< Marko 1 >
1 Obho ndo mwanzo ghwa injili jha Yesu Kristo, mwana ghwa K'yara.
Wannan itace farkon bisharar Yesu Almasihu, Dan Allah.
2 Kama kya jhilembibhu ni nabii Isaya, “Langayi, nikan'tume n'jumbe ghwa nene mbele jha jhobhi, mmonga jhaibetakutayarisya njela jha bhebhe.
kamar yadda aka rubuta cikin littafin annabi Ishaya. Duba, ina aika manzona, a gabanka, wanda zai shirya maka hanya.
3 Sauti jha munu jhikuta ku nyika, “Mujhikamilisiayi njela jha Bwana; musinyosiayi njela sya muene”.
Akwai murya mai kira a jeji, tana cewa ka shirya hanyar Ubangiji. ka daidaita ta.
4 Yohana ahidili, ni kubatisya nyikani ni kuhubili bhubatisu bhwa toba kwa n'samaha ghwa dhambi.
Yahaya ya zo, yana baptisma acikin jeji yana wa'azin tuba, domin gafarar zunubai.
5 Nchi jhioha jha Yudea na bhanu bhoha bha Yerusalemu bhalotili kwa muene. Bhabatisibhu mu kih'olo Yordani, bhakajha bhibhungama dhambi sya bhene.
Dukan kasar Yahudiya da mutanen Urshalima suka zo wurin sa, a ka kuma yi masu baptisma a kogin urdun. suna furta zunubansu.
6 Yohana ajhele ifuala liguanda lya mangama gha ngamia ni nkanda ghwa ngozi mu nsana ghwa muene, na alijheghe nzige ni asali jha muda si.
Yahaya yana saye da tufa ta gashin rakumi, yana kuma da damara ta fata a kugunsa, abincinsa fara ce da zuma.
7 Ahubiri ni kujobha, “Ajhele mmonga ihida badala jha nene na ajhe ni nghofo kuliko nene, na nijhelepi ni hadhi hata kujhinama pasi ni kukhonga mighojhi jha filatu fya muene.
Yana wa'azi, ya ce “akwai mai zuwa a bayana wanda ya ke da iko fiye da ni. wanda ko maballin takalminsa ban isa in kwance ba.
8 Nene nabhabatisi kwa masi, lakini muene ibetakubhabatisya muenga kwa roho mtakatifu.”
Ni ina yi maku baptisma da ruwa, amma mai zuwa a bayana zai yi maku baptisma da Ruhu Mai Tsarki''.
9 Jhatokili mu magono aghu kujha Yesu ahidili kuh'oma Nazareti jha Galilaya na abatisibhu ni Yohana mu kih'olo Yordani.
Sai ya kasance a kwanakin nan Yesu ya zo daga Nazarat ta Galili, sai Yahaya ya yi masa baptisma a kogin urdun.
10 Bhwakati Yesu ijhinuka kuh'oma mmasi, abhwene mbingu sigabhwanyiki bhwasi ni Roho akaselela pasi panani pa muene Kama njebha.
Sa'adda Yesu ya fito daga ruwan, sai sama ta bude, sai Ruhu ya sauko a bisansa da kamanin kurciya.
11 Ni sauti jha h'omili kumbinguni “Bhebhe ndo mwanabhangu jha nikuganili. Nipendesibhu sana ni bhene.”
Sai wata murya ta zo daga sama, tana cewa, “Kai kaunataccen Dana ne. zuciyata ta na murna da kai kwarai''.
12 Kisha mara moja Roho akandalimisya kulita nyikani.
Sai Ruhu ya iza shi zuwa jeji.
13 Ajhele kunyikani magono arobaini, akajha ijaribibhwa ni lisyetani. Ajhele pamonga ni bhanyama bha kun'situ ni malaika bhan'hudumili.
Yana a jeji kwana arba'in, Shaidan yana jarabtar sa. Yana cikin jeji da dabobi, sai malaiku su ka yi masa hidima.
14 Henu baada jha Yohana kukamulibhwa, Yesu akahida Galilaya kutangasya injili ya K'yara,
Bayan da aka kama Yahaya, Yesu ya shiga kasar Galili yana wa'azin bisharar Allah.
15 Akajobha, “Muda bhutimili, ni bhufalme bhwa K'yara bhukaribili. Mutubuajhi ni kujiamini injili”.
Yana cewa, “Lokaci ya yi, gama mulkin Allah ya kusato. Ku tuba ku bada gaskiya ga bishara”.
