< Deuteronomy 8 >
1 “Kowos in oaru in akos ma sap nukewa nga sot nu suwos misenge, tuh kowos fah ku in moul ac puseni ac utyak eis facl se su LEUM GOD El wulela kac nu sin papa matu tomowos.
Ku hankali, ku bi kowane umarnin da nake ba ku a yau, saboda ku rayu, ku ƙaru, ku kuma shiga, ku mallaki ƙasar da Ubangiji ya alkawarta da rantsuwa ga kakanninku.
2 Esam kolyuk lun LEUM GOD lowos in fufahsryesr loeloes lowos sasla yen mwesis ke yac angngaul somla. El supu ma upa in srike kowos, tuh Elan ku in etu ma oan insiowos, ac lah pwaye kowos ac akos ma sap lal.
Ku tuna yadda Ubangiji Allahnku ya bishe ku a dukan hanya, a cikin hamada waɗannan shekaru arba’in, don yă ƙasƙantar da ku, yă kuma gwada ku don yă san abin da yake a zuciyarku, ko za ku kiyaye umarnansa, ko babu.
3 El tuh oru kowos in masrinsral, na El kite kowos ke manna, sie mwe mongo ma kowos, ac papa matu tomowos, soenna kang meet. El oru ma inge in luti kowos lah mwet uh tia moul ke bread mukena, a ke kas nukewa ma LEUM GOD El fahk.
Ya ƙasƙantar da ku, ya bar ku da yunwa, sa’an nan ya ciyar da ku da Manna, wadda ku, ko kakanninku, ba su sani ba, ta haka ne ya sa kuka sani cewa, ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba, amma ta wurin kowace kalmar da ta fito daga bakin Ubangiji.
4 Ke lusen yac angngaul inge, nuknuk lowos tiana mahi, ac niowos tia pac fafwak.
Tufafinku ba su yayyage ba, ƙafafunku kuma ba su kumbura ba a waɗannan shekaru arba’in.
5 Esam lah LEUM GOD lowos El aksuwosye kowos ac kai kowos, oana ke sie papa el kai tulik natul.
Sai ku sani fa a cikin zuciyarku cewa kamar yadda mutum kan horar da ɗansa, haka Ubangiji Allahnku ke horar da ku.
6 Ke ma inge, oru oana LEUM GOD El sapkin nu suwos! Moul fal nu ke ma sap lal ac arulana akfulatyal.
Ku kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, kuna tafiya cikin hanyoyinsa, kuna kuma girmama shi.
7 LEUM GOD lowos El uskowosme nu in sie facl wo — sie acn pus infacl ac unon in kof we, oayapa oasr kwakof ye fohk uh ma soror nu infahlfal uh ac infulan eol uh;
Gama Ubangiji Allahnku yana fitar da ku zuwa cikin ƙasa mai kyau, ƙasa mai rafuffuka da tafkunan ruwa, tare da maɓulɓulai masu gudu a kwari da tuddai;
8 sie acn ma oasr wheat, barley, grape, fig, pomegranate, olive ac honey we.
ƙasa mai alkama da sha’ir, inabi da ɓaure, rumman, man zaitun da zuma;
9 Kowos ac tiana masrinsral we, ku enenu kutena ma. Eot we uh oasr iron loac, ac kowos ku in pukanak copper ke eol srisrik we.
ƙasa inda abinci ba zai yi ƙaranci ba, ba kuma za ku rasa kome ba; ƙasa ce inda ƙarfe ne duwatsunta, ana kuma haƙar tagulla a tuddanta.
10 Ac fah pukanten mwe mongo nowos, ac kowos fah sang kulo nu sin LEUM GOD lowos ke facl na wowo El sot nu suwos.
Sa’ad da kuka ci, kuka ƙoshi, sai ku yabi Ubangiji Allahnku saboda ƙasa mai kyau da ya ba ku.
11 “Kowos in arulana karinganang tuh kowos in tia mulkunla LEUM GOD lowos; a kowos in arulana akos ma sap ac oakwuk nukewa lal su nga sot nu suwos misenge.
Ku yi hankali cewa ba ku manta da Ubangiji Allahnku, har ku kāsa kiyaye umarnansa, dokokinsa da ƙa’idodinsa da nake ba ku a wannan rana ba.
12 Ke pacl se pukanten mwe mongo nowos, ac kowos musaela lohm wowo suwos ac muta loac,
To, sa’ad da kuka ci, kuka ƙoshi, sa’ad da kuka gina gidaje masu kyau, kuka zauna,
13 ac ke puseni cow ac sheep nutuwos, silver ac gold lowos, ac kutepacna ma saya lowos,
sa’ad da kuma garkunanku na shanu da na tumaki suka ƙaru, azurfanku da zinariyarku kuma suka ƙaru, sa’an nan dukan abin da kuke da shi ya haɓaka,
14 taranna tuh kowos in tia inse fulatak ac mulkunla LEUM GOD lowos su uskowosme liki Egypt, acn se ma kowos tuh mwet kohs we.
to, sai ku lura, kada ku ɗaukaka kanku, har ku manta da Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta kuma.
15 El pwen kowos sasla yen mwesis lulap ac aksangeng sac, yen oasr wet pwasin ac scorpion we. El oru kof in sororma liki sie eot wen nu suwos in acn pulamlam ac wangin kof we.
Ya bishe ku cikin hamada mai fāɗi, mai bantsoro, wannan busasshiyar ƙasa wadda ba ta da ruwa, ga macizai masu dafi da kuma kunamai. Ya ba ku ruwa daga dutsen ƙanƙara.
16 In acn mwesis uh El kite kowos ke manna, sie mwe mongo ma papa matu tomowos uh tiana kang meet. El oru in upa nu suwos in srike kowos, tuh Elan ku in akinsewowoye kowos tok ke ma wo.
Ya ba ku Manna don ku ci a cikin hamada, wani abin da kakanninku ba su taɓa sani ba, don yă ƙasƙantar yă kuma gwada ku, saboda yă yi muku alheri daga baya.
17 Ouinge, kowos in tiana nunku mu kasrup lowos uh ma ke ku ac etauk lowos sifacna.
Wataƙila ku ce wa kanku, “Ikona da ƙarfin hannuwana ne suka ba ni da wannan arziki.”
18 Esam lah LEUM GOD lowos pa sot ku nu suwos in kasrupi. El oru ouinge mweyen El srakna karingin wulela lal nwe misenge ma El orala yurin papa matu tomowos.
Amma ku tuna da Ubangiji Allahnku, gama shi ne wanda yake ba ku azanci na yin arziki, ta haka kuwa ya tabbatar da alkawarinsa, wanda ya rantse wa kakanninku, kamar yadda yake a yau.
19 Kowos in tiana mulkunla LEUM GOD lowos, ku forla nu sin god ngia in alu ac orekma nu selos. Kowos fin oru ouinge, na nga fahk nu suwos misenge lah pwayena kowos ac kunausyukla.
In kuka manta da Ubangiji Allahnku, kuka kuma bi waɗansu alloli, kuka yi musu sujada, kuka kuma rusuna musu, to, a yau ina gargaɗe ku cewa tabbatacce za a hallaka ku.
20 Kowos fin tia akos LEUM GOD, na kowos ac kunausyukla, oana mutunfacl ingo su El ac kunausla meet liki na kowos ilyak nu in facl selos.
Kamar al’ummai da Ubangiji ya hallakar kafin ku, haka zai hallaka ku, domin ba ku yi biyayya da muryar Ubangiji Allahnku ba.