< Liber Numeri 26 >

1 postquam noxiorum sanguis effusus est dixit Dominus ad Mosen et Eleazarum filium Aaron sacerdotem
Bayan annobar, sai Ubangiji ya yi magana da Musa da Eleyazar ɗan Haruna, firist ya ce,
2 numerate omnem summam filiorum Israhel a viginti annis et supra per domos et cognationes suas cunctos qui possunt ad bella procedere
“Ku ƙidaya dukan jama’ar Isra’ila daga mai shekaru ashirin zuwa gaba da za su iya aikin sojan Isra’ila.”
3 locuti sunt itaque Moses et Eleazar sacerdos in campestribus Moab super Iordanem contra Hierichum ad eos qui erant
Musa da Eleyazar firist suka yi musu magana a filayen Mowab kusa da Urdun daga ƙetaren Yeriko, suka ce,
4 a viginti annis et supra sicut Dominus imperarat quorum iste est numerus
“Ku ƙidaya maza daga mai shekara ashirin zuwa gaba yadda Ubangiji ya umarci Musa.” Waɗannan su ne Isra’ilawan da suka fito daga Masar.
5 Ruben primogenitus Israhel huius filius Enoch a quo familia Enochitarum et Phallu a quo familia Phalluitarum
Zuriyar Ruben ɗan fari na Isra’ila, daga Hanok; kabilar Hanokawa; daga Fallu; kabilar Falluyawa;
6 et Esrom a quo familia Esromitarum et Charmi a quo familia Charmitarum
daga Hezron, kabilar Hezronawa; daga Karmi, kabilar Karmiyawa.
7 hae sunt familiae de stirpe Ruben quarum numerus inventus est quadraginta tria milia et septingenti triginta
Waɗannan su ne kabilan Ruben; jimillarsu ta kai 43,730.
8 filius Phallu Heliab
Ɗan Fallu kuwa shi ne Eliyab,
9 huius filii Namuhel et Dathan et Abiram isti sunt Dathan et Abiram principes populi qui surrexerunt contra Mosen et Aaron in seditione Core quando adversum Dominum rebellaverunt
’ya’yan Eliyab maza kuwa su ne, Nemuwel, Datan da Abiram. Datan da Abiram nan, su ne shugabannin mutanen da suka tayar wa Musa da Haruna, suna kuma cikin waɗanda suka bi Kora sa’ad da ya tayar wa Ubangiji.
10 et aperiens terra os suum devoravit Core morientibus plurimis quando conbusit ignis ducentos quinquaginta viros et factum est grande miraculum
Ƙasa kuwa ta buɗe ta haɗiye su tare da Kora, wanda ƙungiyarsa ta mutu sa’ad da wuta ta cinye mutum 250. Wannan kuwa ya zama alamar faɗakarwa.
11 ut Core pereunte filii illius non perirent
Amma fa, zuriyar Kora ba tă mutu ba.
12 filii Symeon per cognationes suas Namuhel ab hoc familia Namuhelitarum Iamin ab hoc familia Iaminitarum Iachin ab hoc familia Iachinitarum
Zuriyar Simeyon bisa ga kabilansu, daga Nemuwel, kabilar Nemuwelawa; daga Yamin, kabilar Yaminawa; daga Yakin, kabilar Yakinawa;
13 Zare ab hoc familia Zareitarum Saul ab hoc familia Saulitarum
daga Zera, kabilar Zerawa; daga Sha’ul, kabilar Sha’ul.
14 hae sunt familiae de stirpe Symeon quarum omnis numerus fuit viginti duo milia ducentorum
Waɗannan su ne kabilan Simeyon; jimillarsu ta kai 22,200.
15 filii Gad per cognationes suas Sephon ab hoc familia Sephonitarum Aggi ab hoc familia Aggitarum Suni ab hoc familia Sunitarum
Zuriyar Gad bisa ga kabilansu, daga Zafon, kabilar Zafonawa; daga Haggi, kabilar Haggiwa; daga Shuni, kabilar Shunawa;
16 Ozni ab hoc familia Oznitarum Heri ab hoc familia Heritarum
daga Ozni, kabilar Ozniyawa daga Eri, kabilar Eriyawa;
17 Arod ab hoc familia Aroditarum Arihel ab hoc familia Arihelitarum
daga Arod, kabilar Arodiyawa; daga Areli, kabilar Areliyawa.
