< Pirmā Laiku 15 >

1 Un Dāvids uztaisīja sev namus Dāvida pilsētā un sataisīja vietu Dieva šķirstam un tam uzcēla telti.
Bayan Dawuda ya yi gine-gine wa kansa a Birnin Dawuda, sai ya shirya wuri domin akwatin alkawarin Allah, ya kuma kafa tenti dominsa.
2 Tad Dāvids sacīja: neviens lai nenes Dieva šķirstu kā vien Leviti, jo tos Tas Kungs ir izredzējis, nest Dieva šķirstu un viņam kalpot mūžīgi.
Sa’an nan Dawuda ya ce, “Babu wani sai ko Lawiyawa kaɗai za su ɗauka akwatin alkawarin Allah, gama Ubangiji ya zaɓe su su ɗauka akwatin alkawarin Ubangiji su kuma yi hidima a gabansa har abada.”
3 Un Dāvids sapulcēja visu Israēli uz Jeruzālemi, novest Dieva šķirstu savā vietā, ko viņš tam bija sataisījis.
Dawuda ya tattara dukan Isra’ila a Urushalima don su haura da akwatin alkawarin Ubangiji zuwa wurin da aka shirya dominsa.
4 Un Dāvids sasauca Ārona bērnus un Levitus:
Ya tattara zuriyar Haruna a wuri ɗaya da kuma Lawiyawa.
5 No Kehāta bērniem virsnieku Uriēli ar saviem brāļiem, simt un divdesmit;
Daga zuriyar Kohat, Uriyel shugaba da dangi 120;
6 No Merarus bērniem virsnieku Asaju ar saviem brāļiem, divsimt un divdesmit;
daga zuriyar Merari Asahiya shugaba da dangi 220;
7 No Ģerzoma bērniem virsnieku Joēli ar saviem brāļiem, simt un trīsdesmit.
daga zuriyar Gershom, Yowel shugaba da dangi 130;
8 No Elicafana bērniem virsnieku Šemaju ar saviem brāļiem, divsimt;
daga zuriyar Elizafan, Shemahiya shugaba da dangi 200;
9 No Hebrona bērniem virsnieku Eliēli ar saviem brāļiem, astoņdesmit;
daga zuriyar Hebron, Eliyel shugaba da dangi 80;
10 No Uziēļa bērniem virsnieku Aminadabu ar saviem brāļiem, simt un divpadsmit.
daga zuriyar Uzziyel, Amminadab shugaba da dangi 112.
11 Un Dāvids aicināja priesterus Cadoku un Abjataru, un Levitus Uriēli, Azaju un Joēli, Šemaju un Eliēli un Aminadabu
Sa’an nan Dawuda ya kira Zadok da Abiyatar, firistoci, tare da Uriyel, Asahiya, Yowel, Shemahiya, Eliyel da Amminadab, Lawiyawa.
12 Un uz tiem sacīja: jūs Levitu tēvu namu virsnieki, svētījaties paši ar saviem brāļiem un atvedat Tā Kunga, Israēla Dieva, šķirstu, kur es tam vietu sataisījis.
Ya ce musu, “Ku ne kawunan iyalan Lawiyawa; ku da’yan’uwanku Lawiyawa, sai ku tsarkake kanku ku hauro da akwatin alkawarin Ubangiji, Allah na Isra’ila, zuwa wurin da na shirya dominsa.
13 Jo viņu reiz, kad jūs klāt nebijāt, Tas Kungs, mūsu Dievs, izlauza robu mūsu starpā, tāpēc ka to nemeklējām, kā pienācās.
Domin ku, Lawiyawa ba ku haura da shi da farko ba ne ya sa Ubangiji Allahnmu ya husata a kanmu. Ba mu tambaye shi game da yadda za mu yi shi a hanyar da aka ƙayyade ba.”
14 Tad tie priesteri un Leviti svētījās, atvest Tā Kunga, Israēla Dieva, šķirstu.
Saboda haka firistoci da Lawiyawa suka tsarkake kansu don su hauro da akwatin alkawarin Ubangiji, Allah na Isra’ila.
15 Un Levitu bērni nesa Dieva šķirstu, itin kā Mozus bija pavēlējis pēc Tā Kunga vārda, ar kārtīm uz saviem kamiešiem.
Sai Lawiyawa suka ɗauki akwatin alkawarin Allah da sanduna a kafaɗunsu, kamar yadda Musa ya umarta bisa ga maganar Ubangiji.
16 Un Dāvids pavēlēja Levitu virsniekiem sarīkot savus brāļus, tos dziedātājus, ar spēlēm, ar soma stabulēm, ar koklēm un pulkstenīšiem, skaņi dziedāt un balsi pacelt ar prieku.
Dawuda ya faɗa wa shugabannin Lawiyawa su sa’yan’uwansu su zama mawaƙa don su rera waƙoƙi masu farin ciki, da kayayyakin bushe-bushe, da kaɗe-kaɗe, molaye, garayu da ganguna.
17 Tad Leviti iecēla Hemanu, Joēļa dēlu, un no viņa brāļiem Asafu, Bereķijas dēlu, un no Merarus bērniem, saviem brāļiem, Etanu, Kuzajas dēlu,
Saboda haka Lawiyawa suka zaɓi Heman ɗan Yowel, da Asaf ɗan Berekiya daga cikin’yan’uwansu. Daga iyalin Merari kuma aka zaɓi Etan ɗan Kushahiya.
