< Job 22 >
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2 “Ku oasr sie mwet, finne mwet ma lalmwetmet emeet uh, Su oasr sripa nu sin God?
“Mutum yana iya zama da amfani a wurin Allah? Mai hikima ma zai iya zama da amfani a wurin shi?
3 Ku orekma lom fin arulana suwohs, ya ac akwoye God? Kom fin tia oru kutena ma koluk, ya ac ku in kasrel?
Wane daɗi Allah zai ji in kai mai adalci ne? Wace riba zai samu in rayuwarka marar laifi ce?
4 Tia ke sripen kom sangeng sin God Pa oru Elan kai kom, ku nununkekom an.
“Ko don kana tsoron Allah shi ya sa ya kwaɓe ka ya kuma bari haka yă same ka?
5 Mo, ma ke sripen arulana yokla ma koluk lom; Oayapa ke ma koluk nukewa ma kom oru an.
Ba muguntarka ce ta yi yawa ba? Ba zunubanka ne ba iyaka ba?
6 Ke kom oru tuh sie mwet lim in akfalyela mani ma el ngisrala sum uh, Oana kom in sarukla nuknuk ma el nukum uh ac oru tuh elan koflufolla.
Ka sa ɗan’uwanka yă biya ka bashin da kake binsa ba dalili; ka ƙwace wa mutanen rigunansu ka bar su tsirara.
7 Kom tuh srunga sang kof nimen mwet su totola, Ac sranga pac sang mwe mongo nu selos su masrinsral.
Ba ka ba masu jin ƙishirwa su sha ba kuma ka hana wa masu jin yunwa abinci su ci.
8 Kom tuh orekmakin ku lom ac wal lom In eisla acn uh nufon.
Ko da yake kai mai ƙarfi ne, ka mallaki ƙasa, mutum mai martaba kuma, kana zama cikin ƙasarka.
9 Kom tia falkin lah kom tia wi kasru katinmas, A kom oayapa pisre ma lun tulik mukaimtal, ac oralos koluk.
Ka kori gwauraye hannu wofi, ka kuma karya ƙarfin marayu.
10 Ke ma inge sruhf puspis raunikomla ac akola in sruokkomi, Ac inge kom muta in sangeng na lulap.
Shi ya sa kake kewaye da tarkuna, shi ya sa ka cika da tsoron mugun abin da zai auko maka.
11 Arulana yokla lohsr ingena, oru kom tia ku in liye, Ac sie sronot lulap afinkomla.
An yi duhu ƙwarai, har ba ka iya gani, shi ya sa ambaliyar ruwa ta rufe ka.
12 “Ya God El tia muta yen fulatlana inkusrao Ac ngeti nu fin itu uh, finne itu uh oan yen fulat?
“Ba Allah ne a can sama ba? Dubi yadda taurarin sama suke can nesa a sama!
13 A kom siyuk, ‘Mea God El etu? Pukunyeng uh okanulla, na El ac nununkekut fuka?’
Duk da haka ka ce, ‘Me Allah ya sani? A cikin duhu ne yake shari’a?
14 Kom nunku mu pukunyeng matoltol uh kosrala mutal Elan tia liye, Ke El forfor fin acn engyeng uh.
Gajimare ya rufe shi, saboda haka ba ya ganinmu lokacin da yake takawa a cikin sammai.’
15 “Ya kom wotela sum tari mu kom ac fahsrna ke inkanek Ma mwet koluk uh fahsr kac pacl nukewa uh?
Za ka ci gaba da bin tsohuwar hanyar da mugayen mutane suka bi?
16 Meet liki na pacl in misa lalos, Elos pahtkakinyukla tari ke sie sronot.
An ɗauke su kafin lokacinsu yă cika, ruwa ya share tushensu.
17 Mwet inge mwet pilesru God, Ac elos nunku mu wangin ma El ku in oru nu selos.
Suka ce wa Allah, ‘Ka rabu da mu! Me Maɗaukaki zai yi mana?’
18 Sruhk God pa tuh akinsewowoyalos ke kasrpalos — Nga tia ku in kalem ke nunak lun mwet koluk uh.
Duk da haka kuwa shi ne ya cika gidajensu da abubuwa masu kyau, saboda haka ba ruwana da shawarar mugaye.
19 Mwet wo uh engan, ac mwet wangin mwata elos israsr Ke elos liye lah kalyeiyuk mwet koluk uh.
“Masu adalci suna gani ana hallaka mugaye, suna jin daɗi; marasa laifi suna yi musu ba’a, suna cewa,
20 Ma nukewa lun mwet koluk uh kunausyukla, Ac e uh esukak kutena ma su lula.
‘Ba shakka an hallaka maƙiyanmu, wuta kuma ta ƙona dukiyarsu.’
21 “Inge, Job, akmisye kom nu sin God, Ac nimet oral oana sie mwet lokoalok; Kom fin suk misla, na El ac akinsewowoye kom.
“Ka miƙa kanka ga Allah ka samu salamarsa; ta haka ne arziki zai zo maka.
22 Eis mwe luti ma El sot uh; Ac filiya kas lal insiom.
Ka bi umarnin da zai fito daga bakinsa kuma ka riƙe maganarsa a cikin zuciyarka.
23 Aok, kom enenu in siskomi, ac foloko nu yurin God, Oru in safla ma koluk nukewa Ma orek in lohm sum an.
In ka komo ga Maɗaukaki, za ka warke. In ka kawar da mugunta daga cikin gidanka.
24 Sisla gold lom an; Sisla nufon gold wowo lom an nu ke kapin infacl paola ingan.
Ka jefar da zinariyarka a ƙasa, ka jefar da zinariyar Ofir da ka fi so a cikin duwatsu,
25 Lela tuh in God Kulana pa gold lom uh, Ac Elan oana silver lom su yolyak oan yurum an.
sa’an nan ne Maɗaukaki zai zama zinariyarka, zai zama azurfa mafi kyau a wurinka.
26 Na kom fah lulalfongi God pacl nukewa, Ac kom fah etu lah mwe insewowo lom nukewa tuku sel me.
Ba shakka a lokacin ne za ka sami farin ciki daga wurin Maɗaukaki, ku kuma ɗaga idanunku ga Allah
27 Ke kom pre El ac topuk kom, Ac kom fah liyaung wulela nukewa ma kom orala nu sel an.
Za ka yi addu’a zuwa gare shi, zai kuwa ji ka, kuma za ka cika alkawuranka.
28 Na ac fah wo ouiyom ke ma nukewa kom oru, Ac kalem ac fah tolak inkanek lom.
Abin da ka zaɓa za ka yi za ka yi nasara a ciki, haske kuma zai haskaka hanyarka.
29 God El sisya mwet inse fulat, Ac molela mwet pusisel.
Sa’ad da aka ƙasƙantar da mutane ka kuma ce, ‘A ɗaga su!’ Sa’an nan zai ceci masu tawali’u.
30 God El ac fah molikomla fin wangin ma sufal lom, Ac fin pwaye orekma lom.”
Zai ceci wanda ma yake mai laifi, wanda zai tsirar da shi ta wurin tsabtar hannuwanka.”