< Deuteronomy 13 >

1 “Sie mwet palu, ku sie mwet su aketeya kalmen mweme uh, fin wulela mu el ac oru sie mwenmen ku sie ma usrnguk
In wani annabi ko mai mafarkai, ya bayyana a cikinku, ya kuma yi muku shelar wata alama mai banmamaki ko al’ajabi,
2 tuh elan pwenkowosla kowos in alu ac orekma nu sin kutu god su kowos soenna alu nu se meet, na finne sikyak oana ma el wulela kac,
in kuwa alamar, ko al’ajabin da annabin ya yi faɗin ya faru, ya kuma ce, “Bari mu bi waɗansu alloli (allolin da ba ku sani ba) mu kuma yi musu sujada,”
3 nimet kowos lohang nu sel. LEUM GOD lowos El orekmakunul in srike kowos, in liye lah kowos lungse LEUM GOD ke insiowos nufon.
kada ku saurari kalmomin wannan annabi ko mai mafarki. Ubangiji Allahnku yana gwada ku ne don yă sani ko kuna ƙaunarsa da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku.
4 Fahsr tukun LEUM GOD mukena, ac arulana akfulatyal. Aksol ac liyaung ma nukewa El sapkin. Alu nu sel ac inse pwaye nu sel.
Ubangiji Allahnku ne za ku bi, shi ne kuma za ku girmama. Ku kiyaye umarnansa, ku kuma yi masa biyayya; ku bauta masa, ku kuma manne masa.
5 A kowos in uniya kutena mwet su aketeya mweme, ku mwet palu su fahk kowos in lain LEUM GOD— El su molikowosla liki acn Egypt, yen kowos tuh mwet kohs we. Kutena mwet su oru ma inge el koluk ac el srike in kifuskowosla liki moul se ma LEUM GOD El sap kowos in moulkin. Enenu na in anwuki el, tuh ma koluk se inge in wanginla liki inmasrlowos.
Dole a kashe wannan annabi ko mai mafarki, domin ya yi wa’azin tawaye ga Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, ya fanshe ku daga ƙasar bauta; gama annabin nan ya yi ƙoƙari yă juye daga hanyar da Ubangiji Allahnku ya umarce ku, ku bi. Dole ku fid da mugu daga cikinku.
6 “Finne tamulel lom, ku wen nutum, ku acn nutum, ku mutan kiom su saok sum, ku kawuk fototo lom, elos ku in kwafe nu sum in lukma tuh kom in alu nu sin god saya, god su kom ac papa matu tomom tia wi alu nu se meet.
In ɗan’uwanka, ko ɗanka, ko’yarka, ko matar da kake ƙauna, ko abokinka na kusa, a ɓoye ya ruɗe ka, yana cewa, “Mu je mu yi wa waɗansu alloli sujada” (allolin da ko kai, ko kakanninka ba su sani ba,
7 Sie selos ac ku in kwafe sum kom in alu nu sin god lun mwet ma muta apkuran nu yurum, ku god lun mwet ma muta loesla liki kom.
allolin mutanen kewayenku, ko na kusa, ko na nisa, daga wannan ƙarshen ƙasar zuwa wancan),
8 Tusruktu nik kom lela elan kifuskomla; tia pac lohngol. Nik kom kulang nu sel ku pakomutal, ac nik kom loangel.
kada ka yarda da shi, kada ma ka saurare shi. Kada ka ji tausayinsa. Kada ka haƙura da shi, ko ka tsare shi.
9 Unilya! Oru in kom pa mwet se oemeet tanglal, na fah sang mwet saya nukewa in wi pac tanglal.
Dole ka kashe shi. Dole hannunka yă zama na farko a kisansa, sa’an nan hannuwan sauran dukan mutane.
10 Tanglal nwe ke na el misa, mweyen el oru elan kifuskomla liki LEUM GOD lom, su uskomme liki Egypt, acn kom tuh mwet kohs we.
Ku jajjefe shi da duwatsu har sai ya mutu, domin ya yi ƙoƙari yă juye ku daga Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta kuma.
11 Na mwet Israel nukewa fah lohng ke ma sikyak inge, ac elos ac fah sangeng, na wangin sie fah sifilpa oru ma koluk ouinge.
Sa’an nan dukan Isra’ila za su ji su kuma tsorata, babu kuma wani a cikinku da zai ƙara yin irin wannan mugun abu.
12 “Ke pacl se kowos muta in siti ma LEUM GOD El asot nu suwos, kowos ac mau lohng
In kuka ji an yi magana a kan wani daga cikin biranen da Ubangiji Allahnku yake ba ku ku zauna a ciki
13 lah kutu sin mwet lusrongten in mutunfacl suwos uh aktafongyela mwet in siti selos tuh elos in alu nu sin god su kowos soenna alu nu se meet.
cewa mugaye sun taso a cikinku, suna rikitar da mutane a birni, suna cewa, “Mu je mu yi wa waɗansu alloli sujada” (allolin da ba ku sani ba),
14 Kowos fin lohng ke sramsram ouingan, lohlla akwoya. Fin pwaye lah ma koluk se inge sikyak,
to, sai ku bincike labarin sosai a hankali. In kuwa gaskiya ne, an kuma tabbatar wannan abin ƙyama ya faru a cikinku,
15 na uniya mwet nukewa in siti sac, wi kosro nukewa, ac kunausla ma nukewa we.
dole a karkashe dukan waɗanda suke zama a wannan birni da takobi. Ku hallaka su ƙaƙaf, ku karkashe mutanen birnin da kuma dabbobinsa.
16 Orani ma nukewa lun mwet su muta in siti sac, ac elosak ke acn in tukeni lalos. Na esukak siti sac ac ma nukewa loac, in oana sie mwe kisa nu sin LEUM GOD lowos. Acn sac fah tia sifilpa musaiyuk, a in mahnum se na nwe tok.
Ku tattara dukan ganimar birnin a tsakiyar gari, ku ƙone birnin da kuma ganimar ƙurmus a matsayin hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji Allahnku. Birnin zai kasance kufai har abada, kada a sāke gina shi.
17 Nimet eis lowos kutena ma su sapkinyuk in kunausyukla, na LEUM GOD El fah forla liki kasrkusrak lulap lal, ac akkalemye pakoten lal nu suwos. El ac fah pakomutowos ac oru kowos in puseni, oana ma El wulela nu sin papa matu tomowos,
Ba za a iske wani daga cikin abubuwan nan da aka haramta a hannuwanku ba, saboda Ubangiji yă juya daga fushinsa mai ƙuna, yă nuna jinƙai, yă ji tausayinku, yă kuma ƙara yawanku, kamar yadda ya alkawarta da rantsuwa ga kakanninku,
18 kowos fin akos sap lal nukewa ma nga sot nu suwos misenge, ac oru ma El kena kowos in oru.
domin kun yi biyayya da Ubangiji Allahnku, kuna kiyaye dukan umarnan da nake ba ku a yau, kuna kuma aikata abin da yake daidai a idanunsa.

< Deuteronomy 13 >