< Luo Samuel 19 >

1 Fwackyang nu sel Joab lah Tokosra David el tung ac arulana asor kacl Absalom.
Aka faɗa wa Yowab cewa, “Sarki yana kuka, yana kuma makoki saboda Absalom.”
2 Ke ma inge, enganak lun mwet mweun nukewa lal David ke sripen kutangla lalos in len sac, ekla nu ke asor ac supwar, mweyen elos lohng lah tokosra el arulana asor ke wen natul.
Saboda haka sai nasarar da aka yi a ranar ta zama makoki ga dukan sojoji, gama a ranar, rundunoni sun ji an ce, “Sarki yana baƙin ciki domin ɗansa.”
3 Elos mahsrikyak nu in siti ah, oana luman mwet mweun su ac mwekin elos fin kaing liki mweun uh.
Mutane fa suka shiga birni shiru, sai ka ce waɗanda sukan sace jiki don kunya sa’ad da suka gudo daga yaƙi.
4 Tokosra el nokomla mutal ac tung ke pusra lulap, “We, wen nutik! Wen nutik, Absalom! Absalom nutik!”
Sarki ya rufe fuskarsa ya yi kuka da ƙarfi yana cewa, “Ya ɗana Absalom! Ya Absalom ɗana, ɗana!”
5 Joab el som nu lohm sin tokosra ac fahk nu sel, “Misenge kom arulana akmwekinye mwet lom, aok elos su tuh molikomla oayapa molela wen nutum, acn nutum, mutan kiom ac mutan kulansap kiom.
Sai Yowab ya shiga gidan sarki ya ce, “Yau ka kunyatar da dukan mutanenka, waɗanda ba da daɗewa ba sun ceci ranka, da rayukan’ya’yanka maza, da na’ya’yanka mata, da na matanka da kuma na ƙwarƙwaranka.
6 Kom lain mwet su lungse kom, ac akkeye mwet su srungekom! Kom arulana akkalemye lah mwet pwapa lom ac mwet mweun lom wangin sripalos nu sum. Nga liye tuh kom lukun arulana engan misenge funu Absalom pa moul a kut nukewa misa.
Kana ƙaunar maƙiyinka, kana ƙin waɗanda suke ƙaunarka. Ka bayyana a fili cewa komandodi da sojojinsu ba kome ba ne a gare ka. Na ga cewa da za ka yi farin ciki, da a ce Absalom yana da rai a yau, dukanmu kuma mun mutu.
7 Inge, fahla ac sang kutu kas in akkeye insien mwet lom an. Nga fulahk Inen LEUM GOD lah kom fin tia oru, na lututang wangin siefanna selos ac fah wi kom. Ma koluk se inge ac tuh alukela ma koluk nukewa ma sikyak nu sum in pacl oemeet me nu misenge.”
Yanzu ka fita ka ƙarfafa mutanenka. Na rantse da Ubangiji, in ba ka fita ba, babu mutum guda da za a bari tare da kai a daren nan. Wannan zai fi maka muni fiye da kowace irin masifar da ta auko maka tun ƙuruciyarka har zuwa yanzu.”
8 Na tokosra el tukakek ac som muta apkuran nu ke mutunpot in siti ah. Mwet lal ah lohngak lah el oasr we, na elos nukewa som muta yorol. In pacl se ingan, mwet Israel nukewa folokla tari nu yen selos kais sie.
Saboda haka sarki ya tashi, ya zauna a bakin hanyar shiga. Da aka faɗa wa mutane cewa, “Sarki yana zaune a bakin hanyar shiga,” sai duk suka zo gabansa. Ana cikin haka, Isra’ilawa dai sun riga sun tsere zuwa gidajensu.
9 In facl sac nufon elos mutawauk akukuin inmasrlolos sifacna ac fahk, “Tokosra David el molikutla liki mwet lokoalok lasr. El loangekutla liki mwet Philistia, a inge el kaingla lukel Absalom ac som liki facl se inge.
