< Psalm 4 >

1 [Psalm lal David] O God, su loangeyu, Topukyu ke nga pre. Ke nga muta in ongoiya, kom kasreyu. Pakomutuk, ac lohng pre luk.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Ta Dawuda. Ka amsa mini sa’ad da na kira gare ka, Ya Allahna mai adalci. Ka ba ni sauƙi daga wahalata; ka ji tausayina ka kuma ji addu’ata.
2 Putaka kowos ac akkolukye inek? Putaka kowos ac lungse ma lusrongten Ac suk ma kikiap?
Har yaushe, ya ku mutane za ku mai da ɗaukakata abin kunya? Har yaushe za ku ƙaunaci ruɗu ku nemi allolin ƙarya? (Sela)
3 Esam lah LEUM GOD El sulela mwet suwoswos tuh elos in ma lal, Ac El lohngyu ke nga pang nu sel.
Ku san cewa Ubangiji ya keɓe masu tsoron Allah wa kansa; Ubangiji zai ji sa’ad da na yi kira gare shi.
4 Kowos in rarrar ke sangeng, ac tia sifil oru ma koluk; Nunku akloalya ke ma se inge Ke kowos oan in misla fin mwe oan kiowos.
Cikin fushinku kada ku yi zunubi; sa’ad da kuke kan gadajenku, ku bincike zukatanku ku kuma yi shiru. (Sela)
5 Kisakin mwe kisa fal nu sin LEUM GOD, Ac filiya lulalfongi lowos in El.
Ku miƙa hadayun da suka dace ku kuma dogara ga Ubangiji.
6 Oasr mwet puspis su pre ac fahk, “O LEUM GOD, saok kom in sifilpa akinsewowoye kut, Ac ngetnget kulang lom in srekuti!”
Yawanci suna cewa, “Wa zai yi mana alheri?” Bari hasken fuskarka yă haskaka a kanmu, ya Ubangiji.
7 Tusruktu, engan su kom ase nu sik Yohk liki na engankinyen mut lalos Ke wheat ac wain.
Ka cika zuciyata da farin ciki sa’ad da hatsinsu da sabon ruwan inabinsu ya yi yawa.
8 Ke nga ona, nga motulla in misla; Mweyen kom mukena, LEUM GOD, ku in karinginyu wo. s
Zan kwanta in kuma yi barci lafiya, gama kai kaɗai, ya Ubangiji, kake sa mazaunina yă kasance lafiya lau.

< Psalm 4 >