< Psalm 124 >
1 [Psalm lal David] LEUM GOD El funu tia wi kut la, lukun fuka? O Israel, kowos in topuk!
Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba, bari Isra’ila yă ce,
2 “LEUM GOD El funu tia wi kut le, Ke mwet lokoalok elos mweun lain kut
da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba sa’ad da aka auka mana,
3 Kut lukun moul na elos ukumkutla Ke sripen kasrkusrak lulap lalos sesr;
sa’ad da fushinsu ya ƙuna a kanmu, ai, da sun haɗiye mu da rai;
4 Na sronot u pokkutla, Kof u afwinkutla,
da rigyawa ta kwashe mu, da ambaliya ta rufe mu.
5 A kof pulkulak akwalomyekutla.”
Da ruwa mai hauka ya share mu ƙaf.
6 Lela kut in sang kulo nu sin LEUM GOD, Su tia filikutyang nu in poun mwet lokoalok lasr.
Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda bai bari aka yayyage mu da haƙoransu ba.
7 Kut tu kaingla oana sie won su kaingla liki sruf lun mwet sru won; Sruf u musalla a kut sukosokla!
Mun tsira kamar tsuntsu daga tarkon mai farauta; an tsinke tarko, muka kuwa tsira.
8 Kasru lasr tuku sin LEUM GOD, Su orala kusrao ac faclu.
Taimakonmu yana a sunan Ubangiji, Wanda ya yi sama da ƙasa.