Mutane ko’ina a kabilan Isra’ila, suka yi ta gardama da juna, suna cewa, “Sarki ne ya cece mu daga hannun abokan gābanmu, shi ne kuma ya kuɓutar da mu daga hannun Filistiyawa. Amma ga shi ya tsere daga ƙasar saboda Absalom;
10 Kut tuh mosrwella Absalom elan tokosra lasr, a anwuki el ke mweun. Na efu ku wangin mwet som srike in folokunulma Tokosra David?”
kuma shi Absalom, da muka naɗa yă yi mulkinmu, ya mutu a yaƙi. Saboda haka don me ba kwa ce wani abu game da dawo da sarki?”
11 Pweng ke ma mwet Israel elos fahk inge sonol Tokosra David, na el supwalla Zadok mwet tol, ac Abiathar in siyuk sin mwet kol lun Judah, “Efu ku in kowos pa etok in folokunulla tokosra nu in lohm sel?
Sai Sarki Dawuda ya aika da saƙo zuwa wurin Zadok da Abiyatar, firistoci, ya ce, “Ku tambayi dattawan Yahuda, ‘Me ya sa ku ne za ku zama na ƙarshe a yin tunanin komar da sarki zuwa fada, da yake abin da ake faɗi ko’ina a Isra’ila ya kai kunnen sarki a mazauninsa?
12 Kowos sou luk. Kut srah sefanna ac ikwa sefanna. Efu ku in tuh kowos pa etok in folokinyume an?”
Ku’yan’uwana ne, jikina, jinina kuma. To, don me za ku zama na ƙarshe na yarda a dawo da sarki zuwa fada?’
13 David el oayapa sap elos in fahk nu sel Amasa, “Kom sou luk. Nga sulekomla in aolulla Joab kol mwet mweun luk ingela. Lela LEUM GOD Elan sringilyuwi ngan misa, nga fin tia oru oana nga fahk uh!”
Ku kuma ce wa Amasa, ‘Ashe, kai ba jikina ba ne da jinina? Allah yă hukunta ni, da hukunci mai tsanani, idan daga yanzu ba ka zama komandan sojojina a maimakon Yowab ba.’”
14 Mwet Judah nukewa elos arulana insewowo ke kas lal David inge, ac elos sapla nu yorol elan foloko wi mwet pwapa lal nukewa.
Ta haka ya rinjayi zukatan dukan mutane Yahuda, kamar mutum ɗaya. Suka aika da saƙo wurin sarki suka ce, “Ka dawo, kai da dukan mutanenka.”
15 Ke tokosra el folok ah, mwet Judah elos tuku sonol ke Infacl Jordan. Elos tuh tuku nu Gilgal in atlol ke el tupalla infacl ah.
Sa’an nan sarki ya dawo, ya kuma tafi har zuwa Urdun. To, mutanen Yahuda suka zo Gilgal don su fita su taryi sarki, su kuma kawo shi ƙetaren Urdun.
16 In pacl sacna, Shimei mwet Benjamin, su wen natul Gera mwet Bahurim, el sulaklak som nu Infacl Jordan in osun nu sel David.
Shimeyi ɗan Gera, mutumin Benyamin daga Bahurim ya gaggauta, ya gangara tare da mutanen Yahuda don su taryi Sarki Dawuda.
17 El us sie tausin mwet in sruf lal Benjamin welul. Ac Ziba, mwet kulansap lun sou lal Saul, el oayapa tuku wi wen singoul limekosr natul ac longoul mwet kulansap, ac elos sun Infacl Jordan meet liki tokosra.
Tare da shi akwai kabilar Benyamin mutum dubu, tare da Ziba, mai hidimar gidan Shawulu, da’ya’yansa maza goma sha biyar, da bayi ashirin. Suka ruga zuwa Urdun, inda sarki yake.