18 Un ar šiem savus brāļus no otras kārtas, Zahariju, Benu un Jaēziēli un Zemiramotu un Jejeēli un Unnu, Elijabu un Benaju un Maāseju un Matitiju un Eliveleju un Mikneju un ObedEdomu un Jeīeli, tos vārtu sargus.
Tare da su kuma’yan’uwansa da suke biye bisa ga matsayi. Wato, Zakariya, Ya’aziyel, Shemiramot, Yehiyel, Unni, Eliyab, Ben, Ma’asehiya, Mattitiya, Elifelehu, Miknehiya, Obed-Edom da Yehiyel, matsaran ƙofofi.
19 Un dziedātāji bija Hemans, Asafs un Etans, skandinādami ar vara pulkstenīšiem,
Mawaƙan nan Heman, Asaf da Etan, ne za su buga kugen tagulla.
20 Un Zaharija un Aziēls un Zemiramots un Jeīels un Unnus un Elijabs un Maāseja un Benaja ar smalki skanīgām soma stabulēm,
Zakariya, Aziyel, Shemiramot, Yehiyel, Unni, Eliyab, Ma’asehiya da Benahiya, ne za su kaɗa molaye masu murya sama-sama, bisa ga alamot.
21 Un Matitija un Elivelejus un Mikneja un ObedEdoms un Jeīels un Azazija, priekšā dziedādami ar astoņu stīgu koklēm.
Mattitiya, Elifelehu, Miknehiya, Obed-Edom, Yehiyel da Azaziya, ne za su ja garayu masu murya ƙasa-ƙasa bisa ga sheminit.
22 Un Kananaja bija Levitu vadonis, (dziesmas) uzņemt, viņš tos mācīja uzņemt, jo viņš bija saprātīgs.
Kenaniya, shugaban Lawiyawa, shi ne mai bi da waƙoƙi. Wannan hakkinsa ne, gama shi gwani ne a wannan fanni.
23 Un Bereķija un Elkanus bija šķirsta vārtu sargi.
Berekiya da Elkana, ne za su zama masu lura da ƙofofi domin akwatin alkawarin.
24 Un Zabanija un Jehošafats un Netaneēls un Amasajus un Zaharija un Benaja un Eliēzers, tie priesteri, pūta trumetes Dieva šķirsta priekšā, un ObedEdoms un Jeķija bija šķirsta vārtu sargi.
Shebaniya, Yoshafat, Netanel, Amasai, Zakariya, Benahiya da Eliyezer firistoci, su ne za su busa ƙahoni a gaban akwatin alkawarin Allah. Obed-Edom da Yehiya su ma za su zama masu lura da ƙofofi domin akwatin alkawarin.
25 Tā Dāvids un Israēla vecaji un virsnieki pār tūkstošiem nogāja, atvest Tā Kunga derības šķirstu no ObedEdoma nama ar prieku.
Sai Dawuda da dattawan Isra’ila da shugabannin ƙungiyoyi dubu suka haura don su kawo akwatin alkawarin Ubangiji daga gidan Obed-Edom, da farin ciki.
26 Un kad Dievs tiem Levitiem palīdzēja, kas Tā Kunga derības šķirstu nesa, tad tie upurēja septiņus vēršus un septiņus aunus.
Domin Allah ya taimaki Lawiyawan da suke ɗaukar akwatin alkawarin Ubangiji, aka miƙa hadayar bijimai bakwai da raguna bakwai.
27 Un Dāvids bija ģērbies nātnu svārkos un tāpat visi Leviti, kas to šķirstu nesa, un tie dziedātāji un Kananija, tas dziedātāju vadonis; Dāvidam bija arī linu plecusega.
To, fa, Dawuda yana saye da kyakkyawar rigar lilin, kamar yadda dukan Lawiyawa waɗanda suke ɗaukar akwatin alkawarin suka sa, da kuma yadda mawaƙa, da Kenaniya, wanda yake bi da waƙar mawaƙan ya sa. Dawuda kuma ya sa efod lilin.
28 Tā viss Israēls nesa augšām Tā Kunga derības šķirstu ar gavilēšanu un bazūņu skaņu un ar trumetēm un ar pulkstenīšiem, un spēlēja ar soma stabulēm un koklēm.
Sai dukan Isra’ila suka kawo akwatin alkawarin Ubangiji da sowa, da ƙarar ƙahonin raguna da busan ƙahoni, da na ganguna, suna kuma kaɗa molaye da garayu.
29 Un kad Tā Kunga derības šķirsts nonāca Dāvida pilī, tad Mikale, Saula meita, skatījās pa logu ārā un redzēja ķēniņu Dāvidu dejojam un spēlējam, un tā to nicināja savā sirdī.
Yayinda akwatin alkawarin Ubangiji yake shiga Birnin Dawuda, Mikal’yar Shawulu ta leƙa daga taga. Sa’ad da ta ga Sarki Dawuda yana rawa yana shagali, sai ta rena masa wayo a zuciyarta.

< Pirmā Laiku 15 >