16 Na akajha ip'eta kando mu bahari jha Galilaya, ambwene Simoni ni Andrea ndongho ghwa Simoni bhakajha bhilo bha nkwabhu ghwa bhene mu bahari kwa kujha bhajhele bhavuvi.
Sa'adda ya ke wucewa a gefen takun Galili, sai ya ga Saminu da Andarawus, dan'uwansa suna jefa taru a teku, domin su masunta ne.
17 Yesu akabhajobhela, “Muhidayi, munikesiajhi, na nibetakubhabhomba bhavuvi bha bhanu.”
Yesu ya ce masu ku zo, ku biyo ni, ni kuwa sai in maisheku masuntan mutane”.
18 Na mara jhe jhuejhu bhakaleka mikwabhu ghya bhene bhakankesya.
Nan da nan suka bar tarun su, suka bi shi.
19 Bhwakati agendili patali kidogo, ambwene Yakobo mwana ghwa Zebedayo ni Yohana ndongo munu; Bhajhele mu bhuatu bhitengenesya nkuabhu.
Sa'adda Yesu ya yi tafiya kadan, sai ya ga Yakubu dan Zabadi da Yahaya dan'uwansa; suna gyaran tarunsu a jirgin ruwa.
20 Mara akabhakuta na bhene bhakandeka Dadi jha bhu Zebedayo mugati mu bhuatu ni bhatumishi bhabhakodibhu, bhakan'kesya.
Sai ya kira su, su kuwa suka bar mahaifinsu Zabadi a jirgin ruwan da ma'aikatansu, sai su ka bi shi.
21 Na bho bhafika kaperinaumu, ligono lya sabato Yesu akajhingila mu sinagogi ni kufundisya.
Da su ka shigo cikin kafanahum, a ranar asabar, Yesu ya shiga majami'a ya koya masu.
22 Bhakashangala tifundisu la muene, kwandabha ajhele akabhafundisya kama munu ambajhe ajhe ni mamlaka na siyo kama bhaandishi.
Su ka yi mamakin koyarwarsa, domin ya na koya masu da iko ba kamar marubuta ba.
23 Bhwakati bhobhuobhu kwa jhele ni munu mu lisinagogi lya bhene jhaajhele ni roho jhibaya, na apigili kelele,
A nan cikin majami'a akwai wani mutum mai kazamin ruhu, sai ya yi ihu da karfi.
24 akajobha, “Tujhe ni kiki kya kubhomba ni bhebhe Yesu ghwa Nazareti? Uhidili kutujhangamisya? Nikumanyili ghe niani. Bhebhe ghwe n'takatifu pekee ghwa k'yara!”
Yana cewa Ina ruwan mu da kai, Yesu Banazarat? Ka zo ne domin ka halakar da mu? Na san wanene kai. Kai ne Mai Tsarki na Allah”.
25 Yesu akankemela pepo ni kujobha, “Gudamayi ni ubhokayi mugati omu!”
Sai Yesu ya tsauta wa kazamin ruhun ya ce, “Ka yi shiru ka fita daga cikinsa”.
26 Ni roho jhichafu jhambinisi pasi ni kubhoka kwa muene bhwakati ilela kwa sauti jha panani.
Bayan da kazamin ruhun ya buga shi kasa, sai kazamin ruhun ya yi ihu sa'annan ya fita daga jikinsa.
27 Na bhanu bhoha bhashangala bhakajhandana kukotana kila mmonga, “Elehe kiki? Lifundisu lipya lyalijhele ni mamlaka? Hata liamuru pepo bhabhi naghughuken'tii”
Sai dukan mutanen su ka yi mamaki kwarai, suna tambayar junansu menene wannan? wace sabuwar koyarwa ce da iko haka? har yana umartar kazaman ruhohi suna kuwa yi masa biyayya!”
28 Ni habari kuhusu muene mara jha jhuejhu sileasambala khila mahali mugati mu mkoa bhuoa bhwa Galilaya.
Nan da nan labarinsa ya bazu ko'ina a dukkan kewayen kasar Galili.
29 Na mara jhejhuejhu baada jha kuh'oma kwibhala lya sinagogi bhajhingili munyumba mwa Simoni ni Andrea bhakajha ni Yakobo ni Yohana.
Bayan da suka bar majami'a, sai su ka shiga gidan Saminu da Andarawus, suna kuma tare da Yakubu da Yahaya.
30 Henu nkuwibhi ghwa Simoni ajhele agonili iluala bhutamu, mara jhejhuejhu bhakari jobhela Yesu habari sya muene.
Surikar Saminu tana kwance ba lafiya tana fama da zazzabi. Sai suka gaya wa Yesu game da ita.
