< Mitendo 23 >
1 Paulusi na lolelela vayendisi benkuta nikucho, “Bakwangu, niva hali havusu bwa Ireeza mu mihupulo yangu milotu, kuleta sunu hanu.”
Bulus ya zuba wa Majalisar ido ya ce, “’Yan’uwana, na cika aikina ga Allah cikin lamiri mai kyau har yă zuwa yau.”
2 Mupurisita mukulwana cha laera avo vava zimene naye, kumu wopa kumulomo.
Da jin wannan Ananiyas babban firist ya umarci waɗanda suke tsaye kusa da Bulus su buge bakinsa.
3 Imi Paulusi nacho kwali, “Ireeza mwaku wope nawe, iwe limota vasitwe ku tuva. Wikere chakuni watula chomulao, mi hape uni laera kuti vani vakule, ku lwisanisa mulao?”
Sai Bulus ya ce masa, “Allah zai buge ka, kai farin bango! Ka zauna a can kana hukunta ni bisa ga doka, ga shi kai kanka kana ƙetare dokar ta wurin ba da umarni a buge ni!”
4 Avo vava zimene hembali nivati, “Njimona mumu tukila muprurisita Mukulwana wa Ireeza vovuti?”
Waɗanda suke tsaye kusa da Bulus kuwa suka ce masa, “Babban firist na Allah za ka zaga?”
5 Paulusi nacho kuti, “Kana niva kwizi, Bakwangu, kana nivesi kuti mupurisita mukulwana. Mukunti kuñoletwa, “Kanji mu wambi vuvi vwa muyendisi wa vaantu venu.”
Bulus ya amsa ya ce, “’Yan’uwa, ai, ban san cewa shi ne babban firist ba; gama yana a rubuce cewa, ‘Kada ka yi mugun magana game da mai mulkin mutanenka.’”
6 Cwale Paulusi ha vona kuti imwina imbali ye nkuta vavali masaduki ni vamwi vafalisi, cha wamba chaku nyamuna liinzwi munkuta, “Bakwangu, ni mu Falisi, mwana wabafalisi. Ivaka lya kuti nina inseepo yakuti kuti vafu kavavuuke ini atulwa chayo”
Bulus, da ya gane cewa waɗansu daga cikinsu Sadukiyawa ne sauran kuma Farisiyawa ne, sai ya ɗaga murya a Majalisar ya ce, “’Yan’uwana, ni Bafarisiye ne, ɗan Farisiyawa. Ana mini shari’a saboda begen da nake da shi a kan tashin matattu.”
7 Ha wamba vulyo, inkani chiza tanga mukati kavaFalisi ni MaSaduki, imi vuungi nivwa liyaba.
Da ya faɗi haka, sai gardama ta tashi tsakanin Farisiyawa da Sadukiyawa, taron kuwa ya rabu biyu.
8 “Mukuti maSaduki vacho kuti kakwina kuvuka kuva vafwile, kakwina mañiloi, kakwina luhulo, kono baFalisi va zumina muzonse.”
(Sadukiyawa suna cewa babu tashin matattu, babu mala’iku ko ruhohi. Amma Farisiyawa kuwa sun tsaya a kan cewa duk akwai.)
9 Cwale chi kweza ilata ikando, ni vamwi vañoli vawila kuvaFalisi niva ziima kukaanana, nivati, “Katu wani chifosahele kozu mukwame, kwina vule hamwi Luhuho kamba Iñiloi njilya wamba kwali?”
Aka yi babbar hayaniya. Waɗansu daga cikin malaman dokokin da suke Farisiyawa suka miƙe tsaye suka yi gardama mai ƙarfi suna cewa, “Ba mu sami wani laifi a wurin mutumin nan ba. A ce wani ruhu ko mala’ika ne ya yi masa magana fa?”
10 Hakuva ni nkani inkando, muyendisi wenkondo, ava tite kuti Paulusi mwa halolwe vusasa ku vali, imi cha laera valwi venkondo kuya hansi ni kumu twala chenkaani ku mu zwisa kuvenkuta, ni kumu leta munzuvo ikolete.
Gardamar kuwa ta yi tsanani har shugaban ƙungiyar sojan ya ji tsoro za su yayyage Bulus. Ya umarci sojoji su tafi su ƙwace shi ƙarfi da yaji daga wurinsu su kawo shi cikin barikin soja.
11 Masiku e chilila Ireeza na ziimana hembali naye, nikumuti, “Siye ku tiya, mukuti uva paki vuniti kachangu mwa Jerusalema, imi uka pake vulyo ni mwa Roma.”