18 istae sunt familiae Gad quarum omnis numerus fuit quadraginta milia quingentorum
Waɗannan su ne kabilan Gad, jimillarsu ta kai 40,500.
19 filii Iuda Her et Onan qui ambo mortui sunt in terra Chanaan
Er da Onan,’ya’yan Yahuda ne, amma sun mutu a Kan’ana.
20 fueruntque filii Iuda per cognationes suas Sela a quo familia Selanitarum Phares a quo familia Pharesitarum Zare a quo familia Zareitarum
Zuriyar Yahuda bisa ga kabilansu, daga Shela, kabilar Shelayawa daga Ferez, kabilar Ferezawa; daga Zera, kabilar Zerawa;
21 porro filii Phares Esrom a quo familia Esromitarum et Amul a quo familia Amulitarum
Zuriyar Ferez kuwa, daga Hezron, kabilar Hezronawa; daga Hamul; kabilar Hamulawa.
22 istae sunt familiae Iuda quarum omnis numerus fuit septuaginta milia quingentorum
Waɗannan su ne kabilan Yahuda; jimillarsu ta kai 76,500.
23 filii Isachar per cognationes suas Thola a quo familia Tholaitarum Phua a quo familia Phuaitarum
Zuriyar Issakar bisa ga kabilansu, daga Tola, kabilar Tolatawa; daga Fuwa, kabilar Fuwayawa;
24 Iasub a quo familia Iasubitarum Semran a quo familia Semranitarum
daga Yashub, kabilar Yashubawa; daga Shimron, kabilar Shimronawa.
25 hae sunt cognationes Isachar quarum numerus fuit sexaginta quattuor milia trecentorum
Waɗannan su ne kabilan Issakar; jimillarsu ta kai 64,300.
26 filii Zabulon per cognationes suas Sared a quo familia Sareditarum Helon a quo familia Helonitarum Ialel a quo familia Ialelitarum
Zuriyar Zebulun bisa ga kabilansu, daga Sered, kabilar Seredawa; daga Elon kabilar Elonawa; daga Yaleyel; kabilar Yaleyewa.
27 hae sunt cognationes Zabulon quarum numerus fuit sexaginta milia quingentorum
Waɗannan su ne kabilan Zebulun, jimillarsu ta kai 60,500.
28 filii Ioseph per cognationes suas Manasse et Ephraim
Zuriyar Yusuf bisa ga kabilansu ta wurin Manasse da Efraim.
29 de Manasse ortus est Machir a quo familia Machiritarum Machir genuit Galaad a quo familia Galaaditarum
Zuriyar Manasse, daga Makir, kabilar Makiriyawa (Makir shi ne mahaifin Gileyad); daga Gileyad, kabilar Gileyadawa.
30 Galaad habuit filios Hiezer a quo familia Hiezeritarum et Elec a quo familia Elecarum
Waɗannan su ne zuriya Gileyad, daga Iyezer, kabilar Iyezerawa; daga Helek, kabilar Helekawa;
31 et Asrihel a quo familia Asrihelitarum et Sechem a quo familia Sechemitarum
daga Asriyel, kabilar Asriyelawa; daga Shekem, kabilar Shekem;
32 et Semida a quo familia Semidatarum et Epher a quo familia Epheritarum
daga Shemida, kabilar Shemadawa; daga Hefer, kabilar Heferawa.
33 fuit autem Epher pater Salphaad qui filios non habebat sed tantum filias quarum ista sunt nomina Maala et Noa et Egla et Melcha et Thersa
(Zelofehad ɗan Hefer, ba shi da’ya’ya maza;’yan mata ne kaɗai ya haifa, sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da Tirza.)
34 hae sunt familiae Manasse et numerus earum quinquaginta duo milia septingentorum
Waɗannan su ne kabilan Manasse, jimillarsu ta kai 52,700.
