< 1 Wakorintho 2 >

1 Panahidili kwa muenga bhakaka ni bhadada bhangu, nahidili lepi kwa malobhi gha ushawishi ni hekima kama nahubiriri kueli yafihiki kuhusu K'yara.
Da na zo wurinku’yan’uwa, ban zo da iya magana ko wani mafificin hikima yayinda na yi muku shelar shaida game da Allah ba.
2 Naamwili kutokumanya kyokela panayele miongoni mwa yhomo isipokuwa Yesu kristu, ni bhebhe wausulubibhu.
Don na ƙudura a raina sa’ad da nake tare da ku cewa ba zan mai da hankali ga kome ba sai dai Yesu Kiristi wanda aka gicciye.
3 Na nayele muenga mu udhaifu, ni katika bhuoga, ni mu kutetemeka sana.
Na zo wurinku cikin rashin ƙarfi da tsoro, da rawan jiki ƙwarai.
4 Ni ujumbe wa nene ni kuhubiri kwa nene kwayelepi mu maneno gha ushawishi ni hekima. Badala yiaki, yhayele katika kundhihirisha roho ni nghofho,
Saƙona da wa’azina ba su zo cikin hikima da kalmomin lallashi ba, sai dai da nuna ikon Ruhu,
5 ili kwamba imani ya yhomo ikolo kuya mu hekima ya bhanadamu, bali katika nghofho ya K'yara.
domin kada bangaskiyarku ta dogara a kan hikimar mutane, sai dai a kan ikon Allah.
6 Henu tilongela hekima miongoni mwa bhanu bhazima, lakini si hekima ya dunia eye, au ya bhatawala bha nyakati ese, ambabho bhabhilota. (aiōn g165)
Duk da haka, muna sanar da saƙon hikima cikin waɗanda suka balaga, amma ba hikima irin ta wannan zamani ba ne, ko kuwa irin ta masu mulkin zamanin nan, waɗanda za su shuɗe ba. (aiōn g165)
7 Badala yiaki, tilongela hekima ya K'yara mu ukueli waufihiki, hekima yaifihiki ambayu K'yara achaguili kabla ya nyakati sa utukufu watete. (aiōn g165)
A’a, muna magana ne a kan asirin hikimar Allah, hikimar da tun dā, take a ɓoye, wadda Allah ya ƙaddara domin ɗaukakarmu, tun kafin farkon zamanai. (aiōn g165)
8 Ayelelepi yeywoha yhola wa watawala bha nyakati ese yamanyili hekima eye, kama ngabhaimanyili mu nyakati sela, ngabhansulubishi lepi Bwana wa bhutukufu. (aiōn g165)
Ba ko ɗaya daga cikin masu mulkin wannan zamani da ya fahimce ta, gama da a ce sun fahimce ta, da ba su gicciye Ubangiji mai ɗaukaka ba. (aiōn g165)
9 Lakini kama ikiyandikibhu, “Mambo ambagho ghayele lepi lihu lighabhuene, ghayelepi mbolokoto ighabhuene, mawazo ghakufikiri lepi, mambo ambagho K'yara aghaandalili kwa ajili ya bhala bhamganili muene.”
Duk da haka, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ba idon da ya taɓa gani, ba kunnen da ya taɓa ji, ba kuma zuciyar da ta taɓa tunanin abin da Allah ya shirya wa masu ƙaunarsa.”
10 Agha ni mambo ambagho K'yara aghafunuili kwatete kupetela Roho, Kwa ndabha Roho yichunguza kila khenu hata mambo gha mugati ya K'yara.
Amma Allah ya bayyana mana shi ta wurin Ruhunsa. Ruhu yana bincika dukan abubuwa, har ma da abubuwa masu zurfi na Allah.
11 Kwa ndabha niani amanyili mawazo gha munu, isipokuwa roho ya munu mugati mwa muene? Hivyo kbhele ayelepi yamanyili mambo gha mugati mwa K'yara, isipokuwa Roho ya K'yara.
Wane ne a cikin mutane ya san tunanin mutum, in ba ruhun mutumin da yake cikinsa ba? Haka kuma ba wanda ya san tunanin Allah, sai dai Ruhun Allah.
12 Lakini tayopilili lepi roho ya dunia, lakini Roho ambajhe ihomela kwa K'yara, ili kwamba tibhuesyai kumanya kwa uhuru mambo ghatupelibhu ni K'yara.
Ba mu karɓi ruhun duniya ba, sai dai Ruhun da yake daga Allah, domin mu fahimci abin da Allah ya ba mu hannu sake.
13 Tijobha mambo agha kwa malobhi ambagho hekima ya muene nu yibhuesya lepi kufundusya, lakini ambayu Roho yikatufundisya. Roho yitafsiri malobhi gha kiroho kwa hekima ya kiroho
Wannan shi ne abin da muke sanarwa, ba da kalmomin da muka koya ta wurin hikimar mutum ba, amma da kalmomin da Ruhu yake koyarwa, muna faɗin gaskiya ta ruhaniya da kalmomin ruhaniya.
14 Munu yayele lepi wa kiroho iyopa lepi mambo ambaghu ni gha Roho wa K'yara, kwa ndabha aghu ni upuuzi kwa muene. Ibhuesya lepi kughamanya kwa ndabha ghitambulibhwa kiroho.
Mutumin da ba shi da Ruhu, ba ya yarda da abubuwan da suka fita daga Ruhun Allah, domin wauta ce a gare shi. Ba kuwa zai fahimce su ba, domin ta Ruhu ne ake fahimtarsu.
15 Kwa yhola wa kiroho ihukumu mambo ghoha. Lakini ihukumiwa ni bhangi.
Mutumin ruhaniya yakan gwada dukan abubuwa, amma shi kansa ba ya ƙarƙashin shari’ar mutum.
16 “Ni niani ibhuesya kughamanya mawazo gha Bwana, ambayi ibhuesya kumfundisya nuene?” Lakini tuyele ni mwazo ya Kristu.
“Wa ya taɓa sanin hankalin Ubangiji, har da zai koya masa?” Amma muna da tunani iri na Kiristi ne.

< 1 Wakorintho 2 >