< Psalm 68 >

1 [Psalm lal David] God El tuyak ac akfahsryelik mwet lokoalok lal. Elos su srungal elos kutangyukla ac kaingelik.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura. Waƙa. Bari Allah yă tashi, bari a watsar da abokan gābansa; bari maƙiyansa su gudu a gabansa.
2 Oana ke kulasr uh ukukla, ouinge God El luselosla. Oapana ke wax uh kofelik ke e uh, Ouinge mwet koluk elos wanginla ye mutun God.
Kamar yadda iska take hura hayaƙi, bari yă hura su haka; kamar yadda kaki kan narke a gaban wuta, bari mugaye su hallaka a gaban Allah.
3 A mwet suwoswos elos insewowo ac engan ye mutal; Elos insewowo ac sasa ke engan.
Amma bari adalai su yi murna su kuma yi farin ciki a gaban Allah; bari su yi murna da farin ciki.
4 On nu sin God, yuk on in kaksak nu sel; Kowos srukak pusren on ac akfulatye El su kasrusr fin pukunyeng uh! Inel pa LEUM GOD— kowos in engan ye mutal!
Rera wa Allah, rera yabo ga sunansa, ku ɗaukaka wanda yake hawa a kan gizagizai; sunansa Ubangiji ne, ku kuma yi farin ciki a gabansa.
5 God, su muta in Tempul mutal sel, El nunku ke tulik mukaimtal, ac El karinganang katinmas.
Uba ga marayu, mai kāre gwauraye, shi ne Allah a mazauninsa mai tsarki.
6 El sang acn in muta lun mwet mukaimtal, Ac el kolla mwet kapir nu ke sukosok ac engan, A elos su lainul fah muta ke acn na turangangla.
Allah ya shirya masu kaɗaici a cikin iyalai, ya jagorance’yan kurkuku da waƙoƙi; amma’yan tawaye suna zama a ƙasa mai zafin rana.
7 O God, ke kom tuh kol mwet lom, Ac fahsr sasla yen mwesis,
Sa’ad da ka fito a gaban mutanenka, ya Allah, sa’ad da ka taka ta cikin ƙasar da take wofi, (Sela)
8 Faclu kusrusrsrusr, ac af kahkla inkusrao me Ke sripen tuku lun God lun Sinai, Su God lun Israel.
duniya ta girgiza, sammai suka zuba ruwan sama, a gaban Allah, wanda ya bayyana a Sinai, a gaban Allah, Allah na Isra’ila.
9 Kom oru tuh af matol in putat nu faclu Ac aksroksrokyauk acn su munaslana.
Ka ba da yayyafi a yalwace, ya Allah; ka rayar da gādonka da ya gāji.
10 Mwet lom elos orala acn in muta lalos ingo; Ke pakoten lom, kom sang mwe kasru nu sin mwet sukasrup.
Mutanenka suka zauna a cikinsa, kuma daga yalwarka, ya Allah, ka tanada wa matalauta.
11 Leum El oru sap lal, Ac mutan puspis elos usalik pweng se inge:
Ubangiji ya yi umarni, mutane masu yawa ne suka yi shelarsa,
12 “Tokosra uh wi mwet mweun lalos elos kaingelik!” Na mutan su mutana acn selos elos kitalik ma wap inge:
“Sarakuna da mayaƙa suka gudu a gaggauce; cikin sansani mutane sun raba ganima.
13 Luman wule uh ma afla ke silver, Ac posohksok lalos saromrom ke gold nasnas. (Efu ku kutu suwos muta in kalkal lun sheep uh ke len in mweun?)
Har yayinda kuke barci a cikin garken tumaki, an dalaye fikafikan kurciya da azurfa, fikafikanta da zinariya mai ƙyalli.”
14 Ke God Kulana El akfahsryelik tokosra uh Fineol Zalmon, El oru tuh snow in putat we.
Sa’ad da Maɗaukaki ya watsar da sarakuna a cikin ƙasa, sai ya zama kamar ƙanƙara ta sauka a kan Zalmon.
15 Fuka kuiyen Fineol Bashan, Soko eol su pukanten tohktok fac!
Duwatsun Bashan, duwatsu masu alfarma ne; duwatsun Bashan masu wuyar hawa ne.
16 Efu ku kowos ngetnget koluk liki tohktok fulat kowos muta we Nu ke eol soko su God El sulela tuh Elan muta we? LEUM GOD El ac fah muta we ma pahtpat!
Don me kuke duba da kishi, ya duwatsu masu wuyan hawa, a kan dutsen da Allah ya zaɓa yă yi mulki, inda Ubangiji kansa zai zauna har abada?
17 Ke tausin chariot fokoko natul, Leum El tuku Sinai me nu in acn mutal sel.
Karusan Allah ninkin dubbai goma ne da kuma dubu dubbai; Ubangiji ya zo daga Sinai ya shiga cikin haikalinsa.
18 El utyak nu yen fulat Ac us mwet sruoh puspis welul; El eis mwe sang sin mwet su lainul. LEUM GOD El ac fah muta ingo.
