< Matayo 3 >
1 Mu magono ghala Yohana Mbatizaji ahidili akihubiri mu nyika j'ha Yuda akajha ijobha,
A kwanakin nan Yahaya Mai baftisma ya zo, yana wa'azi a jejin Yahudiya yana cewa,
2 “Mtubuayi kwa maana bhufalme bhwa mbinguni bhwikaribila.”
“Ku tuba, domin mulkin sama ya kusa.”
3 Kwa ndabha oj'ho ndo j'haananibhu nu nabii Isaya ajobhili, “sauti j'ha munu j'haikutibhwa kuhoma jangwani; 'mubhekai tayari nj'hela j'ha Bwana, mughanyosiaghe mapito ghake.”
Wannan shine wanda annabi Ishaya ya yi maganarsa, ya ce, “Muryar wani mai kira a jeji yana cewa, 'Ku shirya wa Ubangiji hanyarsa, ku daidaita tafarkunsa.''
4 Henu Yohana afuele maj'hoj'ha gha ngamia ni nkanda ghwa ngosi mu nsana ghwake kyakulya kiake kyaj'hele nzige ni bhuoki bhwa munsitu.
Yahaya kuwa yana sanye da tufa ta gashin rakumi, yana kuma daure da damarar fata, abincinsa kuwa fara ne da zuman jeji.
5 Kisha Yerusalemu, Yuda j'hioha, ni lieneo lyoha lyalisyonguiki kiholo Yorodani bhalotili kwa muene.
Sai mutanen Urushalima, da na dukan Yahudiya, da na duk kasashen bakin Kogin Urdun, suka yi ta zuwa wurin sa.
6 Bhaj'hele bhibatisibhwa nu muene mu kuh'olo Yorodani khoni bhitubu dhambi syabho.
Ya yi masu baftisma a Kogin Urdun, yayinda suke furta zunubansu.
7 Lakini bhoabhabhuene bhingi bha mafarisayo ni masadukayo bhihida kwa muene kubatisibhwa, abhajobhili, “Muenga bhuzao bhwa liyoka bhwabhuj'ha ni sumu niani j'ha abhaonyili kuj'hijumba ghadhabu j'haj'hihida?
Amma da ya ga Farisawa da Sadukiyawa da yawa, suna fitowa domin a yi masu baftisma, sai ya ce masu, “Ku 'ya'yan macizai masu dafi, wa ya gargade ku ku guje wa fushi mai zuwa?
8 Muhogolai matunda ghaipasyayo toba.
Ku ba da 'ya'ya da za su nuna tubanku.
9 Na msifiriri ni kujobhesana miongoni mwinu, 'Tuj'henaku Ibrahimu kama tata j'hitu.' Kwa kujha nikabhajobhela K'yara ibhwesya kun'jhinula Ibrahimu bhana hata kuhoma mu maganga agha.
Kada kuwa ku dauka a ranku cewa, 'Ibrahim ne ubanmu.' Domin ina gaya maku, Allah yana da iko ya ta da wa Ibrahim 'ya'ya daga cikin duwatsun nan.
10 Tayari libhangu limalili kubhekibhwa mu mzizi bhwa libehe. Kwa ejhu kila libehe lyalibelili kuhogola matunda manofu lidumulibhwa ni kutaghibhwa mu muoto.
Ko yanzu ma an sa gatari a gindin bishiyoyin. Saboda haka duk bishiyar da ba ta ba da 'ya'ya masu kyau ba, sai a sare ta a jefa a wuta.
11 Nikabhabatisya kwa masi kwa nj'ela j'ha toba. Lakini muene ibetakubhabatisya kwa Roho Mtakatifu ni kwa muoto.
Na yi maku baftisma da ruwa, zuwa tuba. Amma mai zuwa baya na, ya fi ni girma, wanda ko takalmansa ma ban isa in dauka ba. Shi ne zai yi maku baftisma da Ruhu Mai Tsarki, da kuma wuta.
12 Ni pepeto lyake lijhele mmabhoko mwa muene kusuka kabisa bhuwanda bhuake ni kuj'hibhongana ngano j'hiake mu lighala. Lakini ibetakughanyanya makapi kwa muoto ambabho bhwibhwesya lepi kusimika.
Kwaryar shikarsa na hannunsa, zai kuwa share masussukarsa sarai, ya tara alkamarsa ya sa a rumbunsa, amma zai kona buntun da wutar da ba za a iya kashewa ba.”
13 Kisha Yesu akahida kuhoma Galilaya mpaka kih'olo Yorodani kubatisibhwa ni Yohana.
Sai Yesu ya zo daga kasar Galili, ya je Kogin Urdun wurin Yahaya, domin ya yi masa baftisma.
14 Lakini Yohana alondeghe kum'besya akajobha, “Nene nilonda kubatisibhwa naghwe, bhebhe ghwihida kwa nene?”
Amma Yahaya ya yi ta kokarin ya hana shi, yana cewa, “Ni da nake bukatar ka yi mani baftisma, ka zo gare ni?”
15 Yesu an'jibili akajobha, “Ruhusuayi ej'helai naha henu, kwa kuj'ha ndo kya j'hikatulondeka kutimisya haki j'hioha.” Kisha Yohana akanduhusu.
Yesu ya amsa masa ya ce, “Bari ya zama haka a yanzu, domin a cika dukan adalci.” Sai Yahaya ya yarje masa.
16 Baada j'ha kuj'ha abatisibhu, mara Yesu abhokili mmasi, ni langai, Mbingu syafunguiuki kwa muene. Na ambuene Roho ghwa K'yara kyaiselela kwa mfano ghwa nj'hebha ni kut'ola panani pa muene.
Bayan da aka yi masa baftisma, Yesu ya fito nan da nan daga cikin ruwan, sai kuma sammai suka bude masa. Ya ga Ruhun Allah yana saukowa kamar kurciya, ya sauko a kansa.
17 Langai, sauti j'hah'omili kumbinguni j'hikawa j'hijobha, “Oj'ho ndo mwanabhangu. J'hanipendesibhu sana naku.”
Duba, wata murya daga sammai tana cewa, ''Wannan shi ne kaunataccen Da na. Wanda ya gamshe ni sosai.''