31 Efyo akahida, akarikamula kibhokho, ni kunj'hinula kunani; bhutemu bhukabhoka kwa muene, na akajhanda kubhahudumila.
Sai ya zo, ya kama hannunta, ya daga ta, sai zazzabin ya sake ta, ta fara yi masu hidima.
32 Kimihi kekuekhu lijhobha limali kujhibhela, bhakanditela kwa muene bhoha bhabhejhele bhatamu, au bhahajhe ni mapepo.
Da yamman nan, bayan da rana ta fadi, sai su ka kawo masa dukan marasa lafiya da masu fama da aljanu.
33 Mji bhuoha bhakibhongeniye pamonga pa ndiangu.
Dukan mutanen garin su ka taru a bakin kofa.
34 Abhapo ngisi bhingi bha bhajhe bhatamu bha bhutemu mbalimbali ni kubhosya pepo mingi bali anihusili lepi pepo kulongela kwandabha bhammanyili.
ya warkar da masu ciwo da yawa da masu chututtuka iri-iri, ya kuma fitar da bakaken aljanu, amma bai yarda aljanun su yi magana ba domin sun san shi.
35 Ajhumuiki lukhela sana bhwakati jha jhele bado ngisi; abhokili akalota mahali pa faragha na as'omili okhu.
Ya tashi da sassafe, tun da sauran dare, ya tafi wurin da ba kowa, a can ya yi add'ua.
36 Simoni ni bhoha bhabhajhele pamonga ni muene bharikesisi.
Saminu da wandanda suke tare da shi suka neme shi.
37 Bhankabhili ni kun'jobhela, “khila mmonga ikulonda”
Suka sa me shi, sai su ka ce masa, “kowa yana nemanka”.
38 Akabhejobhela, “Tubhoki mahali pangi, kwibhala mu miji jha jhizunguka, ili nibhwesiajhi kuhubili okhu pia. Ndio sababu nihidili hapa.”
Ya ce, bari mu tafi wani wuri, zuwa wadansu garuruwan da ke kewaye, Saboda in yi wa'azi a can kuma. Wannan shi yasa na zo nan''.
39 Akalota akajha ep'ete Galilaya jhioha, ihubiri mu masinagogi gha bhene ni kukemela pepo.
Ya tafi dukan kasar Galili, yana wa'azi a majimi'un su yana kuma fitar da aljanu.
40 Jaajhele ni bhukoma mmonga akahida kwa muene. Akajha akan'sihi; Apigili magoti nikun'jobhela, “Kama ghwilonda, ghwibhwesya kunibhomba nijhiajhi kinofu.”
Wani kuturu ya zo wurinsa. Yana rokonsa, ya durkusa. Ya ce masa, “in ka yarda kana iya warkar da ni.
41 Akajha sukumibhwa ni huruma, Yesu akanyosya kibhoko Kya muene ni kurikamula, akan'jobhla, “Nilonda ujhelayi ghwe n'nofu.”
Sai ya yi juyayi, Yesu ya mi ka hannun sa ya ta ba shi ya na ce masa “Na yarda. Ka sarkaka”.
42 Mara jhejhuejhu bhukoma bhukabhoka, na ambombili kujha kinofu.
Nan da nan kuturtar ta barshi, ya kuma sa mu tsarkakewa.
43 Yesu akan'sihi sana ni kun'jobhela alotajhi mara moja,
Yesu ya yi masa gargadi sosai, ya salame shi.
44 Akan'jobhela, “Hakikisia jhi ghwajo bha lepi litobhi kwa jhejhioha j'hola, lakini lotajhi, ukilasiajhi kwa kuhani, na uhomesiajhi dhabihu kwandabha jha bhutakaso ambabho Musa alaghisye, kama bhushuhuda kwa bhene.”
Ya ce masa “ka tabbata fa kada ka gayawa kowa, amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, sai ka je ka yi hadaya domin tsarkakewa kamar yadda Musa ya umurta, domin shaida.
45 Lakini akalota ni kujha nda kumb'ola kila mmonga ni kujhenesya lilobhi zaidi hata Yesu abhwesi lepi kabhele kuj'hingila kun'jini kwa bhuhuru. Efyo atamili mahali pa faragha ni bhanu bha hidili kwa muene kuhomela kila mahali.
Amma da ya fita sai ya fara gaya wa kowa, ya baza maganar a ko'ina, har Yesu bai iya tafiya a sake a garin ba. Ya tafi ya tsaya a wuraren da ba kowa, mutane kuwa su ka zo wurinsa daga ko'ina.