< Deuteronomy 31 >

1 Moses el sifil kaskas nu sin mwet Israel
Sai Musa ya fita ya kuma faɗa waɗannan kalmomi ga dukan Isra’ila cewa,
2 ac fahk, “Inge nga yac siofok longoul matwuk, ac nga tia ku in sifil mwet kol nu suwos. Sayen ma inge, LEUM GOD El fahk nu sik mu nga fah tia alukela Infacl Jordan.
“Yanzu shekaruna ɗari da ashirin ne, ba na iya kaiwa da komowa. Ubangiji ya ce mini, ‘Ba za ka haye Urdun ba.’
3 LEUM GOD lowos El ac fah som meet liki kowos ac kunausla mutunfacl ingo tuh kowos in ku in eisla acn selos. Na Joshua el fah mwet kol lowos, oana LEUM GOD El fahk.
Ubangiji Allahnku kansa zai haye a gabanku. Zai hallaka waɗannan al’ummai da suke gabanku, za ku kuwa mallaki ƙasarsu. Yoshuwa shi ma zai haye a gabanku, yadda Ubangiji ya faɗa.
4 LEUM GOD El fah kunausla mwet ingo in oana ke El kutangulla Sihon ac Og, tokosra lun mwet Amor, ac kunausla facl selos.
Ubangiji zai yi da su, yadda ya yi da Sihon da Og, sarakunan Amoriyawa, waɗanda ya hallaka tare da ƙasarsu.
5 LEUM GOD El ac fah oru tuh kowos in kutangulosla, na kowos in oru nu selos oana ke nga sapkin nu suwos.
Ubangiji zai bashe su gare ku, dole kuma ku yi musu dukan abin da na umarce ku.
6 Kowos in ku ac pulaik na. Nimet sangeng selos. LEUM GOD lowos El ac fah wi kowos. El fah tiana som liki kowos, a El ac fah wi kowos in kasrekowos.”
Ku ƙarfafa, ku yi ƙarfin hali. Kada ku ji tsoro, ko ku firgita saboda su, gama Ubangiji Allahnku yana tafe tare da ku, ba zai taɓa barinku ko yă yashe ku ba.”
7 Na Moses el pangnolma Joshua ac fahk nu sel ye mutun mwet Israel nukewa, “Kom in ku ac pulaik na. Kom pa ac kolla mwet inge in eis facl se ma LEUM GOD El wulela kac nu sin papa matu tumalos.
Sai Musa ya kira Yoshuwa, ya ce masa a gaban dukan Isra’ila, “Ka ƙarfafa, ka kuma yi ƙarfin hali, gama dole ka tafi tare da mutanen nan zuwa cikin ƙasar da Ubangiji ya rantse cewa za ba wa kakanninku, dole kuma ka raba ta gare su ta zama gādonsu.
8 LEUM GOD El ac fah wi kom in kol kom. El ac fah tia siskomla ku fahsr liki kom. Ke ma inge nik kom fosrnga ku sangeng.
Ubangiji kansa yana tafe a gabanka, zai kuma kasance tare da kai, ba zai taɓa barinka ko yă yashe ka ba. Kada ka ji tsoro; kada kuma ka karai.”
9 Ke ma inge Moses el simusla Ma Sap lun God ac sang nu sin mwet tol Levi su karingin Tuptup in Wuleang lun LEUM GOD, ac nu sin mwet kol lun Israel.
Sai Musa ya rubuta wannan doka ya kuma ba da ita ga firistoci,’ya’yan Lawi maza, waɗanda sukan ɗauka akwatin alkawarin Ubangiji, da kuma dukan dattawan Isra’ila.
10 El sapkin nu selos, “Ke saflaiyen yac itkosr nukewa, ke pacl se yac in tulala soemoul apkuranme, kowos riti kas inge nu sin mwet uh ke pacl in Kufwen Iwen Aktuktuk.
Sa’an nan Musa ya umarce su ya ce, “A ƙarshen kowace shekara bakwai, a shekara ta yafe basusuwa, a lokacin Bikin Tabanakul,
11 Riti nu sin mwet Israel ke elos ac tuku in alu nu sin LEUM GOD lowos ke acn in alu sefanna El sulela tuh elos in alu nu sel we.
sa’ad da dukan Isra’ila suka zo, don su bayyana a gaban Ubangiji Allahnku, a wurin da zai zaɓa, za ku karanta wannan doka a gabansu, a kunnuwansu.
