< Genesis 33 >

1 Jacob el liye lah Esau el tuku wi mwet angfoko lal, ke ma inge el kitalik tulik natul ah inmasrlol Leah, Rachel, ac mutan kulansap luo kial.
Yaƙub ya ɗaga ido ke nan, sai ga Isuwa yana zuwa tare da mutanensa ɗari huɗu; saboda haka sai ya rarraba’ya’yan wa Liyatu, Rahila da kuma matan nan biyu masu hidima.
2 El likiya mutan kulansap kial ac tulik natultal ah meet, na Leah ac tulik natul ah, na fah Rachel ac Joseph oetok.
Ya sa matan nan biyu masu hidima da’ya’yansu a gaba, Liyatu da’ya’yanta biye, sa’an nan Rahila da Yusuf a baya.
3 Jacob el fahsryak meet lukelos, ac faksufi nwe infohk uh pacl itkosr ke el fahsryang nu ye mutun tamulel lal.
Shi kansa ya sha gabansu, ya rusuna har ƙasa sau bakwai, kafin ya kai kusa da inda ɗan’uwansa Isuwa yake.
4 A Esau el kasrusr nu yorol, kaosulma ac ngok mutal. Ac eltal tukeni tung.
Amma Isuwa ya ruga a guje ya sadu da Yaƙub ya rungume shi; ya faɗa a wuyansa ya sumbace shi. Suka kuma yi kuka.
5 Ke Esau el ngetla ac liye mutan ac tulik uh, el siyuk, “Su mwet wi kom inge?” Ac Jacob el topuk, “Mwet kacto luk, tulik inge ma God El kulang ac ase nu sin mwet kulansap lom.”
Sa’an nan Isuwa ya ɗaga ido ya ga mata da’ya’ya. Ya yi tambaya, “Su wane ne waɗannan tare da kai?” Yaƙub ya amsa, “Su ne’ya’yan da Allah cikin alheri ya ba bawanka.”
6 Na mutan kulansap kial uh tuku wi tulik natultal, ac faksufi nwe infohk uh.
Sai matan nan biyu masu hidima da’ya’yansu suka matso kusa suka durƙusa.
7 Toko Leah ac tulik natul tuku ac faksufi pac, na Joseph ac Rachel fahsryak oetok ac faksufi.
Biye da su, Liyatu da’ya’yanta suka zo suka rusuna. A ƙarshe duka, sai Yusuf da Rahila suka zo, su ma suka rusuna.
8 Ac Esau el siyuk, “Ma ya sruhk u se nga fahsru sun ah? Mea kalmac?” Ac Jacob el fahk, “Ma in akfisrasrye nunak lom.”
Isuwa ya yi tambaya, “Me kake nufi da dukan abubuwan nan da na sadu da su ana korarsu?” Sai Yaƙub ya ce, “Don in sami tagomashi a idanunka ne, ranka yă daɗe.”
9 Tusruktu Esau el fahk, “Ma lik, fal ma oasr yuruk uh. Tari, sruokyana ma lom an.”
Amma Isuwa ya ce, “Na riga na sami abin da ya ishe ni, ɗan’uwana. Riƙe abin da kake da shi don kanka.”
10 Jacob el fahk, “Mo, fin pwaye lah kom eisyu, nunak munas eis mwe kite luk inge. Nu sik, ke nga liye motom uh, oana ngan liye mutun God, ke kom arulana kulang nu sik uh.
Sai Yaƙub ya ce, “A’a, ina roƙonka, in na sami tagomashi a idanunka, sai ka karɓi wannan kyautai daga gare ni. Gama ganin fuskarka kamar ganin fuskar Allah ne, yanzu da ka karɓe ni da farin ciki.
11 Nunak munas, eis mwe kite ma nga us nu yurum inge. God El arulana kulang nu sik ac ase mwe enenu luk nukewa.” Jacob el sikalani na in kwafe nwe ke na Esau el eis.
Ina roƙonka ka karɓi kyautar da aka kawo maka, gama Allah ya yi mini alheri kuma ina da kome da nake bukata.” Ganin yadda Yaƙub ya nace, sai Isuwa ya karɓa.
12 Esau el fahk, “Akola kut in som. Nga ac fahsr meet.”
Sa’an nan Isuwa ya ce, “Bari mu tafi, zan yi maka rakiya.”
13 Jacob el topuk ac fahk, “Kom etu lah tulik inge munas, ac nga ac nunku pac ke sheep ac cow wi natu natulos uh. Fin upala pahtokyalos finne len se, u nufon se inge ac misa.
Amma Yaƙub ya ce masa, “Ranka yă daɗe, ka san cewa’ya’yan ƙanana ne, dole in lura da tumaki da shanun da suke shayar da jariransu. In aka kore su da gaggawa a rana guda kaɗai, dukan dabbobin za su mutu.
14 Nunak munas, fahsr meet likiyu, ac nga ac fahsrna tukum, wi kuiyen fahsr lun un kosro ac tulik inge, nwe ke nga sun kom in acn Edom.”
Saboda haka bari ranka yă daɗe yă sha gaban bawansa, ni kuma in tafi a hankali bisa ga saurin abin da ake kora a gabana da kuma saurin’ya’yan, sai na iso wurinka ranka yă daɗe, a Seyir.”
15 Esau el fahk, “Fin angan, nga filiya kutu mwet luk inge in wi kom.” Tusruktu Jacob el fahk, “Tari mansis, kulo. Fin wo sum, nimet elya kac.”
Sai Isuwa ya ce, “To, bari in bar waɗansu mutanena tare da kai.” Yaƙub ya ce, “Amma me ya sa za ka yi haka? Bari dai in sami tagomashi a idanunka ranka yă daɗe.”
16 Ouinge Esau el mukuiyak ke len sac in folok nu Edom.
Saboda haka a wannan rana Isuwa ya kama hanyar komawa zuwa Seyir.
17 Ac Jacob el som nu Sukkoth, musaela lohm se sel we, ac orala lac lohm nu sin kosro natul. Pa pwanang pangpang acn sac Sukkoth.
Yaƙub kuwa, ya tafi Sukkot, inda ya gina wuri domin kansa, ya kuma yi bukkoki domin dabbobinsa. Shi ya sa aka kira wurin Sukkot.
18 Ke Jacob el foloko liki acn Mesopotamia el sun siti Shechem in acn Canaan. Wona ouiyal, ac el tulokunak nien aktuktuk lal in sie acn oan apkuran nu ke siti sac.
Bayan Yaƙub ya zo daga Faddan Aram, ya iso lafiya a birnin Shekem a Kan’ana, ya kuma kafa sansani a ƙofar birni.
19 El molela ipin acn sac sin fwilin tulik natul Hamor, papa tumal Shechem, ke ipin silver siofok.
Ya sayi fili daga’ya’yan Hamor maza, mahaifin Shekem inda ya kafa tentinsa, a bakin azurfa ɗari.
20 El etoak loang se we, ac sang inen loang sac “El,” su God lun Israel.
A can ya kafa bagade ya kuma kira shi El Elohe Isra’ila.

< Genesis 33 >