Kashegari da dare Ubangiji ya tsaya kusa da Bulus ya ce, “Ka yi ƙarfin hali! Don kamar yadda ka yi shaida game da ni a Urushalima, haka kuma lalle, za ka yi shaidata a Roma.”
12 Haliza ku ñatula, maJuda vamwi chiveza hamwina, niku sumpila chikuto havali veene: chivati, kete valye kamba kunywa chimwi konji chive haya Paulusi.
Kashegari, Yahudawa suka ƙulla makirci suka kuma yi rantsuwa cewa ba za su ci ko sha ba sai sun kashe Bulus.
13 Vavali kuhitilila amakumi one vava tendi uwu mulelo.
Fiye da mutane arba’in ne suka ƙulla wannan makirci.
14 Nivayenda ku mupurisita mukulwana, ni kuvakulwana niku kawamba, “Chitwalivika tuvene mu chikuto chikando, kusa lya chimwi konji chitwe haya Paulusi.
Suka je wajen manyan firistoci da dattawa suka ce, “Mun yi babbar rantsuwa cewa ba za mu ci kome ba sai mun kashe Bulus.
15 “Cwale, hanu, mu siye inkuta i wambile muyendisi wenkondo, nikuka muleta kwenu, uvu musaka kusakisisa indava zakwe, imi iswe, mutuve kulitukiseze kumwi haya naseni kusika kunu.”
Saboda haka, sai ku da Majalisa sai ku roƙi shugaban ƙungiyar sojan yă kawo shi a gabanku kamar kuna so ku ƙara samun cikakken bayani game da zancensa. Mu kuwa muna a shirye mu kashe shi kafin yă iso nan.”
16 Kono mwana'nchizye wa Paulusi wa chiswisu naa zuwa kuti vava lele chaku lindila, imi ava yendi kukenjila munzuvo isilelezwe nikuta Paulusi,
Amma da ɗan’yar’uwar Bulus ya ji wannan makirci, sai ya tafi cikin barikin soja ya gaya wa Bulus.
17 Paulusi cha kumbila zumwi wa vaganteri nikucho, “Mutwale uzu mukwame kuva yendisi ve nkondo mukuti wina chimwi kawola kumu wambila.”
Sai Bulus ya kira ɗaya daga cikin jarumawan ya ce, “Ka kai wannan saurayi wurin shugaban ƙungiyar soja; yana da wani abin da zai faɗa masa.”
18 Imi niva muhinda mushisu nikumu twala kumuyendisi we nkondo ni kukacho, “Paulusi musuminwa wani sumpila kwali, ni kuni takuti nilete uzu mushisu kwako. Wina cha saka kuwamba kwako.”
Saboda haka ya ɗauke shi ya kai wajen shugaban ƙungiyar sojan. Jarumin ya ce, “Bulus, ɗan kurkukun nan ya kira ni, ya roƙe ni in kawo wannan saurayi a wurinka domin yana da wani abin da zai faɗa maka.”
19 Mukulwanna we nkondo na muhinda kwiyanza ni kuya kuchivaka chi li ungwile ni kumu vuza, “Chinzi cho swanela kuni wamba kwangu?”
Sai shugaban ƙungiyar sojan ya kama hannun saurayin ya ja shi gefe, ya tambaye shi cewa, “Mene ne kake so ka gaya mini?”
20 Mulombwana chamuwambila, “Majuda bazumizana kuti bakukumbile utwale Paulusi izona kukuta, ubu basaka kukabuza chakuya chenako ye indaba yakwe.”
Saurayin ya ce, “Yahudawa sun ƙulla za su roƙe ka ka kawo Bulus a gaban Majalisa gobe kamar suna neman ƙarin cikakken bayani game da Bulus.
21 Kono kazi ubahi ye, kakuti kwina bakwame bahitilila makumi one bamubandamine. Ba bika chikuto hewulu lyabo, kense balye kapa kunywa hesi chiba mwihaya. Niheba hanu bali ndukiseze, balindile kuti uba zuminine.”
Kada ka yarda da su, domin fiye da mutum arba’in daga cikinsu suna fakonsa. Sun yi rantsuwa ba za su ci ko sha ba sai sun kashe shi. Suna nan a shirye yanzu, suna jira ka amince da roƙonsu.”