18 Elos tupalla infacl ah in atlol tokosra ac sou lal ah, ac in oru ma nukewa ma tokosra el ac lungse elos in oru. Ke tokosra el akola elan tupalla infacl ah, Shimei el putati nu infohk uh ye mutal,
Suka haye a mashigin don su ƙetaro da iyalin sarki, su kuma yi duk abin da yake so. Sa’ad da Shimeyi ɗan Gera ya haye Urdun, sai ya fāɗi rubda ciki a gaban sarki
19 ac fahk, “Leum luk, nunak munas mulkunla ma koluk nga orala ke len se kom tuh som liki Jerusalem. Nimet nununkeyu, ku sifil nunku kac.
ya ce masa, “Ranka yă daɗe, ina roƙonka kada ka riƙe laifina a zuciya. Kada ka tuna da laifin da na yi maka ranka yă daɗe, ranan nan da kake gudu daga Urushalima. Kada ka tuna da shi ko kaɗan.
20 Nga sifacna etu lah nga orala ma koluk se, pa sis nga pa mwet se emeet sin sruf in acn epang in tuku osun nu sum misenge.”
Na sani ni bawanka na yi maka laifi. Shi ya sa na zama na farko daga dukan Gidan Yusuf, da mutanen Isra’ila wanda ya fito don yă tarye ka yau, ranka yă daɗe, sarki.”
21 Abishai, wen natul Zeruiah, el kasla fahk mu, “Fal in anwuki Shimei, mweyen el tuh selngawi el su LEUM GOD El sulela tuh elan tokosra.”
Sai Abishai ɗan Zeruhiya ya ce, “Bai kamata a kashe Shimeyi saboda wannan ba? Ya la’anci shafaffe na Ubangiji.”
22 Tusruktu David el fahk nu sel Abishai ac Joab, tamulel lal ah, “Su siyuk nunak lomtal an? Ya komtal ac orek lokoalok nu sik? Inge nga pa tokosra lun Israel, na wangin mwet Israel ac fah anwuki misenge.”
Dawuda ya ce, “Me ya haɗa ni da ku, ku’ya’yan Zeruhiya? Yau ɗin nan kun zama maƙiyana! Ya kamata a kashe wani a Isra’ila a yau? Ban san cewa yau ni sarki ne a bisa Isra’ila ba?”
23 Na el fahk nu sel Shimei, “Nga wuleot nu sum lah kom ac fah tia anwuki.”
Saboda haka sarki ya ce wa Shimeyi, “Ba za ka mutu ba.” Sarki kuwa ya yi alkawari har da rantsuwa.
24 Na Mephibosheth, wen nutin natul Saul, el tufokla in osun nu sin tokosra. El tuh tiana olla nial, ku nawela alut lal, ku olla nuknuk lal ah oe ke pacl se tokosra el som liki acn Jerusalem nwe ke el kutangla foloko.
Mefiboshet, jikan Shawulu, shi ma ya gangara don yă taryi sarki. Tun daga ranar da sarki ya gudu har ran da ya komo lafiya, Mefiboshet bai lura da ƙafafunsa, ko yă aske gemunsa, ko yă wanke tufafinsa ba.
25 Ke Mephibosheth el tuku liki acn Jerusalem in osun nu sin tokosra, na tokosra el fahk nu sel, “Mephibosheth, kom tuh tia wiyu som. Efu?”
Sa’ad da ya zo daga Urushalima don yă taryi sarki, sai sarki ya ce masa, “Me ya sa ba ka tafi tare da ni ba Mefiboshet?”
26 El topuk, “Leum luk, kom kalem kac lah nga mwet ul se. Nga tuh fahkang nu sin mwet kulansap luk elan akoela donkey nutik ah ngan kasrusr fac wikomla, tuh el tiana orala.
