< Oekyuk 5 >
1 LEUM GOD El fahk nu sel Moses,
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 “Sapkin nu sin mwet Israel elos in sisla liki nien aktuktuk uh kutena mwet ma wi musen lepa, oayapa elos su oasr sroano koluk soror ke manolos, ku kutena su fohkfokla ke sripen elos pusral monin ma misa.
“Ka umarci Isra’ilawa su kori duk wanda yake da ciwon fatan jiki, ko mai ɗiga na kowane iri, ko wanda ya ƙazantu ta wurin taɓa gawa, daga cikin sansani.
3 Kom fah lusla mukul ac mutan nukewa ma tia nasnas inge, tuh elos in tia akfohkfokye nien aktuktuk, yen nga muta inmasrlon mwet luk uh we.”
Ka kori maza da mata ma; ka kai su bayan sansani domin kada su ƙazantar da sansani inda nake zama a cikinsu.”
4 Mwet Israel elos akos ac siselosla nukewa liki nien aktuktuk uh, oana ma LEUM GOD El sapkin nu sel Moses.
Isra’ilawa suka yi haka; suka kore su daga sansanin. Suka aikata yadda dai Ubangiji ya umarci Musa.
5 LEUM GOD El sang oakwuk inge nu sel Moses
Ubangiji ya ce wa Musa,
6 tuh mwet Israel in fahsr kac: Pacl se kutena mwet el lafwekin LEUM GOD ke sripen el orala sie ma koluk lain sie pac mwet,
“Gaya wa Isra’ilawa, ‘Sa’ad da namiji ko mace ya yi wa ɗan’uwansa laifi ta kowace hanya, ta yin haka, ya yi rashin aminci ga Ubangiji, mutumin kuwa ya yi laifi ke nan
7 el enenu in fahkak ma koluk el orala uh, ac akfalye nufon molin ma koluk sac, ac laesla pac ke sie tafu limekosr nu sin mwet se el orala ma koluk sac nu se uh.
kuma dole yă furta zunubin da ya yi. Dole yă yi biya cikakkiyar diyya saboda laifinsa, yă ƙara kashi ɗaya bisa biyar a kai, yă kuma bayar da shi duka ga wanda ya yi wa laifin.
8 Tusruktu mwet sac fin misa ac wangin sou fototo lal in ku in moulyang nu se, na ac fah itukyang nu sin LEUM GOD tuh in ma lun mwet tol. Moul se inge ma sayen na sheep mukul soko ma mwet sac el ac srukak in kisakinyuk mwe aknasnasyela ma koluk lal.
Amma in mutumin da aka yi wa laifin ba shi da ɗan’uwa na kusa da za a biya diyya saboda laifin, sai diyyar tă zama ta Ubangiji, dole kuma a ba wa firist, haɗe da ragon da za a yi kafara da shi.
9 Mwe sang nukewa ma mwet Israel uh sang nu sin LEUM GOD ac fah ma lun mwet tol se su elos sang nu se.
Dukan tsarkakakkun abubuwan da Isra’ilawa suka kawo wa firist za su zama nasa.
10 Kutena mwe sang ma itukyang nu sin sie mwet tol, ac fah ma na lal.
Kowace tsarkakakkiyar kyauta da mutum ya kawo nasa ne, sai dai abin da ya ba wa firist, zai zama na firist.’”
11 LEUM GOD El sapkin nu sel Moses
Sai Ubangiji ya ce wa Musa,
12 in fahkang oakwuk inge nu sin mwet Israel. Sie mukul fin sifacna fweni mu mutan kial aklalfonyal
“Yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘In matar wani ta kauce, ta kuma yi rashin aminci gare shi
13 ke el orek kosro yurin sie pacna mukul, tusruk mukul tumal el tia etu na pwaye, mweyen sahp mutan kial uh okanla, ac wangin mwet liye in orek loh kac,
ta wurin kwana da wani dabam, wannan kuwa ya kasance a ɓoye ga mijinta, rashin tsarkinta kuwa bai tonu ba (da yake babu shaida, ba a kuma kama ta tana yi ba),
14 na mukul sac ku in lemtai mutan kial ke ouiya se inge. Ku mukul tumal ku pac in lemtai mutan kial, mutan sac finne tia orek kosro.
in kuma kishi ya sha kan mijinta kuma tana da ƙazanta, ko kuwa idan yana kishi yana kuma zatonta ko ma ba ta da ƙazanta
15 Ke lumah luo inge kewa, mukul sac fah pwanla mutan kial nu yurin mwet tol, ac use mwe kisa oakwuki nu kac, su paun in flao luo ma orek ke barley, tusruk el fah tia okoaung kutena oil in olive nu fac, ku sang kutena mwe keng nu fac, mweyen mwe kisa se inge ma sin mukul lemta sac, in oru in kalem ma pwaye kac uh.
mijin zai kai matansa a gaban firist, yă kuma kawo hadayar abubuwan da ake bukata; abubuwa kamar, garin sha’ir garwa ɗaya, amma kada yă zuba mai a kan garin sha’ir, kada kuma yă sa turaren wuta a kansa, domin hadaya ce ta miji mai tuhumar matarsa da aka kawo domin gaskiya tă fito fili.
16 Mwet tol uh fah fahk nu sin mutan sac in tuyak ye mutun loang uh.
“‘Firist zai kawo ta, yă sa tă tsaya a gaban Ubangiji.
17 Mwet tol el fah ukuiya kutu kof mutal nu in sie pol orek ke kle, ac eis kutu fohkfok su oan fin falful in Lohm Nuknuk Mutal, ac filiya in kof uh tuh in akmwenye kof uh.