22 Imi mupurisita mukulwana nasiya mushisu kuliyendela, hamana kumu laera, “Kanji uwambili nangati yeke kuti wa wamba izi zintu kwangu.”
Sai shugaban ƙungiyar sojan ya sallami saurayin ya kwaɓe shi ya ce, “Kada ka gaya wa kowa cewa ka faɗa mini wannan.”
23 Cha sumpila kwali vakwame vovere nikuti, “Uhinde valwi venkondo vachita myanda yovere vali tukiseze kuyenda konji kwa Sizeriya ni vatanti ve mbizi vena makumi achita myanda yovere hape, niva milinga vena myanda yovere. Mumu nyamuke hakati kamasiku.”
Sai ya kira biyu daga cikin jarumawansa, ya umarce su cewa, “Ku shirya sojoji ɗari biyu, da masu hawan dawakai saba’in da kuma masu māsu ɗari biyu su tafi Kaisariya da ƙarfe tara na daren nan.
24 Naava laera hape ku lukisa imbizi Paulusi yawola kwichila hateni, ni kumu twala siinte kwa Felekisi muvusisi.
Ku shirya wa Bulus dawakai da zai hau don a kai shi wurin Gwamna Felis lafiya.”
25 Imi avañoli iñolo chovuti;
Ya kuma rubuta wasiƙa kamar haka,
26 “Kilaudiyasi Laisiyasi kuyo tompeha muvusisi Felekisi, intumeliso.
Kalaudiyus Lisiyas. Zuwa ga Mai Girma, Gwamna Felis. Gaisuwa.
27 Uzu mukwame ava suminwa kuma Juda, imi ava kusaka kwi hayiwa kuvali, hani keza havali ni masole venkondo, nikumu haza, kuzwa hani ziva kuti Muroma.
Yahudawa sun kama wannan mutum suna kuma dab da kashe shi, amma na zo da sojojina na ƙwato shi, saboda na ji shi ɗan ƙasar Roma ne.
28 Nivaku saka kwiziva ivaka hava zekiswa, cwale cina mutwala kunkuta.
Na so in san abin da ya sa suke zarginsa, saboda haka na kawo shi a gaban Majalisarsu.
29 China lituta kuti ukwete ku zekiswa kuamana che mpuzo za mulao wavo veene, ni kuti kakwina zimusumina kutwala ku lufu kamba ku pika.
Na tarar cewa zargin da ake masa ya shafi waɗansu abubuwan da suka shafi dokarsu ne, amma ba wani zargi a kansa da ya isa kisa ko a daure shi.
30 Imi ni kwezibahazwa kwangu kuti kuveena vusandukili kozu mukwame. imi namu tumina hahanu kwako, ni ku laera valwisi vakwe ku leta zivamunyaza chazo havusu vwako. Shale sinte!”
Sa’ad da na sami labari cewa akwai wani makircin da aka ƙulla masa, sai na aika shi wurinka nan da nan. Na kuma umarci masu zarginsa su kai ƙararsu gare ka.
31 Cwale valwi venkondo chiva kuteka intaero zavo: niva hinda Paulusi nikumu leta masiku kwa Antiporisi.
Saboda haka sojojin, don cika umarni, suka ɗauki Bulus da dad dare suka kawo shi har Antifatiris.
32 Izuva lichilila, vuungi vwa valwi benkondo nivasiya vantanti ve mbizi kuti vayende naye imi avo vene niva voola kuchivaka chisilelezwe.
Kashegari suka bar masu hawan dawakai suka ci gaba da shi, yayinda sojojin suka koma barikin soja.
33 Vatanti vembizi hava sika mwa Sizeriya, niva leta iñolo kumuvusisi, niku tambika Paulusi kwali.
Sa’ad da masu hawan dawakai suka isa Kaisariya, sai suka ba wa gwamna wasiƙar suka kuma miƙa masa Bulus.
34 Muvusisi hamana kuvala iñolo, na vuuza kuti Paulusi uzwa muchikiliti nzi; he ziva kuti uzwa kwa Sisilia,
Gwamna ya karanta wasiƙar ya kuma tambaya ko daga wanda lardi ne ya fito. Da ya ji cewa shi daga Silisiya ne,
35 Nati, “Muni zuwe chokwizula vazekisi vako chiveza kunu,” imi cha laera kuti a vikiwe mumuleneñi wa mubuso wa Heroda.
sai ya ce, “Zan ji batunka lokacin da masu zarginka suka iso.” Sa’an nan ya ba da umarni a kai Bulus a tsare shi a fadar Hiridus.