< Genesis 21 >
1 LEUM GOD El akinsewowoyal Sarah oana ke El tuh wulela,
Ana nan sai Ubangiji ya nuna wa Saratu alheri kamar yadda ya ce, Ubangiji kuma ya yi wa Saratu abin da ya yi alkawari.
2 ac el pitutuyak ac oswela wen se nu sel Abraham ke el matuoh. Tulik mukul sac osweyukla ke pacl se na God El tuh fahk mu el ac isusla.
Saratu ta yi ciki, ta kuma haifa wa Ibrahim ɗa a tsufansa; a daidai lokacin da Allah ya yi masa alkawari.
3 Abraham el sang inel Isaac,
Ibrahim ya sa wa ɗan da Saratu ta haifa masa suna Ishaku.
4 ac ke Isaac el len oalkosr matwal, Abraham el kosralla, oana ke God El sapkin.
Sa’ad da ɗansa Ishaku ya kai kwana takwas da haihuwa, sai Ibrahim ya yi masa kaciya, kamar yadda Allah ya umarce shi.
5 Abraham el yac siofok ke Isaac el isusla.
Ibrahim yana da shekara ɗari, sa’ad da aka haifa masa ɗansa Ishaku.
6 Sarah el fahk, “God El oru tuh nga in engan ac israsr. Mwet nukewa su lohng lah nga isusla fah wiyu israsr.”
Saratu ta ce, “Allah ya sa na yi dariya, kuma duk wanda ya ji game da wannan, zai yi dariya tare da ni.”
7 Na el sifilpa fahk, “Ku su mu nga ac sun katiti tulik, ac tafweang nu sel Abraham? A nga osweang nu sel sie wen ke el arulana matu.”
Ta kuma ƙara da cewa, “Dā, wa zai iya ce wa Ibrahim, Saratu za tă yi renon yara? Duk da haka na haifar masa ɗa cikin tsufansa.”
8 Tulik sac matula, ac ke len se el liktitla, Abraham el oru sie kufwa na lulap.
Yaron ya yi girma, aka kuma yaye shi, a ranar da aka yaye shi kuwa, Ibrahim ya yi babban biki.
9 Sie len ah, Ishmael, su Hagar mutan Egypt sac osweang nu sel Abraham, el welul Isaac wen natul Sarah, srital.
Amma Saratu ta ga cewa yaron da Hagar, mutuniyar Masar ta haifa wa Ibrahim yana wa ɗanta Ishaku gori,
10 Sarah el liyaltal ac fahk nu sel Abraham, “Lusak mutan kulansap se inge ac wen se natul ah. Wen se nutin mutan se inge fah tiana eis kutena ip ke mwe kasrup lom, su Isaac wen nutik el ac fah usrui.”
sai ta ce wa Ibrahim, “Ka kori baiwan nan tare da ɗanta, saboda ɗan baiwan nan ba zai taɓa raba gādo da ɗana Ishaku ba.”
11 Ma se inge arulana akfohsyalak Abraham, mweyen ma pac natul pa Ishmael.
Al’amarin ya ɓata wa Ibrahim rai sosai domin zancen ya shafi ɗansa.
12 Tusruktu God El fahk nu sel Abraham, “Nik kom elya ke tulik sac ac Hagar, mutan kulansap lom. Oru oana ma Sarah el fahk nu sum an, mweyen Isaac pa ac sot fwilin tulik nutum ma nga wuleot nu sum.
Amma Allah ya ce wa Ibrahim, “Kada hankalinka yă tashi game da yaron nan da kuma baiwarka. Ka saurari duk abin da Saratu ta faɗa maka, saboda ta wurin Ishaku ne za a lissafta zuriyarka.
13 Nga fah oayapa sang tulik puspis nutin wen nutin mutan kulansap sac, tuh elos in fah orala sie mutunfacl lulap. Ma pac nutum pa el.”
Zan ba ɗan baiwan nan al’umma shi ma, domin shi zuriyarka ne.”
14 Toangna in lotu se tok ah, Abraham el tukakek ac eis kutu mwe mongo ac pak kulun kosro se sessesla ke kof, ac filiya finpisal Hagar, na el supwalla ac tulik sac. Hagar el som forfor acn turangang uten Beersheba.
Kashegari da sassafe sai Ibrahim ya ɗauki abinci da salkar ruwa, ya ba wa Hagar. Ya ɗora su a kafaɗunta, sa’an nan ya sallame ta da yaron. Ta kama hanyarta ta kuma yi ta yawo a cikin jejin Beyersheba.
15 Ke kof nimaltal ah lisr nufon, Hagar el filiya tulik sac ye sak soko
Sa’ad da ruwan da yake cikin salkan ya ƙare, sai ta ajiye yaron a ƙarƙashin wani ƙaramin itace.
16 ac som muta srengla sahp ac yact siofok ma liki tulik sac. El nunku in el, “Nga tia ku in muta ngetang liye tulik se nutik inge ke ac misa uh.” Ke el muta insac, el mutawauk in tung.
Sai ta tafi, ta zauna ɗan nesa da yaron, misalin nisan harbin baka, gama ta yi tunani ta ce, “Ba zan iya kallon yaron yana mutuwa ba.” Da ta zauna nesa da yaron, sai ta fara kuka.