Sa’an nan zai ɗebi ruwa mai tsarki a tulun laka, yă zuba ƙurar da ya ɗebo daga daɓen tabanakul a cikin ruwan.
18 Na el fah tulalik aunsifen mutan sac, ac filiya mwe kisa flao in paol. Mwet tol sac fah sifacna sruokya pol se ma kof mwen sac oan loac, ma in oru sie selnga.
Bayan da firist ya sa matan ta tsaya a gaban Ubangiji, sai yă kunce gashin kanta, yă kuma sa hadaya ta gari don tunawa a hannuwanta, hadayar gari ce ta kishi, yayinda shi kansa zai riƙe ruwa mai ɗaci, mai jawo la’ana.
19 Toko mwet tol sac fah sap tuh mutan sac in insese nu ke fulahk su ac fwackyak sin mwet tol, su fahk ouinge: “Kom fin tiana orek kosro, kom fah tia ongoiya ke selnga se su kof se inge ac use.
Sa’an nan firist zai sa tă yi rantsuwa, yă kuma ce mata, “In ba wani mutumin da ya kwana da ke kuma ba ki kauce kin ƙazantar da kanki yayinda kike auren mijinki ba, kada wannan ruwa mai ɗaci, mai jawo la’ana, yă cuce ki.
20 Tusruktu kom fin tuh orek kosro
Amma in kin kauce yayinda kike auren mijinki, kika kuma ƙazantar da kanki ta wurin kwana da wani dabam da ba mijinki ba,”
21 lela LEUM GOD Elan oru tuh inem in sie mwe selnga inmasrlon mwet lom uh. Lela Elan oru acn in orek tulik lom in tulakeni, ac insiom in mutyak.
(a nan firist zai sa macen a ƙarƙashin la’anar rantsuwa cewa) “bari Ubangiji yă sa mutanenki su la’ance ki, su kuma yi Allah wadai da ke, sa’ad da Ubangiji ya sa cinyarki ta shanye, cikinki kuma ya kumbura.
22 Lela kof se inge in utyak nu insiom ac oru in mutyak, ac nien orek tulik lom in tulakeni.” Na mutan sac fah fahk, “Nga insese; lela LEUM GOD Elan oru oana.”
Bari wannan ruwa mai jawo la’ana, yă shiga jikinki saboda cikinki yă kumbura, cinyarki kuma yă shanye.” “‘Sai macen tă ce, “Amin. Bari yă zama haka.”
23 Na mwet tol el fah simusla kas in selnga inge ac fweang nu in pol in kof mwen sac.
“‘Firist zai rubuta waɗannan la’anoni a littafi, sa’an nan yă wanke su cikin ruwa mai ɗaci.
24 Meet liki el ac sang mutan sac in nim kof sac, su ac ku in oru elan waiok upa,
Sai yă sa macen tă sha ruwa mai ɗaci, mai jawo la’ana, wannan ruwa kuwa zai shiga cikinta yă kawo mata wahala mai zafi.
25 mwet tol el ac fah eis flao in kisa liki inpoun mutan sac, ac kolak in kisakin nu sin LEUM GOD, ac filiya fin loang uh.
Firist zai karɓi hadaya ta gari don kishi daga hannuwanta, yă kaɗa shi a gaban Ubangiji sa’an nan yă kawo a bagade.
26 Toko el fah lafusak kutu tuh in sie mwe kisa in esmakin, ac furreak fin loang uh. Tukun ma inge nukewa, el fah sang mutan sac in numla kof sac.
Sa’an nan firist zai ɗiba hatsi na hadaya cike da hannunsa don hadayar tunawa, yă kuma ƙone a bagade; bayan haka sai yă sa macen tă sha ruwan.
27 Fin pwaye mutan sac el tuh orek kosro, kof sac ac pwanak ngal upa nu sel; insial ac mutyak, ac nien tulik lal ac tulakeni. Inel ac fah sie mwe selnga in masrlon mwet lal.
In ta ƙazantar da kanta ta kuma ci amanar mijinta, to, yayinda aka sa tă sha ruwa mai jawo la’ana, ruwan zai shiga cikinta, yă jawo mata wahala mai zafi; cikinta zai kumbura, cinyarta kuma yă shanye, tă kuwa zama la’ananniya a cikin mutanenta.
28 Tusruktu el fin pwayena ac wangin mwatal, ac fah wangin keok nu sel, ac el ac ku in sifil orek tulik.
Amma fa, in macen ba tă ƙazantar da kanta ba, ba tă kuma da ƙazanta, za a kuɓutar da ita daga laifin, za tă kuma iya haihuwa.
29 Pa inge ma sap nu ke lemta, ke pacl sie mukul el sifacna fweni mu mutan kial uh orek kosro.
“‘Wannan dai, ita ce dokar kishi sa’ad da mace ta kauce, ta kuma ƙazantar da kanta yayinda take aure da mijinta,
30 Mutan sac fah enenu in tu ye mutun loang uh, na mwet tol el fah oru ouiya inge nukewa nu sin mutan sac.
ko kuma sa’ad da mijin yana kishi domin yana shakkar matarsa. Firist zai sa tă tsaya a gaban Ubangiji, yă kuma yi amfani da wannan doka gaba ɗaya a kanta.
31 Mukul sac ac fah wangin mwatal, a mutan sac fin kosro, el ac fah sifacna us mwatal.
Mijin zai zama marar laifi daga kowane laifi, amma matar za tă ɗauki muguntarta, idan ta yi laifin.’”