Sai ya ce, “Ranka yă daɗe sarki, da yake bawanka gurgu ne, na ce, ‘A sa mini sirdi a kan jakina don in hau in tafi tare da sarki.’ Amma Ziba bawana ya bashe ni.
27 El kaskas kikiap keik nu sum, leum fulat luk. Tusruktu kom oana sie lipufan lun God. Ke ma inge, oru ma kom nunku mu fal kom in oru.
Ya kuwa ɓata suna bawanka a gaban ranka yă daɗe, sarki. Ranka yă daɗe, sarki yana kama da mala’ikan Allah, ka yi abin da ka ga ya fi maka kyau.
28 Lukun fal tuh kom in uniya nufon mwet in sou lun papa tumuk ah, tuh pa kom tuh lela nu sik in wi mongo ke tepu lom uh. Wangin suwohs luk in siyuk kutepacna ma sum, leum fulat luk.”
Duk zuriyar kakana ba su cancanci kome ba sai mutuwa daga ranka yă daɗe, amma ka ba wa bawanka wuri cikin mutanen da suke ci a teburinka. Saboda haka, wanda’yanci nake da shi da zan yi wani ƙarin roƙo a wurin sarki?”
29 Tokosra el topuk, “Kom tia enenu in sifilpa fahk kutena ma, mweyen nga wotela tari lah kom, ac Ziba, pa ac tukeni ipeis ke acn lal Saul uh.”
Sarki ya ce masa, “Me ya sa kake zancen nan? Ai, na riga na umarta, da kai, da Ziba ku raba filayen.”
30 Ac Mephibosheth el topuk, “Lela Ziba elan eis lal nufon. Nga tia enenu kutena ma sayen lah kom foloko nu acn sum uh ke wo ouiya.”
Mefiboshet ya ce wa sarki, “Bari yă ɗauki kome, yanzu da ranka yă daɗe, sarki ya dawo gida lafiya.”
31 Barzillai mwet Gilead, el oayapa tufoki Rogelim me in tuh atlol tokosra ke el tupalla Infacl Jordan.
Barzillai mutumin Gileyad shi ma ya zo daga Rogelim don yă ƙetare Urdun tare da sarki, yă kuma sallame shi daga can.
32 Barzillai el arulana matu. El yac oalngoul. El arulana kasrup, ac el tuh sang mwe mongo nun tokosra ke pacl el muta Mahanaim.
To, Barzillai fa tsoho ne, mai shekara tamanin. Ya tanada wa sarki a lokaci da yake Mahanayim, gama shi attajiri ne.
33 Tokosra el fahk nu sel, “Fahsru wiyu som nu Jerusalem, ac nga ac fah karingin kom.”
Sarki ya ce wa Barzillai, “Ka ƙetaro tare da ni ka zauna tare da ni a Urushalima, zan kuwa tanada maka.”
34 Tuh Barzillai el fahk, “Nga ac tia moul paht. Mwe mea ngan wi tokosra som nu Jerusalem?
Amma Barzillai ya ce wa sarki, “Shekara nawa ya rage mini har da zan tafi Urushalima da sarki?
35 Nga sun yac oalngoul tari, ac wanginna ma nga sifil engan kac pacl inge. Nga tia ku in ema ma nga kang ac nim, ac nga tia ku in lohng pusren mwet on. Nga ac tuh akkemkatuye kom, leum luk.
Yanzu ina da shekara tamanin. Zan iya bambanta abu mai daɗi da marar daɗi kuma ne? Bawanka zai iya jin ɗanɗano abin da yake ci, ko yake sha ne? Har yanzu zan iya jin muryoyin mawaƙan maza da mata? Don me bawanka zai zama ƙari kaya ga ranka yă daɗe?
36 Nga kupansuwol nu ke kulang lulap lom uh. Tari, nga ac wi kom na alukela infacl ah kutu srisrik,
Bawanka zai ƙetare Urdun tare da sarki, yă ɗan yi maka rakiya kaɗan. Me ya sa ranka yă daɗe zai ba ni irin wannan lada.
