< 2 Wakorintho 7 >
1 Bhapendwa bhangu, kwa ndabha tuye ni ahadi ese, na tujitakisiayi tayhoto kwa kila lijambo lalika tuketa tuyelai tabhachafu mu mibhele yhitu kiroho. Na tuulondai utakatifu kihofu ya k'yara.
Da yake muna da waɗannan alkawura, ya ku ƙaunatattu, sai mu tsarkake kanmu daga kowane abu da yake ƙazantar da jiki, da ruhu, mu zama da cikakken tsarki, saboda bangirma ga Allah.
2 Mketai nafasi kwa jia ya yhoto! Tunkosili hee munu yuoayola. Tanzulili lepi munu yuoayola. Tujinufaishi lepi kwa faida ya munu yuoayola.
Ku saki zuciya da mu. Ba mu yi wa kowa laifi ba, ba mu ɓata kowa ba, ba mu cuci kowa ba.
3 Nijobha ele so kwa kubhalaumu. Ndabha ni malili Kujobha kujo muyele mu miteema yhitu, kwa tete kufwa pamonga ni kuishi pamonga.
Ba na faɗin wannan don in sa muku laifi. Na riga na gaya muku yadda muke ƙaunarku ƙwarai cikin zukatanmu, har babu abin da zai iya raba ku da ƙaunarmu, ko a mutuwa ko a rayuwa.
4 Niyele ni ukifu ubhaa mugati ya yhomo, na nikajifunula ndabha ya yhomo. Nimemili ni fulaha hata pagati pa mateso ghitu ghoa.
Na amince da ku gaya, ina kuma taƙama da ku ƙwarai. Na ƙarfafa sosai. Duk da wahalce wahalcenmu dai ina farin ciki ƙwarai da gaske.
5 Twahidili Makedonia, mibhele ya yhoto yaayele hee yakup'homoseka. Badala yaki, takabhili taabu kwa namna syoa Kutobhibhwa vita upandi wa kwibhala ni hofu upandi wa mugati.
Gama sa’ad da muka zo Makidoniya, jikin nan namu bai sami hutu ba, sai ma aka matsa mana a ta kowane gefe, a waje ga rikici, a zukatanmu kuma ga tsoro.
6 Lakini K'yara, yaakabhafaliji yabhakatili tamaa, atufaliji kwa ujio wa Tito.
Amma Allah, wanda yakan yi wa masu ɓacin rai ta’aziyya ya yi mana ta’aziyya da zuwan Titus,
7 Yayele hee kwa kuhida muene kuwa K'yara atufaliji. Yayele kabhele falaja sela Tito saasipokili kuhomela kwa yhomo. Muene atujobhili ya kuwa upendo ubhaa wamyele nabhu, kuhuzunika kwa yhomo, nakamwayele ni wasi wasi kwajia ya nene. Efu nizidili kuhobhoka nesu.
ba ma don zuwansa kaɗai ba, har ma a game da ƙarfafa zuciyan nan da ya samu a wurinku. Ya gaya mana yadda kuke so ku gan ni sosai, da kuma yadda kuka yi baƙin ciki game da abin da ya faru, da niyyar da kuka yi na goyon bayana. Wannan ne ya sa na ji daɗi ƙwarai.
8 Hata kujo walaka bhuangu wabhafwanyili kusikitika, nikaujutila liee. Ila nijutila pana ubhona walaka obho ubhafwanyili muyelai ni huzuni muenga. Ila so mwayele ni huzuni kwa mda udebe.
Ko da na ɓata muku rai ta wurin wasiƙata, ba na baƙin ciki da haka. Ko da yake dā kam na yi baƙin ciki, don na lura wasiƙata ta ɓata muku rai, amma na ɗan lokaci ne kawai.
9 Henu nihobholela, so kwa ndabha mwayele ni shida, ndabha huzuni sinu sabhaletili mu toba. Mwakabhili huzuni ya kiungu, hombi mwa tesibhu sikihasala ndabha ya tete.