17 God El lohng ke tulik sac tung, ac lipufan se lun God kaskas nu sel Hagar inkusrao me ac fahk, “Hagar, mea kom sis an? Nikmet sangeng. God El lohng tung lun tulik sac.
Allah kuwa ya ji yaron yana kuka, sai mala’ikan Allah ya kira Hagar daga sama ya ce mata, “Mene ne damuwarki, Hagar? Kada ki ji tsoro, Allah ya ji yaron yana kuka yayinda yake kwance a can.
18 Tuyak, fahla sraklalak, ac akwoyalla. Nga ac oru sie mutunfacl lulap ke fwilin tulik natul.”
Ki ɗaga yaron ki riƙe shi a hannu, gama zan mai da shi al’umma mai girma.”
19 Na God El ikasla mutal Hagar, ac el liyauk lufin kof se. El som ac nwakla pak sac ke kof, ac sang kiteya tulik sac.
Sa’an nan Allah ya buɗe idanunta ta ga wata rijiyar ruwa. Don haka sai ta tafi ta cika salkan da ruwa, ta kuma ba wa yaron ruwa ya sha.
20 God El wi tulik mukul sac ke el matula. El muta in acn turangang uten acn Paran, ac el sie mwet sruh kosro na pisrla.
Allah ya kasance da yaron, yayinda yake girma. Ya yi zama a jeji, ya kuma zama maharbi.
21 Nina kial ah konauk mutan Egypt se kial Ismael.
Yayinda yake zama a Jejin Faran, sai mahaifiyarsa ta samo masa mata daga Masar.
22 In pacl sac, Abimelech el welul Phicol, mwet kol fulat lun un mwet mweun lal, som ac fahk nu sel Abraham, “God El wi kom in ma nukewa kom oru.
A lokacin nan Abimelek da Fikol, komandan rundunoninsa suka zo suka ce wa Ibrahim, “Allah yana tare da kai a ko mene ne kake yi.
23 Ke ma inge, orala sie wulela na ku an ye mutun God, lah kom ac tia kiapweyula, ku tulik nutik, ku fwilin tulik nutik tok ah. Pacl nukewa nga inse pwayena nu sum, ke ma inge wulema nu sik lah kom ac oayapa inse pwaye nu sik ac nu sin facl se su kom muta we inge.”
Yanzu ka rantse mini a nan a gaban Allah cewa, ba za ka yaudare ni ko’ya’yana ko kuma zuriyata ba. Ka nuna mini alheri, kai da ƙasar da kake zama baƙunci kamar yadda na nuna maka.”
24 Na Abraham el fahk, “Nga wuleot ouingan.”
Ibrahim ya ce, “Na rantse.”
25 Abraham el tukakin nu sel Abimelech ke lufin kof se ma mwet kulansap lal Abimelech elos tuh sruokya.
Sa’an nan Ibrahim ya kawo kuka ga Abimelek game da rijiyar ruwan da bayin Abimelek suka ƙwace.
26 Abimelech el fahk, “Nga tia etu lah su oru an. Kom tiana fahk nu sik, ac nga tufahna lohng pa inge.”
Sai Abimelek ya ce, “Ban san wanda ya yi wannan ba. Ba ka faɗa mini ba, ban kuwa taɓa ji ba, sai yau.”
27 Na Abraham el sang kutu sheep ac cow nu sel Abimelech, ac eltal orala sie wulela ku inmasrloltal.
Sai Ibrahim ya kawo tumaki da shanu ya ba wa Abimelek, sai su biyun suka yi yarjejjeniya.
28 Abraham el srela sheep fusr mutan itkosr liki un sheep natul,
Ibrahim ya ware’yan raguna bakwai daga cikin garke,
29 ac Abimelech el siyuk sel, “Mea se kom oru ingan?”
sai Abimelek ya ce wa Ibrahim, “Mene ne ma’anar’yan raguna bakwai da ka keɓe?”
30 Abraham el topuk, “Eis sheep fusr itkosr inge. Ke kom eis ma inge kom akpwayei lah nga pa mwet se ma pukanak luf se inge.”
Ibrahim ya amsa ya ce, “Ka karɓi waɗannan’yan tumaki bakwai daga hannuna a matsayin shaida cewa ni ne na haƙa wannan rijiya.”
31 Ouinge acn sac pangpang Beersheba, mweyen acn sac pa eltal orala wulela se inmasrloltal inge we uh.
Saboda haka aka kira wurin Beyersheba, domin a nan ne su biyun suka yi rantsuwa.
32 Tukun eltal orala wulela se inmasrloltal in acn Beersheba, Abimelech ac Phicol folokla nu Philistia.
Bayan da aka yi yarjejjeniya a Beyersheba, sai Abimelek da Fikol, komandan rundunoninsa suka koma ƙasar Filistiyawa.
33 Na Abraham el yukwiya sak tamarisk soko in acn Beersheba, ac alu nu sin LEUM GOD, God Su Moul Ma Pahtpat.
Sai Ibrahim ya shuka itacen tsamiya a Beyersheba, a can kuma ya kira bisa sunan Ubangiji, Allah Madawwami.
34 Abraham el muta Philistia ke pacl na loeloes se.
Ibrahim kuwa ya zauna a ƙasar Filistiyawa na dogon lokaci.