< Isaiah 56 >

1 LEUM GOD El fahk nu sin mwet lal, “Oru ma suwohs ac pwaye, mweyen ac tia paht nga ac molikowosla.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ku riƙe gaskiya ku yi abin da yake daidai, gama cetona yana kusa za a kuma bayyana adalcina nan da nan.
2 Nga fah akinsewowoyalos su karinganang len Sabbath ac tia aklusrongtenye. Nga fah akinsewowoyalos su tia oru kutena ma koluk.”
Mai albarka ne mutumin da ya aikata wannan, mutumin da ya riƙe kam yana kiyaye Asabbaci ba tare da ƙazantar da shi ba, yana kuma kiyaye kansa daga yin mugun abu.”
3 Sie mwetsac su weang mwet lun God elan tia fahk mu, “LEUM GOD El tia lela ngan wi mwet lal uh alu.” Sie eunuch elan tia nunku mu el tia ku in wi oaoala nu ke mwet lun God ke sripen el tia ku in orek tulik.
Kada baƙon da ya miƙa kansa ga Ubangiji ya ce, “Ai Ubangiji zai ware ni daga mutanensa.” Kada kuma wani bābā ya yi gunaguni cewa, “Ni busasshen itace ne kawai.”
4 LEUM GOD El fahk nu sin kain mukul se ingan, “Kom fin akfulatyeyu ke kom karinganang len Sabbath, ac kom fin oru ma nga lungse ac oaru in liyaung wuleang luk,
Gama ga abin da Ubangiji ya faɗa, “Wa bābānnin da suna kiyaye Asabbatai, waɗanda suka zaɓi yin abin da ya gamshe ni suna kuma riƙe da alkawarina kankan,
5 na inem ac fah esamyuk in Tempul luk oayapa inmasrlon mwet luk, paht liki na funu oasr wen ac acn nutum. Kom ac fah tiana mulkinyukla.”
a gare su cikin haikalina da kuma bangayensa zan ba da matuni da kuma suna mafi kyau fiye da’ya’ya maza da kuma’ya’ya mata; zan ba su madawwamin sunan da ba za a raba su da shi ba.
6 Na LEUM GOD El fahk nu sin mwetsac su wela mwet lal, su lungse El ac kulansupwal, su akfulatye len Sabbath ac oaru in liyaung wuleang lal:
Baƙin da suka miƙa kansu ga Ubangiji don su bauta masa, su kuma ƙaunaci sunan Ubangiji, waɗanda kuma suke yin masa sujada, duk waɗanda suka kiyaye Asabbaci ba tare da ƙazantar da shi ba suka kuma riƙe alkawarina kankan,
7 “Nga fah uskowosme nu Zion, fineol mutal luk, ac akenganye kowos in iwen pre sik, ac nga fah insewowo in eis mwe kisa ma kowos kisakin fin loang luk. Tempul sik fah pangpang iwen pre nu sin mwet in mutunfacl nukewa.”
waɗannan ne zan kai tsattsarkan dutsena in sa su yi farin ciki a gidana na addu’a. Hadayunsu na ƙonawa da sadakokinsu za su zama abin karɓa a bagadena; gama za a ce da gidana gidan addu’a domin dukan al’ummai.”
8 LEUM GOD Fulatlana, su folokonma mwet Israel lal nu yen selos liki sruoh, El wulela mu El ac use kutu pac mwet sayalos in welulosyang.
Ubangiji Mai Iko Duka ya furta cewa, zai tattara korarru na Isra’ila, “Zan ƙara tattaro waɗansu bayan waɗanda na riga na tattara.”
9 LEUM GOD El fahk nu sin mutunfacl saya uh in tuku oana kosro lemnak ac kangla mwet lal.
Ku zo, dukanku namun jeji, ku zo ku ci, dukanku namun jeji!
10 El fahk, “Mwet kol nukewa, su ma kunalos in sensenkakin mwet luk, elos kun! Wangin ma elos etu. Elos oana kosro ngalngul in soan ma tiana wowo — elos oanna ac mweme. Elos lungse na pwaye motul!
Matsaran Isra’ila makafi ne, dukansu jahilai ne; dukansu bebayen karnuka ne ba za su iya haushi ba; suna kwance ne kawai suna mafarki, suna son barci ba dama.
11 Elos oana kosro oasroasr in mongo ma tia etu kihpi. Mwet kol inge wangin etauk lalos. Kais sie selos oru na ma elos lungse, ac suk na ma ac wo nu selos sifacna.
Su karnuka ne masu kwaɗayi; ba su taɓa ƙoshi. Su makiyaya ne marasa ganewa; duk sun nufi inda suka ga dama, kowa yana nemar wa kansa riba.
12 Mwet sruhi inge elos fahk, ‘Use kutu wain an kut in nim na ke kuiyasr! Len lutu uh ac fah wo liki na misenge!’”
Kowanne yakan ce, “Zo, bari in samo ruwan inabi! Bari mu cika cikinmu da barasa! Gobe ma zai zama kamar yau, ko ma fiye da haka.”

< Isaiah 56 >