12 Pangoneni mwet nukewa nu sie — mukul, mutan, tulik, ac mwetsac su muta in siti suwos, tuh mwet nukewa fah ku in lohng ac lotela in akfulatye LEUM GOD lowos, ac in oaru in akos kas in luti lal.
Ku tattara mutane, maza, mata da kuma yara, da baƙin da suke zama a cikin garuruwanku, saboda su saurara, su kuma koyi tsoron Ubangiji Allahnku, su lura, su bi dukan kalmomin wannan doka.
13 Ke kowos oru ouinge, fwilin tulik nutuwos su soenna lohng ke Ma Sap lun LEUM GOD lowos fah lohng kac. Ac elos fah lutlut in aksol ke lusenna pacl elos muta in facl se su kowos apkuran in alukela Infacl Jordan in oakwuki we.”
’Ya’yansu, waɗanda ba su san wannan doka ba, dole su ji ta, su kuma koyi tsoron Ubangiji Allahnku muddin ranku a ƙasar da kuke haye Urdun ku ci gādonta.”
14 Na LEUM GOD El fahk nu sel Moses, “Apkuranme pacl in misa lom. Solalma Joshua ac usalu nu ke Lohm Nuknuk Mutal, tuh nga in sang ma kunal.” Na Moses ac Joshua som nu ke Lohm Nuknuk Mutal,
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Yanzu ranar mutuwarka ta yi kusa. Ka kira Yoshuwa, ku shigo Tentin Sujada, inda zan ba shi ragamar aiki.” Saboda haka Musa da Yoshuwa suka zo, suka kuma shiga Tentin Sujada.
15 ac LEUM GOD El sikyang nu seltal we in sie sru in pukunyeng su tu sisken mutunoa lun Lohm Nuknuk Mutal.
Ubangiji kuwa ya bayyana a Tentin Sujada a cikin ginshiƙin girgije, sai girgijen ya tsaya a ƙofar Tentin Sujada.
16 LEUM GOD El fahk nu sel Moses, “Ac tia paht kom ac misa, na tukun kom misa mwet uh ac mutawauk in alu nu sin god puspis lun facl se elos ac utyak nu we. Elos fah sisyula ac kunausla wuleang ma nga orala yorolos.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Za ka huta tare da kakanninka, waɗannan mutane kuwa ba da daɗewa ba za su yi karuwanci ga baƙin alloli na ƙasar da za su shiga. Za su yashe ni su kuma karya alkawarin da na yi da su.
17 Ke pacl se ma ingan ac sikyak, nga ac kasrkusrak selos. Nga fah fahsr lukelos, ac elos ac fah kunausyukla. Mwe ongoiya puspis ac fah tuku nu faclos, na elos ac fah akilenak lah ma inge sikyak nu selos mweyen nga, God lalos, tila welulos.
A wannan rana zan yi fushi da su, in kuma yashe su; zan ɓoye fuskata daga gare su, za a kuwa hallaka su. Masifu masu yawa da wahaloli masu yawa za su auka musu, a wannan rana kuwa za su ce, ‘Masifun nan sun same mu domin Allahnmu ba ya tare da mu’
18 Na nga ac fah tia kasrelos, mweyen elos orekma koluk ac alu nu sin god saya.
Tabbatacce kuwa, zan ɓoye musu fuskata saboda muguntar da suka aikata, suka kuma bi gumaka.
19 “Inge, simusla on soko inge, ac luti nu sin mwet Israel tuh in mwe loh lainulos.
“To, sai ka rubuta wannan waƙa domin kanka, ka koya wa Isra’ilawa, ka kuma sa su rera ta, don tă zama shaida a kansu.
20 Nga fah usalos nu in facl mut ac kasrup fohk we inge, oana nga tuh wuleang nu sin papa matu tumalos. Ac fah arulana pukanten mongo nalos, oru elos arulana kihp ac insewowo. Tusruktu elos ac fah forla likiyu ac alu nu sin god saya. Elos ac fah pilesreyu ac kunausla wuleang luk yorolos,
Sa’ad da na kawo su cikin ƙasa mai zub da madara da zuma, ƙasar da na yi alkawari da rantsuwa ga kakanninsu, sa’ad da kuma suka ci suka ƙoshi, suka kuma yi ƙiba, za su juya ga waɗansu alloli su bauta musu, su ƙi ni, su kuma karya alkawarina.
