< 시편 121 >

1 (성전으로 올라가는 노래) 내가 산을 향하여 눈을 들리라 나의 도움이 어디서 올꼬
Waƙar haurawa. Na tā da idanuna zuwa wajen tuddai, ta ina ne taimakona zai zo?
2 나의 도움이 천지를 지으신 여호와에게서로다
Taimakona zai zo daga wurin Ubangiji, wanda ya kafa sama da ƙasa.
3 여호와께서 너로 실족지 않게 하시며 너를 지키시는 자가 졸지 아니하시리로다
Ba zai bari ƙafarka tă yi santsi ba, shi da yake tsaronka ba zai yi gyangyaɗi ba;
4 이스라엘을 지키시는 자는 졸지도 아니하고 주무시지도 아니하시리로다
tabbatacce, shi da yake tsaron Isra’ila ba ya gyangyaɗi ko barci.
5 여호와는 너를 지키시는 자라 여호와께서 네 우편에서 네 그늘이 되시나니
Ubangiji yana tsaronka, Ubangiji ne inuwa a hannun damanka;
6 낮의 해가 너를 상치 아니하며 밤의 달도 너를 해치 아니하리로다
rana ba za tă buge ka cikin yini ba balle wata da dare.
7 여호와께서 너를 지켜 모든 환난을 면케 하시며 또 네 영혼을 지키시리로다
Ubangiji zai kiyaye ka daga dukan masifa, zai tsare ranka;
8 여호와께서 너의 출입을 지금부터 영원까지 지키시리로다
Ubangiji zai kiyaye shigarka da fitarka yanzu da har abada kuma.

< 시편 121 >