Sa’ad da ka hau bisa, ka bi da kamammu cikin tawagarka; ka karɓi kyautai daga mutane, har ma daga’yan tawaye, don kai, ya Ubangiji Allah, za ka zauna a can.
19 Kaksakin Leum, Su us ma toasr lasr len na len; El pa God su molikutla.
Yabo ya tabbata ga Ubangiji, ga Allah Mai Cetonmu, wanda kullum yake ɗaukan nauyinmu. (Sela)
20 God lasr, El God su molela; El pa LEUM GOD, Leum lasr, Su loangekut liki misa.
Allahnmu shi ne Allah wanda yake ceto; daga Ubangiji Mai Iko Duka kuɓuta yake zuwa daga mutuwa.
21 Pwayena lah God El ac fah fukulya sifen mwet lokoalok lal, Elos su suk na in mutana in ma koluk lalos.
Tabbatacce Allah zai murƙushe kawunan abokan gābansa, rawanin gashi na waɗanda suke ci gaba cikin zunubansa.
22 Leum El fahk, “Nga ac fah folokonma mwet lokoalok lowos liki Bashan, Nga fah folokunulosma liki acn loal meoa,
Ubangiji ya ce, “Zan kawo su daga Bashan; zan kawo su daga zurfafan teku,
23 Tuh kowos fah fahsr in srah kaclos, Ac kosro ngalngul nutuwos in lohi srah kaclos nwe kena elos muti.”
don ku wanke ƙafafunku a cikin jinin maƙiyanku, yayinda harsunan karnukanku su sami rabonsu.”
24 O God, mwet nukewa elos liye fahsr in kutangla lom, Aok utyak lun God, Tokosra luk, nu in acn mutal sel.
Jerin gwanonka ya zo a bayyane, ya Allah, jerin gwanon Allahna da Sarkina zuwa cikin wuri mai tsarki.
25 Mwet on elos fahsr meet, ac mwet srital ke mwe on elos fahsr tok, Ac mutan fusr elos fahsr infulwa ac srital ke tambourine natulos.
A gaba akwai mawaƙa, a bayansu akwai makaɗa; tare da su akwai’yan mata suna bugan ganguna.
26 “Kaksakin God in walil lulap lun mwet lal. Kaksakin LEUM GOD, kowos fwil natul Jacob!”
Ku yabi Allah cikin taro mai girma; yabi Ubangiji cikin taron Isra’ila.
27 Benjamin, sruf se ma srik emeet, elan fahsr meet; Toko, mwet kol lun Judah wi mwet lalos, Na tufah mwet kol lun Zebulun ac Naphtali.
Ga ƙaramar kabilar Benyamin, suna jagorance su, ga babbar ƙungiya shugabannin Yahuda, ga kuma shugabannin Zebulun da na Naftali.
28 Akkalemye ku lom, O God; Ku se su kom orekmakin kacsr
Ka bayyana ikonka, ya Allah; ka nuna ƙarfinka, ya Allah, kamar yadda ka yi a dā.
29 Liki Tempul lom in Jerusalem, Yen tokosra uh elos use mwe lung nu sum we.
Saboda haikalinka a Urushalima sarakuna za su kawo maka kyautai.
30 Kael Egypt, su oana kosro lemnak su muta inmasrlon loa uh; Kai mutunfacl uh, su oana un cow mukul wi cow fusr, Nwe ke na elos nukewa suwoli ac asot silver lalos nu sum. Akfahsryeloselik su lungse orek mweun!
Ka tsawata wa naman jejin nan a cikin kyauro, garken bijimai a cikin’yan maruƙan al’ummai. Ka ƙasƙantar, bari yă kawo sandunan azurfa. Ka watsar da al’ummai waɗanda suke jin daɗin yaƙi.
31 Mwet fulat aolyen facl Egypt fah tuku; Ac mwet Ethiopia elos ac fah asroeak paolos in pre nu sin God.
Jakadu za su zo daga Masar; Kush za tă miƙa kanta ga Allah.
32 On nu sin God, tokosrai lun faclu, Onkin on in kaksak nu sin Leum,
Ku rera wa Allah, ya masarautan duniya, ku rera yabo ga Ubangiji, (Sela)
33 Nu sel su kasrusr inkusrao — Kusrao su oan oemeet me. Porongo, el sala ke sie pusra ku.
gare shi wanda yake hawan daɗaɗɗen sararin sama, wanda yake tsawa da babbar murya.
34 Kowos fahkak ku lun God; Tuh fulat lal oan fin Israel, Ac ku lal oan inkusrao.
Ku yi shelar ikon Allah, wanda ɗaukakarsa take a bisa Isra’ila, wanda ikonsa yake a cikin sarari.
35 Arulana yohk mangoliyen God ke El ac illa liki acn mutal sel — God lun Israel! El sang ku wolana nu sin mwet lal. Kaksakin God!
Kai mai banmamaki ne, ya Allah, cikin wurinka mai tsarki; Allah na Isra’ila yakan ba da iko da kuma ƙarfi ga mutanensa. Yabo ya tabbata ga Allah!

< Psalm 68 >