35 filii autem Ephraim per cognationes suas fuerunt hii Suthala a quo familia Suthalitarum Becher a quo familia Becheritarum Tehen a quo familia Tehenitarum
Waɗannan su ne kabilan Efraim bisa ga kabilansu, daga Shutela, kabilar Shutelawa; daga Beker, kabilar Bekerawa; daga Tahan, kabilar Tahanawa.
36 porro filius Suthala fuit Heran a quo familia Heranitarum
Waɗannan su ne kabilan Shutelawa, daga Eran, kabilar Eranawa.
37 hae sunt cognationes filiorum Ephraim quarum numerus triginta duo milia quingentorum
Waɗannan su ne kabilan Efraim; jimillarsu ta kai 32,500. Waɗannan su ne kabilan Yusuf ta wurin kabilansu.
38 isti sunt filii Ioseph per familias suas filii Beniamin in cognationibus suis Bale a quo familia Baleitarum Azbel a quo familia Azbelitarum Ahiram a quo familia Ahiramitarum
Zuriyar Benyamin bisa ga kabilansu, daga Bela, kabilar Belawa; daga Ashbel, kabilar Ashbelawa; daga Ahiram, kabilar Ahiramawa;
39 Supham a quo familia Suphamitarum Hupham a quo familia Huphamitarum
daga Shufam, kabilar Shufamawa; daga Hufam, kabilar Hufamawa.
40 filii Bale Hered et Noeman de Hered familia Hereditarum de Noeman familia Noemitarum
Zuriyar Bela daga Ard da Na’aman, daga Ard, kabilar Ardawa; daga Na’aman, kabilar Na’amawa;
41 hii sunt filii Beniamin per cognationes suas quorum numerus quadraginta quinque milia sescentorum
Waɗannan su ne kabilan Benyamin, jimillarsu ta kai 45,600.
42 filii Dan per cognationes suas Suham a quo familia Suhamitarum hae cognationes Dan per familias suas
Waɗannan su ne kabilan Dan bisa ga kabilarsu, daga Shuham, kabilar Shuhamawa. Waɗannan su ne kabilan Dan.
43 omnes fuere Suhamitae quorum numerus erat sexaginta quattuor milia quadringentorum
Dukansu kabilan Shuhamawa ne, jimillarsu ta kai 64,400.
44 filii Aser per cognationes suas Iemna a quo familia Iemnaitarum Iessui a quo familia Iessuitarum Brie a quo familia Brieitarum
Zuriyar Asher bisa ga kabilansu, daga Imna, kabilar Imnawa daga Ishbi, kabilar Ishbiyawa; daga Beriya, kabilar Beriyawa;
45 filii Brie Haber a quo familia Haberitarum et Melchihel a quo familia Melchihelitarum
daga zuriyar Beriya kuwa, daga Heber, kabilar Heberawa; daga Malkiyel, kabilar Malkiyelawa.
46 nomen autem filiae Aser fuit Sara
(Asher yana da’ya mace da ake kira Sera.)
47 hae cognationes filiorum Aser et numerus eorum quinquaginta tria milia quadringentorum
Waɗannan su ne kabilan Asher; jimillarsu ta kai 53,400.
48 filii Nepthalim per cognationes suas Iessihel a quo familia Iessihelitarum Guni a quo familia Gunitarum
Zuriyar Naftali bisa ga kabilansu, daga Yazeyel, kabilar Yazeyelawa; daga Guni, kabilar Guniyawa;
49 Iesser a quo familia Iesseritarum Sellem a quo familia Sellemitarum
daga Yezer, kabilar Yezerawa; daga Shillem, kabilar Shillemawa.
50 hae sunt cognationes filiorum Nepthalim per familias suas quorum numerus quadraginta quinque milia quadringentorum
Waɗannan su ne kabilan Naftali, jimillarsu ta kai 45,400.
51 ista est summa filiorum Israhel qui recensiti sunt sescenta milia et mille septingenti triginta
Dukan jimillar mazan Isra’ila ta kai 601,730.
