< Psalm 17 >

1 [Sie Pre Lal David] O LEUM GOD, porongo ke nga kwafe sum ke nununku suwohs; Lipsre pang luk ke nga suk kasru sum! Porongeyu ke nga pre ke inse nasnas.
Addu’a ce ta Dawuda. Ka ji, ya Ubangiji, roƙona na adalci; ka saurari kukata. Ka kasa kunne ga addu’ata, ba ta fitowa daga leɓuna masu ƙarya.
2 Lela tuh nununku lom in wo nu sik Mweyen kom etu ma pwaye.
Bari fiffitawata tă zo daga gare ka; bari idanunka su ga abin da yake daidai.
3 Kom etu na insiuk. Kom sikme nu sik ke fong. Kom arulana suk ouiyuk Ac kom tia konauk kutena nunak koluk in nga. Nga tia fahk kutena ma koluk,
Ko ka duba zuciyata, ka kuma bincike ni da dare, ko ka gwada ni, ba za ka sami kome ba; na yanke shawara cewa bakina ba zai yi zunubi ba.
4 oana ke mwet saya oru; Nga akos na ma sap lom Ac nga tia fahsr ke inkanek lun mwet sulallal.
Game da ayyukan mutane kuwa, ta wurin maganar leɓunanka na kiyaye kaina daga hanyoyin tashin hankali.
5 Nga fahsr ke inkanek lom in pacl nukewa, Ac tiana kuhfla liki.
Sawuna sun kama hanyoyinka ƙafafu kuwa ba za su yi santsi ba.
6 Nga pre nu sum, O God, mweyen kom topukyu; Ke ma inge, forma nu sik ac porongo kas luk.
Na kira gare ka, ya Allah, gama za ka amsa mini; ka kasa kunne ka kuma ji addu’ata.
7 Akkalemye lungse wolana lom ac moliyula; Ke nga muta siskom nga moulla liki mwet lokoalok luk.
Ka nuna mini girmar ƙaunarka mai banmamaki, kai da kake ceton waɗanda suke neman mafaka daga abokan gābansu da hannunka na dama.
8 Karinginyu oana ke kom karingin atronmotom sifacna; Wikinyula ye lulin poum,
Ka kiyaye ni yadda ake kiyaye ido; ka ɓoye ni cikin inuwar fikafikanka
9 Liki anwuk lun mwet koluk. Mwet lokoalok akmas elos rauniyula;
daga mugaye waɗanda suke kai mini hari, daga abokan gāba masu mutuwa waɗanda suka kewaye ni.
10 Wangin pakomuta lalos ac elos kaskas filang.
Sun rufe zukatansu marar tausayi, da bakunansu suna magana da fariya.
11 Elos rauniyula yen nukewa nga forla nu we, Ac elos suk na pacl wo lalos in uniyuwi.
Sun sa mini ido, yanzu sun kewaye ni, a shirye suke, su jefa ni a ƙasa.
12 Elos soaneyu oana kosro lion, Ac kena sreyuwi nu ke ip srisrik.
Suna kama da zaki mai yunwan abinci, kamar babban zaki mai fako a maɓuya.
13 Fahsru, O LEUM GOD! Lain mwet lokoalok luk ac kutangulosla! Moliyula liki mwet koluk ke cutlass nutum;
Ka tashi, ya Ubangiji, ka yi arangama da su, ka durƙusar da su; ka cece ni daga mugaye ta wurin takobinka.
14 Moliyula lukelos su eis insewowo lalos in moul se inge. Kaelos ke ongoiya su kom elosak nu selos; Oru in yohk tuh in sun pac tulik natulos, Ac in oasr pac ma lula nu sin tulik nutin tulik natulos!
Ya Ubangiji, da hannunka ka cece ni daga irin mutanen nan, daga mutanen duniyan nan waɗanda ladarsu yana a wannan rayuwa ne. Kakan cika yunwan waɗanda kake so;’ya’yansu suna da isashe suna kuma ajiyar wadata wa’ya’yansu.
15 A funu nga, nga ac fah liye kom, mweyen nga tia oru ma koluk; Ac ke nga ngutalik, nga fah arulana engan ke sripen kom muta yuruk.
Amma ni, cikin adalci zan ga fuskarka; sa’ad da na farka, zan gamsu da ganin kamanninka.

< Psalm 17 >