Duk da haka, yanzu ina farin ciki, ba don na sa ku baƙin ciki ba, sai dai domin baƙin cikinku ya kai ku ga tuba. Gama kun yi baƙin ciki kamar yadda Allah ya so, saboda haka, ba ku yi hasarar kome a sanadinmu ba.
10 Ndabha huzuni ya kiungu yileta toba yayika milisya wokovu wa bila ya kuya ni majuto. Huzuni ya kidunia, hata kabhele, yileta mauti.
Baƙin ciki irin na tsoron Allah yana kai ga tuban da yake kawo ceto, ba ya kuma kawo baƙin ciki, amma baƙin ciki irin na duniya yakan kawo mutuwa.
11 Mlangai huzuni eye ya kiungu yakizalishi azma yeleku ibhaa mugati mwinu. Namna yeleku azma kayayele ubhaa mugati mwa yhomo kwa kulasya kujo mwayelepi ni hatia. Kwa namna yeleku uchungu wa yhomo kauyele ubhaa, hofu yhimo, matamanilu ghinu, bidii yhinu, ni shauku yhinu ya kubhona kutya haki kayilondeka kuketibhwa! kup'etela kila lijambo yamsibitishi mwa yhomo kutokuyani hatia.
Ku dubi abin da wannan baƙin ciki irin na tsoron Allah ya kawo muku mana, ya sa ku marmarin aikatawa, da nuna cewa kun yi kuskure, ya sa kuka yi fushi, kuka kuma ji tsoro, ya sa kuka sa zuciya, kuka kuma sa aniya, ya sa kuna a shirye ku ga an yi horon da ya dace. Game da wannan sha’ani kam, lalle ta kowace hanya kun nuna cewa ba ku da laifi.
12 Kujobhela nabhayandikili muenga, nayandiki lepi kwajia ya mkosaji, wala so kwa munu ya atesibhu ni maovu. Nayandiki ya ndabha uzati wa miteema ya yhomo kwajia ya tete ibhuesya kumanyikana kwa yhomo palongolo pa mihu gha K'yara.
To, ko da yake na rubuta muku, ba musamman a kan wanda ya yi laifin ba ne, ba kuwa a kan wanda aka cutar ba, sai dai domin a bayyana muku a gaban Allah tsananin kula da kuke yi mana.
13 Ni ndabha ya ele kujo tifalijika. Kup'etela nyongesya ya falaja ya yhoto tabhene, tihobholela kabhele, kabhele kuzidi ndabha ya Tito, ndabha roho yaki yabhabuludishi ni muenga mwabhoa.
Ta wurin wannan duka, muka sami ƙarfafawa. Ban da ƙarfafawar da muka samu, mun ji daɗi ƙwarai saboda yadda muka ga farin cikin Titus, domin ruhunsa ya sami wartsakewa daga gare ku duka.
14 Yakuwa kujo najifunili kwa muene kuhisiana ni muenga nayele hee nisoni. Kinyume kyaki, kutya tukaliayi lilobhi latajobhili kwa yhomo layele la ukueli, majifuno ghitu kup'etela Tito ghasibitishu kujo gha ukueli.
Na yi taƙama da ku a wurinsa, ba ku kuwa ba ni kunya ba. Kamar dai yadda dukan abin da muka gaya muku gaskiya ne, haka ma taƙamarmu a kanku a gaban Titus ya zama gaskiya.
15 Upendo bhuake kwajia ya yhomo hata kujo mmbaa zaidi, Katya kaikhomboka utii bhkimo mwabhoa, kutya kamwamkalibisi muene ki hofu ni kutelemeka.
Ƙaunar da yake yi muku ya ƙaru ƙwarai, duk sa’ad da yake tunawa da biyayyarku duka, da kuma irin yawan bangirman da kuka nuna masa lokacin da kuka karɓe shi.
16 Nihobholela ndabha ya ukifu ubhaa mugati mwinu.
Ina farin ciki ne don na amince da ku ƙwarai da gaske.