21 na mwe ongoiya puspis ac fah tuku nu faclos. Tusruktu elos, ac filin tulik natulos, fah onkakin on soko inge, su ac fah sie mwe loh lainulos. Finne meet liki nga usalos nu in facl se ma nga wulela in sang lalos, nga nuna etu na ma oan in nunak lalos.”
Sa’ad da kuma masifu masu yawa da wahaloli masu yawa suka auko musu, wannan waƙa za tă zama shaida a kansu, domin zuriyarsu ba za tă manta da ita ba. Na san abin da za su iya yi, kafin ma in kawo su cikin ƙasar da na yi musu alkawari da rantsuwa.”
22 Ke len sacna, Moses el simusla on soko ah, ac luti nu sin mwet Israel.
Sai Musa ya rubuta wannan waƙa a wannan rana, ya kuma koya wa Isra’ilawa.
23 Na LEUM GOD El kaskas nu sel Joshua wen natul Nun ac fahk, “Kom in ku ac pulaik na. Kom ac fah kol mwet Israel nu in facl se ma nga wuleang nu selos kac, ac nga ac fah wi kom.”
Ubangiji ya ba wa Yoshuwa ɗan Nun wannan umarni, “Ka ƙarfafa, ka kuma yi ƙarfin hali, gama za ka kawo Isra’ilawa cikin ƙasar da na yi musu alkawari da rantsuwa, ni kaina kuwa zan kasance tare da kai.”
24 Moses el simusla Ma Sap nukewa lun God in sie book limlim.
Bayan Musa ya gama rubuta kalmomin dokan nan a littafi daga farko zuwa ƙarshe,
25 Ke el aksafyela, el fahk nu sin mwet tol Levi su liyaung Tuptup in Wuleang lun LEUM GOD,
sai ya ba wa Lawiyawa, waɗanda suke ɗaukar akwatin alkawarin Ubangiji wannan umarni,
26 “Eis book in Ma Sap se inge, ac usla filiya sisken Tuptup in Wuleang lun LEUM GOD lowos, tuh in oanna we in sie mwe loh lain mwet lal.
“Ku ɗauki wannan Littafin Doka ku sa shi kusa da akwatin alkawarin Ubangiji Allahnku. A can zai kasance a matsayin shaida a kanku.
27 Nga etu lah elos arulana likkeke ac utuk nunak. Elos tunyuna lain LEUM GOD ke pacl nga moul, ac tukun nga ac misa elos ac fah tunyuna yohk liki na.
Gama na sani yadda kuke’yan tawaye da masu taurinkai. In kuna yin tawaye ga Ubangiji tun ina da rai tare da ku, yaya tawayen da za ku yi masa bayan na rasu!
28 Eisani mwet kol lun sruf nukewa ac mwet fulat nu ye mutuk, tuh nga fah ku in fahk ma inge nu selos. Nga fah pangon kusrao ac faclu in orek loh luk lainulos.
Ku tattara dukan dattawan kabilanku, da kuma dukan hafsoshinku a gabana, saboda in faɗa waɗannan kalmomi a kunnuwansu, in kuma kira ga sama da ƙasa su zama shaida a kansu.
29 Nga etu lah tukun nga ac misa, mwet inge ac fah mutawauk in oru ma koluk ac pilesru ma nga luti nu selos. Na in pacl fahsru, elos ac fah sun mwe ongoiya, mweyen elos akkasrkusrakye LEUM GOD ke elos oru ma El sap elos in tia oru.”
Gama na san cewa bayan rasuwata, tabbatacce za ku lalace gaba ɗaya, ku juye daga hanyar da na umarce ku. A kwanaki masu zuwa, masifa za tă auka muku saboda za ku aikata mugunta a gaban Ubangiji, ku tsokane shi har yă yi fushi ta wurin abin da hannuwanku suka yi.”
30 Na Moses el fahk kas ke on soko ah nufon ke mwet Israel nukewa elos lohng.
Sai Musa ya karanta kalmomin waƙar daga farko zuwa ƙarshe a kunnuwan dukan taron jama’ar Isra’ila.

< Deuteronomy 31 >