< Psalm 116 >
1 Nga lungse LEUM GOD mweyen El lohngyu; El porongo pre luk.
Ina ƙaunar Ubangiji, gama ya ji muryata; ya ji kukata ta neman jinƙai.
2 El lohngyu Ke pacl nukewa nga pang nu sel.
Domin ya juye kunnensa gare ni, zan kira gare shi muddin ina da rai.
3 Mwe kwasrip lun misa rauniyula, Ac mwe keok lun Hades kapriyuwi. Nga sangeng ac fosrngalana. (Sheol )
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai. (Sheol )
4 Na nga pang nu sin LEUM GOD, ac fahk, “Nga kwafe sum, LEUM GOD, moliyula!”
Sai na kira ga sunan Ubangiji na ce, “Ya Ubangiji, ka cece ni!”
5 LEUM GOD El kulang ac wo; God lasr El pakoten.
Ubangiji mai alheri ne da kuma mai adalci; Allahnmu yana cike da tausayi.
6 LEUM GOD El karinganulos su selalkung; Ke nga muta in mwe sensen El moliyula.
Ubangiji yana tsare masu tawali’u; sa’ad da nake cikin tsananin bukata, ya cece ni.
7 O ngunik, mongla ac inse misla, Mweyen LEUM GOD El arulana wo nu sik.
Ka kwantar da hankali, ya raina, gama Ubangiji mai alheri ne a gare ka.
8 LEUM GOD El moliyula liki misa, El tulokinya sroninmutuk Ac sruokyuwi liki ikori.
Gama kai, ya Ubangiji, ka ceci raina daga mutuwa, idanuna daga hawaye, ƙafafuna daga tuntuɓe,
9 Ouinge nga fahsr ye mutun LEUM GOD In facl lun mwet moul.
don in iya tafiya a gaban Ubangiji a ƙasar masu rai.
10 Nga srakna sruokya lulalfongi luk, Nga finne fahk mu, “Nga keoklana,”
Na gaskata, saboda haka na ce, “An azabtar da ni ƙwarai.”
11 Oayapa ke nga sangeng ac fahk, “Wangin mwet ku in lulalfongiyuk.”
Kuma cikin rikicewana na ce, “Dukan mutane maƙaryata ne.”
12 Mea nga ac ku in sang nu sin LEUM GOD Ke ma wo nukewa El ase nu sik?
Yaya zan sāka wa Ubangiji saboda dukan alherinsa gare ni?
13 Nga fah use cup in wain ac kisakin nu sin LEUM GOD In sang kulo nu sel ke El moliyula.
Zan daga kwaf na ceto in kuma kira ga sunan Ubangiji.
14 Nga ac fah akfalye wulela luk nu sin LEUM GOD Ye mutun mwet lal nukewa.
Zan cika alkawurana ga Ubangiji a gaban dukan mutanensa.
15 Fuka lupan asor lun LEUM GOD Ke sie sin mwet lal misa.
Abu mai daraja a gaban Ubangiji shi ne mutuwar tsarkakansa.
16 Nga mwet kulansap lom, LEUM GOD; Nga kulansupwekom oana ke nina kiuk el oru. Kom moliyula liki misa.
Ya Ubangiji, da gaske ni bawanka ne; ni bawanka ne, ɗan baiwarka; ka’yantar da ni daga sarƙoƙi.
17 Nga fah asot nu sum mwe kisa in sang kulo, Ac nga fah pre nu sum.
Zan yi hadayar godiya gare ka in kuma kira bisa sunan Ubangiji.
18 Nga fah akfalye wulela luk nu sin LEUM GOD Ye mutun mwet lal nukewa,
Zan cika alkawurana ga Ubangiji a gaban dukan mutanensa,
19 Ke elos tukeni ke inkul lun Tempul Lun LEUM GOD in Jerusalem. Kaksakin LEUM GOD!
a filayen gidan Ubangiji, a tsakiyarki, ya Urushalima. Yabi Ubangiji.