< Psalm 47 >

1 [Psalm Lun Tulik Natul Korah] Paspas ke engan, kowos mwet nukewa! On ac kaksakin God ke pusra lulap!
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku tafa hannuwanku, dukanku al’ummai; ku yi sowa ga Allah da muryoyin farin ciki.
2 LEUM GOD, El Su Fulatlana, fal mwet in sangeng sel; El sie tokosra kulana, su leumi faclu nufon.
Ubangiji Mafi Ɗaukaka mai banmamaki ne, Sarki ne mai girma a bisa dukan duniya!
3 El ase kutangla nu sesr fin mwet uh; El oru tuh kut in kol mutanfahl uh.
Ya rinjayi al’ummai a ƙarƙashinmu, mutane kuma a ƙarƙashin ƙafafunmu.
4 El sulela facl se kut in muta we, ac kut insewowo kac, Kut tulik natul Jacob, su God El lungse.
Ya zaɓar mana gādonmu, abar taƙamar Yaƙub, wanda yake ƙauna. (Sela)
5 God El fahsryak nu ke tron lal. Mwet uh wowoyak ke engan, ac yohk pusren mwe ukuk Ke LEUM GOD El utyak.
Allah ya haura a cikin sowa ta farin ciki, Ubangiji ya haura a cikin ƙarar ƙahoni.
6 Yuk on in kaksak nu sin God; On kaksak nu sin tokosra lasr!
Ku rera yabai ga Allah, ku rera yabai; ku rera yabai ga Sarkinmu, ku rera yabai.
7 God El tokosra fin faclu nufon; Kaksakunul ke on!
Gama Allah shi ne Sarkin dukan duniya; ku rera zabura ta yabo gare shi.
8 God El muta fin tron mutal lal; El leum fin mutunfacl uh.
Allah yana mulki a bisa al’ummai; Allah yana zama a kan kursiyinsa mai tsarki.
9 Mwet kol lun mutunfacl uh elos tukeni Nu yurin mwet lun God lal Abraham. El ku liki un mwet mweun nukewa; El fulat liki leum nukewa.
Manyan mutanen al’ummai sun taru a matsayin mutanen Allah na Ibrahim, gama sarkunan duniya na Allah ne; ana ɗaukaka shi ƙwarai.

< Psalm 47 >