52 locutusque est Dominus ad Mosen dicens
Ubangiji ya ce wa Musa,
53 istis dividetur terra iuxta numerum vocabulorum in possessiones suas
“Ka rarraba musu ƙasar a matsayin gādo, bisa ga yawan kabila.
54 pluribus maiorem partem dabis et paucioribus minorem singulis sicut nunc recensiti sunt tradetur possessio
Ga ƙungiya mafi girma, ka ba ta rabo mafi girma; ga ƙaramar ƙungiya kuwa, ka ba ta ƙarami rabo; kowane zai karɓa rabonsa ga yawan mutanen da aka rubuta.
55 ita dumtaxat ut sors terram tribubus dividat et familiis
Ka tabbatar an rarraba ƙasar ta wurin rabo. Abin da kowace ƙungiya ta gāda zai zama bisa ga sunayen kabilar kakanninta.
56 quicquid sorte contigerit hoc vel plures accipient vel pauciores
Za a raba kowane gādo bisa ga rabo tsakanin manyan da ƙanana ƙungiyoyi.”
57 hic quoque est numerus filiorum Levi per familias suas Gerson a quo familia Gersonitarum Caath a quo familia Caathitarum Merari a quo familia Meraritarum
Waɗannan su ne Lawiyawa da a ƙidaya bisa ga kabilansu, daga Gershom, kabilar Gershonawa; daga Kohat, kabilar Kohatawa; daga Merari, kabilar Merari.
58 hae sunt familiae Levi familia Lobni familia Hebroni familia Mooli familia Musi familia Cori at vero Caath genuit Amram
Waɗannan kuma su ne kabilan Lawiyawa, kabilar Libniyawa, kabilar Hebronawa, kabilar Maliyawa, kabilar Mushiyawa, kabilar Korayawa (Kohat shi ne kakan Amram;
59 qui habuit uxorem Iochabed filiam Levi quae nata est ei in Aegypto haec genuit viro suo Amram filios Aaron et Mosen et Mariam sororem eorum
sunan matan Amram shi ne Yokebed, ita zuriyar Lawi ce, wadda aka haifa wa Lawiyawa a Masar. A wajen Amram kuwa ta haifi Haruna, Musa da kuma’yar’uwarsu Miriyam.
60 de Aaron orti sunt Nadab et Abiu et Eleazar et Ithamar
Haruna shi ne mahaifin Nadab, Abihu, Eleyazar da kuma Itamar.
61 quorum Nadab et Abiu mortui sunt cum obtulissent ignem alienum coram Domino
Amma Nadab da Abihu sun mutu sa’ad da suka miƙa hadaya da haramtacciyar wuta a gaban Ubangiji.)
62 fueruntque omnes qui numerati sunt viginti tria milia generis masculini ab uno mense et supra quia non sunt recensiti inter filios Israhel nec eis cum ceteris data possessio
Dukan’ya’yan Lawiyawa maza daga wata ɗaya zuwa gaba, jimillarsu ta kai 23,000. Ba a ƙidaya su tare da sauran Isra’ilawa ba, domin ba a ba su gādo tare da su ba.
63 hic est numerus filiorum Israhel qui descripti sunt a Mosen et Eleazaro sacerdote in campestribus Moab supra Iordanem contra Hiericho
Waɗannan su ne waɗanda Musa da Eleyazar firist, suka ƙidaya sa’ad da suka ƙidaya Isra’ilawa a filaye Mowab kusa da Urdun a hayen Yeriko.
64 inter quos nullus fuit eorum qui ante numerati sunt a Mose et Aaron in deserto Sinai
Ba ko ɗayansu da yake cikin waɗanda Musa da Haruna firist, suka ƙidaya sa’ad da suka ƙidaya Isra’ilawa a Hamadar Sinai.
65 praedixerat enim Dominus quod omnes morerentur in solitudine nullusque remansit ex eis nisi Chaleb filius Iepphonne et Iosue filius Nun
Gama Ubangiji ya riga ya gaya wa waɗancan Isra’ilawa cewa lalle za su mutu a hamada, kuma ba ko ɗayansu da ya rage, sai Kaleb ɗan Yefunne da Yoshuwa ɗan Nun.

< Liber Numeri 26 >