā Es to esmu atrāvis no tā, kas bija tavā priekšā.
Zan zama Ubansa, zai kuma zama ɗana. Ba zan taɓa ɗauke ƙaunata daga gare shi, kamar yadda na ɗauke ta daga wanda ya riga ka ba.
14 Bet Es to Manā namā un Manā valstībā iecelšu mūžīgi, ka viņa goda krēsls pastāv mūžīgi.
Zan sa shi a bisa gidana da mulkina har abada; kujerar sarautarsa za tă kahu har abada.’”
15 Un kad Nātans pēc visiem šiem vārdiem un pēc šīs parādīšanas ar Dāvidu bija runājis,
Natan ya faɗa wa Dawuda dukan kalmomin wahayin nan.
16 Tad ķēniņš Dāvids nāca un palika Tā Kunga priekšā un sacīja: kas es esmu, Kungs Dievs, un kas ir mans nams, ka Tu mani līdz šejienei esi vadījis?
Sai Sarki Dawuda ya shiga ya zauna a gaban Ubangiji ya ce, “Wane ne ni, ya Ubangiji Allah, kuma wane ne iyalina, da ka kawo ni har zuwa nan?
17 Un tas Tev vēl bijis maz, ak Dievs! Bet Tu vēl uz Sava kalpa namu esi runājis par nākošiem ilgiem laikiem un mani esi uzlūkojis pēc cilvēka vīzes, Tu Dievs Kungs augstībā.
Kuma sai ka ce wannan bai isa ba a idonka, ya Allah, ka yi magana game da nan gaba na gidan bawanka. Ka dube ni sai ka ce ni ne mafi ɗaukaka cikin mutane, ya Ubangiji Allah.
18 Un ko lai Dāvids vēl uz Tevi saka par Tava kalpa godību? Bet Tu gan pazīsti Savu kalpu.
“Me kuma Dawuda zai ce maka saboda girmamawar da ka yi wa bawanka? Gama ka san bawanka,
19 Kungs, Tava kalpa labad un pēc Tavas sirds Tu visas šās lielās lietas esi darījis, un visas šās augstās lietas darījis zināmas.
Ya Ubangiji. Gama saboda bawanka da kuma bisa ga nufinka, ka yi wannan babban abu, ka kuma sanar da dukan manyan alkawura.
20 Kungs, neviens nav kā Tu, un neviena dieva nav, kā Tu vien, pēc visa, ko mēs savām ausīm esam dzirdējuši.
“Babu wani kamar ka, ya Ubangiji, babu kuma Allah sai kai, kamar yadda muka ji da kunnuwanmu.
21 Un kur gan ir kāda tauta virs zemes kā Tavi Israēla ļaudis, ko Dievs gājis atpestīt Sev par ļaudīm, un Sev celt lielu un bijājamu vārdu, pagānus izdzīdams Savu ļaužu priekšā, ko Tu no Ēģiptes izglābis?
Wane ne kuma yake kamar mutanenka Isra’ila, al’umma guda a duniya wadda Allahnta ya fita don yă fanshi mutane wa kansa, ya kuma yi suna wa kansa, ya kuma aikata manyan abubuwa masu banmamaki masu banrazana ta wurin korin al’ummai daga gaban mutanenka, waɗanda ka fansa daga Masar?
22 Un Tu Savus Israēla ļaudis Sev esi cēlis par tautu mūžīgi, un Tu Kungs tiem esi palicis par Dievu.
Ka mai da mutanenka Isra’ila na kanka har abada, kuma kai, ya Ubangiji, ka zama Allahnsu.
23 Tad nu, Kungs, lai tas vārds, ko Tu esi runājis par Savu kalpu un par viņa namu, tiešām tā notiek mūžīgi, un dari, kā Tu esi runājis!
“Yanzu kuwa, Ubangiji, bari alkawarin da ka yi game da bawanka da gidansa yă kahu har abada. Yi kamar yadda ka yi alkawari,
24 Tiešām, lai tā notiek, ka Tavs vārds top paaugstināts mūžīgi, lai saka: Tas Kungs Cebaot, Israēla Dievs, ir Dievs pār Israēli, un Tava kalpa Dāvida nams lai pastāv Tavā priekšā.
saboda zai kahu kuma sunanka zai zama mai girma har abada. Sa’an nan mutane za su ce, ‘Ubangiji Maɗaukaki, Allah a bisa Isra’ila, Allahn Isra’ila ne!’ Kuma gidan bawanka Dawuda zai kahu a gabanka.
25 Jo tu, mans Dievs, sava kalpa ausi esi atvēris, ka tu tam gribi namu uztaisīt, tādēļ tavs kalps ir iedrošinājies pielūgt tava vaiga priekšā.
“Kai, Allahna, ka bayyana ga bawanka cewa za ka gina gida dominsa. Ta haka bawanka ya sami ƙarfin gwiwa ya yi addu’a gare ka.
26 Tad nu, Kungs, Tu esi Dievs, un esi runājis uz Savu kalpu šo labumu.
Ya Ubangiji, kai ne Allah! Ka yi alkawari abubuwa masu kyau wa bawanka.
27 Un nu tas ir Tavs prāts, svētīt Sava kalpa namu, ka tas mūžīgi paliek Tavā priekšā; jo ko Tu, Kungs, svētī, tas paliek svētīts mūžīgi.
Yanzu ka ji daɗi don ka albarkace gidan bawanka, don yă ci gaba har abada a gabanka; gama kai, ya Ubangiji, ka albarkace shi, ya kuma sami albarka ke nan har abada.”

< Pirmā Laiku 17 >