37 na nga siyuk nga in folokla nu lohm sik ah, ac misa apkuran nu ke kulyuk lun papa tumuk ac nina kiuk. Wen se nutik pa inge, Chimham. Eisal in wi kom tuh elan kulansupwekom. Kom fah oru nu sel oana ma kom lungsum, leum fulat luk.”
Ka bar bawanka yă koma, don in mutu a garina, kusa da kabarin mahaifina da mahaifiyata. Amma ga bawanka Kimham. Bari yă ƙetare tare da ranka yă daɗe, sarki. Ka yi abin da ka ga dama da shi.”
38 Tokosra el topuk, “Nga ac usal elan wiyu, ac oru nu sel oana ma kom lungse. Oayapa nga ac oru nu sum kutena ma kom siyuk.”
Sarki ya ce, “Kimham zai ƙetare tare da ni, zan kuwa yi masa abin da ya gamshe ka. Kuma duk abin da kake bukata a wurina, zan yi maka.”
39 Na David ac mwet lal nukewa tupalla Infacl Jordan. El ngok mutal Barzillai ac sang kas in akinsewowoyal, na Barzillai el folokla nu yen sel.
Saboda haka dukan mutane suka ƙetare Urdun, sa’an nan kuma sarki ma ya ƙetare. Sarki ya yi wa Barzillai sumba ya albarkace shi, sa’an nan Barzillai ya koma gidansa.
40 Ke tokosra el tupalla Infacl Jordan wi mwet Judah nukewa ac tafu sin mwet Israel su atlol, el fahsr nu Gilgal, ac Chimham el welul.
Sa’ad da sarki ya ƙetare zuwa Gilgal, Kimham ma ya ƙetare tare da shi. Dukan sojojin Yahuda da rabin sojojin Isra’ila suka ƙetare da sarki.
41 Na mwet Israel nukewa som nu yorol tokosra ac fahk nu sel, “Leum lasr, efu ku mwet Judah wiasr elos tuh nunku mu oasr suwohs lalos in eiskomla ac atol kom ac sou lom ac mwet lom ke kowos tupalla Infacl Jordan?”
Nan take sai ga mutane Isra’ila suna zuwa wurin sarki, suna cewa, “Don me’yan’uwanmu, mutanen Yahuda, suka saci sarki, suka kawo shi da iyalinsa a ƙetaren Urdun, tare da dukan mutanensa?”
42 Na mwet Judah elos topuk ac fahk, “Kut oru mweyen tokosra el sie sesr. Na efu ku ma se inge in aktoasrye kowos? El soenna moli mwe mongo nasr, ku ase kutena ma nu sesr.”
Dukan mutanen Yahuda suka ce wa mutanen Isra’ila, “Mun yi haka domin sarki danginmu na kurkusa ne. Don me kuke fushi game da wannan? Mun ci wani abu daga cikin kayan sarki ne? Mun ɗauki wani abu wa kanmu ne?”
43 Mwet Israel elos fahk, “Oasr suwohs lasr pacl singoul yohk liki suwohs lowos kacl Tokosra David, el finne sie suwos. Efu kowos ku pilesrekut? Nimet kowos mulkunla lah kut pa sramsramkin meet in folokinyukme tokosra uh!” Tusruktu pusren mwet Judah arulana upa liki pusren mwet Israel ke akukuin se inge.
Sa’an nan mutanen Isra’ila suka ce wa mutanen Yahuda, “Muna da rabo goma a wurin sarki; ban da haka ma, muna da hakki mafi yawa a wurin Dawuda fiye da ku. Don me kuke mana reni? Ba mu ne ma muka fara magana dawowa da sarki ba?” Amma mutanen Yahuda suka ɗauka maganar da zafi fiye da mutanen Isra’ila.

< Luo Samuel 19 >